Showing 3001 words to 6000 words out of 78821 words

Chapter 2 - FURAR DANKO COMPLETE BY BILLYN ABDUL

02 Jun 2026

49

Wani irin rawa jikinsa ya fara da gudu ya koma ciki ya buWe gate Win. Ko gama parking mai taxi Win baiyi da yau ba ta Salle murfin motar ta fice cikin takun nan nata da ke motsa duk wata hallitar jikinta kamar tarwaWa. Abinda zai baka mamaki ko rawa afarta batayi a dalilin matsiyacin takalmin afarta mai shegen tsini. Duk wani ma'aikaci dake gidan da ga kallo Waya baya sake mata na biyu zakaga ya nutsu cikin tashin hankalin ganinta. Dan halin masifarta da iya taka kowa a duk lokacin da taso buWaWWen abune ga duk wani ma'aikaci na gidan. Duk tsufarka duk anantarka zata iya gogeka tas idan ka kuskure mata koda a ananin abu ne, tsiranka gareta kawai kada ka shiga shirginta, idan kuma ta saka ka abu yi oarin mata a yanda ta buata babu kuskure. A duk lokacin da tai tafiya daWi kowa keji a gidan, idan kuma ta dawo zakaga hankalin kowa a tashe. Satin ta biyu kenan da tafiya Abuja wajen anin mahaifiyarta domin yin hutun aiki data samu acan, har addu'a suke ALLAH yasa karta dawo da wuri, sai dai kuma da alama addu'ar tasu bata amsu ba dan gata ta"

dawo Win a bazata.

Shigowarta a fusace katafaren falon gidan ya saka duk wanda ke ciki Wagowa ya zuba mata idanu. A

tsakkiyar falon ta tsaya tana harare-harare da cika da batsewa kamar wata kububuwa.

" To aunty masifatu, lafiya kika shigo kina kumbura da ga dawowa kuma? . aya da ga cikin wanda ke"

"a falon ya faWa cikin taSe baki. Kamar mai jira a taSata a fusace ta ce,  Shi Wan uban waye a asar nan da"

aka aikashi Wakkoni? Miyake taama da shi?...

"Kusan a tare suka shiga kallon-kallo, sai dai kafin wani ya bata amsa Dattijo mutumin dake a kujerar"

"zaman mutum Waya da jarida a hannu ya mia mata hannu,  Kinga zo ki zauna naji miya faru Baby na? ."

" Daddy babu maganar zama a fara faWa min uban waye shi?, dan sai na wulaanta rayuwarsa a"

"gidan nan wlhy, sai yayi dana sanin shigowa gidan nan yin aiki, idan kuma bazaku faWamin ba ALLAH duk wani ma'aikaci da ke a gidan nan yau sai ya bar gidan... ."

"Sun san zata iya aikatawa, kaWan daga aikinta kuma babu abinda Daddy Win nasu zaiyi saboda"

"makahon son da yake mata a gidan. ar budurwar da zata iya kai shekaru goma sha bakwai ce ta bata amsa da  Aunty Lu! Uncle Yousuf ne ya kawo shi, sabon driver ne ko sati biyu ma bai yiba fa, dan bayan wucewarki Abuja da kwana biyu ya kawo shi. Ni kaina baimin ba saboda naga yana da girman kan tsiya, yawun fuskar tasa ne inaga ke ruWarsa bayan baida ko sisi matsiyaci Mtsowww!!.  Ta arasa maganar"

a hankali cikin ar sassarfar harshe saboda hararar da dattijuwar matar dake gefen Dattijon nan ta watso

"mata. Wanda yay maganar farko ne a shigiwarta ya ce,  Wai miya miki ne? Bai je ya Wakkokin ba? ."

 Bamunje ba ta masa ihu. Shiko yay tahowarsa. Kuma na faWa mata Uncle Smart baya san ihu amma

tayi yaron nan da suke tare ya shigo yanzu ya basu amsa yana tuttura baki shi a dole yaji haushin

"abinda tayi. Duka ta kaima yaron ya ruga da gudu, cikin zafin rai da masifarta tace,  An masa ihun waye shi. Daddy wlhy yau idan banci uban guy Win nan ba babu zaman lafiya a gidan nan! ."

"Cikin sauri dattijon ya mie yana girgiza kansa, cike da damuwa ya iso gareta. Hannunta ya kama"

murya a tausashe yace  Kinga Baby yi hauri zauna kisha ruwa ki huta. Ni da kaina ma zan Wauki matakin dan bazan taSa zama da wanda zai saSa miki ba a gidan nan ko wanene shi. Har mi akai akayi wani driver banza can da zai Sata miki rai irin haka. Haba dai cool down my heartbeat Win Daddynta yanzu zan nema

Yousef Win ma ya dakatar da shi .

