Showing 144001 words to 147000 words out of 268471 words

Chapter 49 - NIHAAD By Khaleesat Haiydar

na kallon Mimi tace "I don't like her" Mimi ta buda ido tace
"Why?" Noor tace "Baki ga wani kallo da take ma mutane ba, beside bata iya gaisuwa
ba sai bin mutum da ido, who does that" Mimi tayi murmushi tace "But she is nice,
kawai bata son magana ne" Noor tace "Toh wa xata nuna ma rashin son magana, what's
even the reason of her staying here? Na zata kwana biyu xata yi ta wuce" Mimi ta
buda hannu bata ce komai ba tana ci gaba da tafiya. Mikewa Nihad tayi daga karshe
ta nufi kofa xata bar parlon, kafin ta bude kofar aka riga ta budewa, suna hada ido
ta koma gefe without looking at him tana jiran ya wuce, ya shigo yana kallonta,
tayi ficewarta ta bar wajen ba tare da ta kallesa ba, ya bi ta da kallo... Nihad ta
shiga dakin da take ta dau wayar da ya bata daxu, maganganunsa ne suka dinga dawo
mata, ta tabe baki, kawai advice din Mimi ta dauka banda haka da tace masa to ya
saketa din mana what is he even waiting for, though it's better that she kept
silent, miss call ta gani da foreign number, ta dinga kallon number, xata mayar da
wayar ta ajiye sai ga wani kiran da same number, dagawa tayi ta kai kunne tayi
shiru, sallama taji ya mata da accent dinsa na larabci, ta amsa yace "Is this Nihad
pls?" Tace "Who am i speaking to?" Yace "I am Ayman Fadlullah, i got ur digit from
Ukhti Maryam" Nihad tace "Ohk" Yace "So how are you?" Tace "I am fine" Yace "Can we
chat on WhatsApp plss?" Tace "Ohk" Yace "Thank you, i appreciate" Daga haka ya
katse wayar, ita bata ma san ko da WhatsApp a wayar ba, ta dai shiga ta duba taga
an ma bude WhatsApp din da number, but ba a fara chatting ba, sai shi kadai da yayi
mata sallama few hours ago, tayi replying sallaman, with pure English ya shiga yi
mata introducing kansa as the first son to his parent, yana da kanni maza biyu, sai
autansu mace, ya kara mata da cewa he is from Yemen but now resides in America inda
yayi studying Accounting... Ita dai Nihad karanta chat din nasa kawai take bata
cewa komai, har ta mance rabonta da chatting almost 5 weeks now, ganin she is not
replying yace "Are you der Nihad?" Tace "Yeah... " Yace "Ohk good, tell me more
abou you" Kamar dai baxata ce komai ba sai kuma tayi masa introducing kanta a
takaice a chatting din, yace "Waow, that's nice... I will be flying to Nigeria soon
to meet with you in sha Allah, i have already beginning to feel comfortable with
you" duk hiran yawanci shi yake yi, sai dai tayi masa reply da ok ko kuma tayi
shiru har sai ya tambayeta is she there, and she noticed he is jovial and very
friendly sannan wayayye ne sosai, he chatted her for almost an hour, babu abinda ya
boye mata game da kansa, ya tura mata hotansa da iyayensa with his siblings, ta
gansu kyawawan larabawa kamar su suka yi kansu, da yayi requesting ta tura masa
nata hoton bata ta6a fuskantar low self esteem a kanta ba sai yan kwanakin nan da
suka gabata, da kuma yanzu da Ayman ya bukaci hotonta, jin bata ce komai ba yace
"Nihad" ajiye wayar tayi ta koma a hankali ta kwanta, bayan kusan minti sha biyar
sai ga wayar ya fara ring daukan wayar tayi tana kallon screen din, sai kuma ta
daga ta kai kunne tayi shiru, yace "Did i hurt you in anyway pls?" Tace "Not at
all" Yace "Ohk sorry about me asking of ur picture" Tace "Ohk" Ya ɗan yi shiru sai
kuma yace "I won't be asking u anymore" Tace "Good" Hiransa kawai ya ci gaba da yi
mata, ta kalli agogo dake nuna sha daya da wani abu tace "I will be going to bed
now" Nan yayi mata sallama ya kuma yi mata godiyan basa lokacinta da tayi, ta jira
har ya katse wayar sannan ta kwanta ta lumshe ido, nan da nan bacci ya dauketa.