"Yanzu kam babu musu ta yarda ta zauna Win, sauran yaran duk sai suka shiga taSe baki. Hakama"

"mamansu tsaki ta Wan ja a hankali tama mie tabar falon. Shiko Daddy ko'a jikinsa ya shiga lallashinta da kalaman ban hauri masu sanyaya zuciya gareta tamkar itace uban shine ar. Ruwa ma da aka saka mai aiki kawowa da kansa ya tsiyaya a kofi ya bata a baki. KaWan tasha ta kauda kai tana faman huci. Sake matsota yay jikinsa ya kwantar mata da kai a kafaWarsa yana shafa bayanta. Ajiyar zuciya ta dinga saukewa kamar wadda ta fito daga tarnain yain duniya, sai kuma zuwa can ta Wan Wago.  Daddy kar ka kira Uncle Yousuf Win ban san a sallemsa yanzu, sai na rama abinda yay min. Aikin sati biyu zai min"

ALLAH sai na wajiga rayuwarsa sannan na masa korar da kare ma sai ya fisa daraja .

 Babyna in dai hakan zai sa ki huce ina tare da ke .

 Thanks you sweet Papa..

"Ta faWa tana Wan rungumesa da sumbatar hannunsa sannan ta mie, yatsu biyu ta Waya masa alamar bye"

"ta nufi Wakinta dake acan gefe part guda kamar wata mai aure, sai dai duk a cikin sashen iyayen ne. Murmushi yake da binta da kallo har ta Sacema ganinsa. Bata zauna a ayatacen falonta da ya gama tsaruwa ba ta nufi bedroom kai tsaye. aki ne haWaWWen gaske kuma ato. Dan bayan aton gado da wardrobe kusan rabin bango da mirror akwai set na kujeru da aka shirya tsaf tamkar falo anan ma, sosai Wakin ya haWu tare da amsa sunansa Waki kamar na macen aure. Cikin yamutse fuska take bin dattijuwar dake ta saka turaren wuta a burners kusan kashi uku da harara, sai kuma cikin faWa da masifarta ta daka"

mata tsawa.  Da uwar mi kike a Wakin da baki gama min ba har na shigo ?

 A gafarce ni Aunty (Duk da zata iya haifarta ta kafama duk wani ma'aikaci dake gidan dokar kiranta

aunty komai tsufarsa). Bayi na tsaya wankewa da yau har jikin bangon da kikace .

"Kakkauran tsaki ta ara ja da arasa shiga Wakin, saman gadon da aka lailaye da bedsheet mai shegen"

"yau fari tas ta jefa wayarta, itama ta faWa ta kwanta tana mai wargaza fillos Win da aka gama wahalar tsara mata yanda take so, har ta lumshe idanu ta buWe, a gadarance ta ce,  Kimun farfesun kifi mai yaji da kunun tsamiya, biyar nayi ki haWamin ruwan wanka. Idan kikai min kalar haukan wancan ranar wlhy"

bazaki gane kanki ba a hannuna fitar min anan banza azamiya sai wani tsamin zufa kike

*_Humm nama rasa abin cewa nikam ._*

_LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_

"*KINSAN SUNAN LABARAN?,. GASU KAMAR HAKA*"

FURAR DANKO

Billyn Abdul

-ZAFIN KAI

Mamuhgee

-TABARMAR  KASHI

Safiyya Huguma

-BAKON MUNAFIKI

Miss xoxo

Duka hudu 1k

Uku 800

Biyu 600

Daya 400

Pay at

1487616276

Access Bank

Bilkisa Ibrahim Musa

Sai katura shedar biyanka anan

09032345899

Idan katin waya ne kuma saika tura anan

09033181070

an Niger kuma ga naku. Kuyi magana ta wannan number Win

+22799643131

VIP

Zafin kai 3k

Furar danko 3k

Tabarmar kashi 3k

Bakon munafuki 3k

*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*

*THANKS FOR CHOOSING US*

Zafafa

*_ALLAH ya gafartama iyayenku _*

"[7/25, 5:41 AM] +234 803 931 9517: 5525)5"5'5 "

 5A5P5M5<5M 5?5<5I5F'5J.....!!