Washegari da safe Mimi na dakinta ta fito wanka tana shiryawa gaban mirror aka yi
Knocking kofar dakin tare da budewa, ta daga kai tana kallon kofar ya shigo tace
"Yayanmu ina kwana?" Yace "Cool, are you having lectures today?" Tace "Yeah, yau
muka yi resuming ai" Yace "Good, Nile ne makarantar naki ko Baze?" Tayi er dariya
tace "Yanzu yaya har ka mance makarantar da nake, to su Noor ke zuwa Baze, but i
and Farhana NUN ne" Yace "Ohk i now remember, did you have idea on when Jamb is
commencing this year?" Mimi tace "Registration is still on progress, an kusa zana
jamb din ma ai" Yace "Good, that girl... Ta samu admission a makarantar ku but she
have to present her jamb result, don haka you take her with u zuwa center din da ku
ka yi jamb registration tayi register" Mimi tace "Ohk, but that will be after my
today's lectures right? May be around 2" Yace "Ohk, ku tafi makarantar da ita
kawai" Mimi tace "Ohk then" yace "But do not tell Mami about the jamb registration,
xan baki admission letter dinta kiyi mata presenting kice zaku tafi makaranta da
ita kawai shikenan" Mimi tace "Ohk" Juyawa yayi ya fita daga dakin, Bayan Mimi ta
gama shiryawa ta tafi can dakin da Nihad take, ta tarar ita ma tayi wankan har ta
shirya tana zaune gefen gado tayi shiru, yau din ma she is moody, gaba daya taji
bata son zaman gidan nan, she isn't comfortable, Mimi na kallonta tace "Good
morning Neehad, yayanmu yace za mu je kiyi registering jamb yau, so xa mu fara zuwa
school cause ina da lectures, after my lectures sai mu je wajen" Nihad na kallonta
tace "Ohk"Juyawa Mimi tayi ta fita. A parlon Mami suka yi breakfast, daga nan Mimi
ta sanar ma Mami tare za su tafi makaranta da Nihad, Mami tace "Wani makarantar ne
nata?" Mimi tace "Makarantar mu daya" Mami tace "Really?" Mimi tace "Yeah, this is
her admission letter" Mami tace "Toh Allah ya sanya alkhairi" Mimi ta fito tare da
Nihad daga parlon Mami suka kusa cin karo da khaleel, daga sama har kasa yake
kallon Nihad that's putting on veil, though ba karami bane, don yawanci duk medium
veils Aunty Maryam ta siya mata ba irin wanda ta saba sa wa a gida ba, Mimi tace
"Za mu tafi yayanmu" Yace "Ohk" Nihad ta wucesa, Mimi na biye da ita ya bi su da
kallo har sai da suka yi nisa yayi saurin cewa "Hey Mimi" Mimi ta juyo tana
kallonsa, Nihad dai tsayawa kawai tayi bata juyo ba, shima abinda yasa ta tsaya
bata son tafiya zuwa main parlor din ita kadai ne, ya nufesu har ya isa inda suke
yana kallon Mimi yace "Erm sorry wayana zaki dauko min a dakina" Mimi tace "Ohk" Ta
mika ma Nihad laptop dinta dake hannunta tace "Rike min pls" Nihad ta amsa, Mimi ta
juya ta bar wajen, yana ta tsaye har ya daina hango Mimi, Nihad dai ta hade rai
tayi backing dinsa taki juyowa, ya zaga ya tsaya a gabanta fuska daure yace "Baki
da hankali ne zaki fita da gyale?" Bata san sanda tace "Saboda me baxan fita da
gyale ba???" Yana kallonta da kyau yace "Saboda dama ke kina da baƙin taɓon da duk
inda kika shiga dole xa a ganeki sai dai wanda bai san labarinki ba" Shiru Nihad
tayi tana kallonsa babu ko kiftawa, lkci daya zaka iya ganin yanda jikinta yayi
sanyi, ya buda hannu yace "So however u wish to dress is ur business not mine, kuma
naga ai har nikab da hijabs Aunty Maryam ta sa maki a kayanki, but saboda ke kin
saba tallan jikinki baxa ki iya sa su ba, to nan ba inda zaki yi abinda kika ga
dama babu me sa maki ido bane" Ta sauke Idonta daga kallonsa tace "My dressing, my
choice!!!" Tana fadin haka ta kara juya masa baya, Kallonta yake ko kiftawa babu, a
haka Mimi ta dawo ya nufeta da sauri ya amshi wayarsa yace "Thank you" daga haka ya
juya ya tafi parlon Mami, Mimi xata amshi laptop dinta Nihad ta ɗan kirkiro mata
murmushi tace "I will hold it for u" Mimi tace "Oh thank you" a haka suka ci gaba
da tafiya, luckily babu kowa parlon har suka fita compound, tuni wanda zai kai Mimi
makaranta ya taso, ta fara shiga bayan motar sannan Nihad ma ta shiga, ya tada
motar ganin Nihad bata kulle motar ba Mimi tace "The door Nihad" Nihad ta kalleta
sai kuma a hankali tace "Plss baxan bata maki lokaci ba idan na koma ciki for just
some minutes?" Mimi tace "Mantuwa kika yi?" Nihad ta sauke idonta daga kallonta
tace "I am not comfortable with my dressing" Da mamaki Mimi ta dinga kallonta daga
sama har kasa tace "What's wrong with it? But you look smart dear, there is nothing
wrong with you dressing, or is the veil too big?" Nihad ta ɗan yi murmushi tace "I
will prefer i change" Mimi tace "Ohk then, xa mu jira ki" Sauka tayi daga motar ta
koma cikin gidan. Da sauri ta wuce main parlor ta haura Upstairs har zuwa bangaren
Mami sannan ta shiga dakin da take, she is just changing because kamar yanda ya
fada xa a iya ganinta a ganeta amma ba don wai ya mata magana ba, hijab dinta ta
dauka har kasa ta saka sannan ta dau nikab ta daura, baka ganin komai sai fararen
hannunta da manyan idanuwanta with long lashes ta cikin nikab din, dama kuma Aunty
Maryam tace mata ta dinga yawan saka Nikab in xata fita, tana fitowa ta sauko main
parlor da sauri, Aunty Hassana da ke kokarin haurawa sama ta dayan stairs din ta bi
ta da kallo, tadai san duk gidan babu me saka Nikab, sai kuma tace "Keee" Da sauri
Nihad ta juya amma bata tsaya ba, Aunty Hassana ta sauko daga matakala biyun da ta
hau ta nufota, hakan yasa Nihad ta tsaya gabanta na faduwa tana kallonta, Aunty
Hassana ta isa har gabanta ta fizge Nikab din tace "Ke wa ya kawo ki gidan nan?"
Nihad ta sunkuyar da kanta, a fusace Aunty Hassana tace "Baki jin ina maki magana
ne" cike da karfin hali Nihad tace "Karatu nake yi" da mamaki Aunty Hassana tace
"Karatu a ina? Wa ya kawoki kiyi karatu? Ke yar uwarsu Maman Mimi ce?" Nihad ta
daga kai da kyar alamar eh, Aunty Hassana ta dinga kallonta daga sama har kasa,
Mimi ce ta shigo parlon jin shiru shiru Nihad bata fito ba, Mimi na kallon Aunty
Hassana tace "Good morning
Aunt" Aunty Hassana tace "Wace makarantar take?" Mimi tace "Makarantar mu daya?"
Aunty Hassana tayi shiru tana nazarin anya ba yayanta bane aka daura ma biyan kudin
makarantar? Anya ba kawota gidan aka yi don yayanta ya dinga biya mata kudin
makaranta ba, Aunty Hassana tayi mitsi mitsi da ido tace "Daga wani garin take?"
Mimi ta buda hannu tace "Nima ban sani ba Aunty, Mami ce ta sani" Aunty Hassana
tace "Ke baki ta6a saninta a er uwarku ba?" Mimi tace "Yan uwanmu suna da yawa wa
enda ban sani ba, so she might be among them" Aunty Hassana ta gama nazare
nazarenta sannan ta kara kallon Nihad ta juya ta bar wajen, Mimi ta kama hannun
Nihad suka fice daga parlon. The day was so hectic for Nihad don ta mance rabon da
ta fita, NUN ya wuce yanda take tunaninsa, and it has always been one of her dream
school don shi ta gaya ma Abba tana so amma yace Abuja yayi nisa sai yayi
suggesting mata Maryam Abatcha and yayi assuring dinta she will like the school,
though babu wanda ya san sunyi hakan, amma sai da taje ta gaya ma Umma which she is
regretting right now, sai gashi yau she is going to be a student of her dream
university amma kuma bata farin ciki da hakan, Ayman really whiled away her time a
makarantar kafin Mimi ta gama lectures, sun dade suna magana da shi a waya tun bata
son amsawa har dai ta fara amsa masa, shi ma saboda teasing dinta da yake ne sai
tace sai ta rama, and she really enjoyed conversing with him caused he is so
friendly and jovial, still tana makarantar Aunty Maryam ma ta kirata, sun kusa
minti sha biyar suna waya, Aunty Maryam ta kara jaddada mata kada dai tace xata ma
Ayman walakanci ta basa chance baxa kuma tayi da na sanin hakan ba, Nihad tace "Toh
nagode Aunty" Daga haka Aunty Maryam tayi mata sallama, Nihad tace "A gaida min
Mus'ab" Aunty Maryam tace "In sha Allah" Daga haka ta katse wayar. Sai bayan
la'asar suka koma gida, tun da drivern motar yayi parking a parking space Khalil
dake zaune karkashin wasu bishiyu da suka kawata makeken compound din yake kallon
motar, Mimi ta sauka daga motar ta nufesa tana murmushi tace "Yayanmu good evening"
Yace "How are you" tace "Alhmdlh, we are done with the registration, nan da sati
biyu ne exam din ma ashe" Khalil yace "Ohk..." Juyawa tayi tace "Let me go in and
take a shower" Daga haka ta juya taga har Nihad ta isa entrance din shiga cikin
gidan, ta bi bayanta da sauri. Sai da suka fara shiga parlon Mami su gaisheta,
kallo daya Nihad tayi ma Nadeeyah dake zaune parlon da Noor, ta dauke kai ta juya
ta fita daga parlon, Nadeeyah ta kalli Noor da mamaki tace "Who is she?" Noor was
speechless and astonished, ke baki yi sallama ba, kin shigo kin tadda mutane a
parlor ba gaisuwa ba komai kin masu kallon tara saura quarter kin juya kin fita,
Mimi ta sauke ajiyar xuciya tace "She is tired, yanzu muka dawo, it's an
hectic...." Noor ta daka mata wani tsawa ta dakatar da ita tace "Pls get lost, ke
da kika shigo baki yi mana sallama ba? Ko baki gaishemu ba? How dare she? Who did
she think she is?" Mimi dai bata sake cewa komai ba, Noor ta ci gaba da jaraba
kamar xata ari baki, Nadeeyah ta sauke ajiyar xuciya tace "Calm down Noor, kilan
kamar yanda Mimi ta fada ta gaji ne, so kiyi mata uzuri...." A fusace Noor tace
"Baxan yi ba, kuma wallahi na sake ganin ta shigo inda nake tayi repeating nonsense
din nan da tayi i won't take it likely with her" Mimi dai ta karasa ta leka bedroom
din Mami, ganin bata cikii ta juya ta bar masu parlon, Noor was still fuming with
rage, Nadeeyah tace "Easy pls Noor, ya riga ya wuce ko? Stop the nagging pls" Noor
tace "Nahhh bai wuce ba, i could slap her if she should repeat such kuma ba abinda
xai faru" Nadeeyah tace "But who is she? Ranan na ganta gidan Aunty Maryam" Noor
tace "How will i even know who she is, ni ban ma damu insan wacece ba tunda ba
gabana take ba, i hate nonsense, na dai ji Aunty Maryam na ce ma Mami ai gidan
iyayenta Yaya Khalil ya zauna when he was in kano, they were kind to him, they did
that, they did this, bla bla bla, ita kuma tana so ta fara karatu ba a son ta zauna
hostel, shine wai zata zauna nan gidanmu, cause at first Mami bata amince da
zamanta a nan ba, but Aunty Maryam insisted, ta dinga kawo silly backups har sai da
tayi forcing Mami yarinyar ta zauna gidan nan" Kallonta kawai Nadeeyah take babu ko
kiftawa, can tayi karfin halin cewa "But who brought her here?" Noor ta karyar da
kai tace "We saw her a day after yayanmu came back, which means tare kenan suka zo
gidan, yes tare ma suka zo" Nadeeyah ta hadiye abu da kyar tace "Tare??" Noor tace
"Yeah, and you know what?" Nadeeyah ta girgiza kai, Noor tace "You remember the
video of a lady with undies that went viral last month?" Nadeeyah tayi shiru, Noor
tace "Wani video that's all over social media na wata yarinya babu kaya jikinta?"
Nadeeyah tace "Yeah, i heard about the video amma i didn't bother watching, so ban
ta6a gani ba" Noor tace "Toh yarinyar ce" Nadeeyah ta zaro ido with surprise tace
"Wace yarinya?" Noor tace "Yar rainin wayon da ta fita yanzu, ita ce a video din
sure" Buda baki Nadeeyah tayi tace "Wai da gaske?" Noor tace "I mean it, bani da
video din da na nuna maki, su Sajidah da Hanan ne ke da shi a waya" Nadeeyah was
over shock, tayi karfin halin cewa "Kuma gidansu Kjay ya zauna a kano?" Noor tace
"Yes, she was once a student of Maryam Abatcha" Nadeeyah ta sauke ajiyar xuciya
tace "Toh Allah ya kiyaye" Noor tace "Waow its been long i hala this way, har kaina
ya fara ciwo wallahi, shi sa bana son magana da yawa amma wannan yar kauyen ta sa
ni magana, As i was saying...." Nan ta ci gaba da ba Nadeeyah labarin da take bata
cikin nutsuwa irin na big babes, but gaba daya Nadeeyah was absentminded, Nihad ta
tsaya mata a rai sosai, abinda ta mata ranan da suka hadu gidan Aunty Maryam ya
fado mata, ita kuma a ranan bata dauka as komai ba, sai yanzu brain dinta ya
tunatar da ita cewa warce suka hadu a mall a can kano ce fa da Kjay, mamaki da
fargaba ya cikata, but why did he have to bring her all the way from kano to his
parent house, sannan even for once bai ta6a ce mata tare suka dawo ba gashi yau
satinsu uku, Noor dake ta magana ta lura gaba daya hankalin Nadeeyah baya wajen ta
kai hannunta fuskarta tana waving, da sauri Nadeeyah tayi blinking idonta, Noor
tace "What are you thinking of?" Nadeeyah bata ce komai ba amma kana ganinta kasan
there is something bothering her, she looks so disturbed, Noor ta kamo hannunta
tace "Tell me plss, me ya faru" Lkci daya Nadeeyah taji hawaye ya kawo idonta ɗon
saurin kuka ke gareta, tana kokarin ganin bata fashe da kuka ba tace "He neva told
me he came all the way from kano with her, even for once bai gaya min ba" Noor ta
zaro ido tace "Ohh that? Meye abun damuwa a nan bayan dai kinsan aurenki zai yi? In
3 days time fa xa a kai kudin aurenku da shi, and baxa a sa ya wuce sati biyar ba,
so why bother ur self about one filthy lady that's all over social media half
naked? ke sai kace baki san halin KJay ba? Ba abinda ya hada sa da yarinyar banda
gidansu da ya zauna don ni tunda ta dawo gidan nan ma ko magana bana ganin yana
hadasa da ita, you know he have class" Nadeeyah ta sauke ajiyar zuciya bata dai ce
komai ba tana share idonta, Noor tace "C'mon chill

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login