5i5؊5؍5ؚ5؏ 5h5؃5؅5ؖ5؍5؍ 5؄5؆

5j5؉5؂5ؑ5ؕ5؆5ؓ

"........Idanun dattijuwar cike da walla ta amsa mata da girmamawa. A haife ta haifeta, bama ita ba har"

"wadda ta fita, amma sam bata Waga afa wajen cimata zarafi. Wai a hakan ma itafa da saui, dan a kaf masu aikin gidan ita kawai ta yarda ta shigo mata Waki ta gyara kota dafa mata abinda zata ci, hatta key Win Wakin ita kaWai ta bamawa amma ko momynsu bata da shi. Rigarta ta kama ta shinshina, babu abinda take sai amshi amma ta ce mata tana warin zufa.  ALLAH ya shiryeki arnan ta faWa cikin tausasawa tana Wauke ar wallar da suka cika mata ido. Dan duk da wulaancin da Lulu ke mata tana yautata mata, zata iya cewa duk abinda ta samu na cigaba a aikin nan nata sanadin Lulu ne, ba ita kawai ba hatta aanta dake auye da an jikokinta suna ci da ga alkairin Lulu, barta dai da shegen rashin mutunci, dan in har zakai lissafin masifaffun mutane a rayuwa to indai Lulu batazo ta farko ba tazo ana biyu. Bata da kirki sam, kuma bata ragama uban kowa sai Daddy da Uncle Yousuf, wani lokacin ma Uncle Yousuf Win ne ya Wan fi cin nasararta, dan shi har faWa yakan Wan mata da nuna mata kuskure idan tayi, amma"

Daddy shi komai tayi ma dai-dai yake koda kuwa ba dai-dai Win bane ba....

Wannan kenan

"" " " " " " & "" " " " " "

Da ga airport babban kamfanin Jiamshi's ya nufa ransa a Sace. Kai tsaye ofishin Uncle Yousuf yay ma

"tsinke, sai dai yayi rashin sa'ar samunsa da ga bakin sakatariyarsa. Bayajin zai iya ara minti biyar a wajen,"

"dan haka ya ajiye key Win motar tare da amsar takarda a wajen sakatariyar yay Wan rubutu ya haWa da key Win. A takaice yace,  Ki bashi idan ya dawo . Da ga haka ya juya yay ficewarsa. Da kallo ta bisa tana tsarkake sunan ALLAH. Ga dai namiji har namiji sai dai aljihu babu ko sisi. A hankali taja ajiyar zuciya da"

Wan taSe baki...

"Shiko da bai san ma tanai ba tuni ya fice, a ofar Companyn ya samu napep. Tsaki ya dinga ja a asan"

"maoshi har yanzu zuciyarsa na masa una da kaikawon abinda ballagazar yarinyar can ta masa. Har abada shi *_Aliyu Haydar Mika'il Idris Mawashi_* baiga talaucin da zai sakashi zama ana asantar da rayuwarsa irin haka ba. Zai iya jure kowace irin wahala da arfin wanjinsa amma ba asanci ba. Shi ba kowa bane, amma har gaban abadan bazai iya zama a arashin takalmin kowa ba. Da'ace wannan yarinyar namiji ce yau wlhy sai ya kakkarya mata asusuwa ya zubar da ita a airport Win nan. Amma ta"

godema ALLAH data kasance a mace.....

 an uwa wane layi muka nufa? . Mai napep ya faWa ganin har sun shigo cikin anguwar ta fage.

"Sauka kawai yay daga napep Win maimakon amsa, ya zaro Wari biyu a cikin aljihunsa ya mia masa. Bai"

jira mai napep Win da ke faWa masa baida canjin hamsin da zai bashi ba yay gaba abinsa..

*_Aliyu M Idris Mawashi_* kenan da akafi sani da _Smart Mawashi_ yara da matasa na asa da shi

"kan kirasa Uncle Smart. Abokansa kance Mawashi ko Smart guy, dan sune suka saka masa sunan dama saboda mutum ne mai matuar nutsuwa da kuma himma akan komai ga kaifin basira. a na bakwai a gurin Malam Mika'il Idris Mawashi. Shekararsa talatin da huWu a duniya. Yayi karatunsa na addini dana zamani har zuwa matakin masters. Bayan nan ma yayi wasu couses har biyu. Sai dai har yanzu aiki ya gagara garesa. Uncle Smart mutum ne mai matuar nutsuwa, sannan babban hubby nasa a duniya shine wallon afa. Ya iyata matua dan tun yana a secondary yasha ciwoma makarantar su wassani, bayan kammala sakandire Winne ya samu nasarar shiga Kano pillars. Ya buga wasu manyan wassani da suka fara fiddo darajarsa da sunansa wa duniya, sai dai abin mamaki sai komai ya tsaya masa cak, ya zamto in har ya shiga fili domin buga wallo sai ya yanke jiki ya faWi sai an kamosa an maida gida kamar wanda ya mutu. Da yawan mutane sun fassara al'amarin da asiri, sai dai shi yai Waukar hakan da muhimmanci."

"Daga baya ma sai ya tattara wallon ya ajiye ya koma makaranta bisa shawarar mahaifiyarsa. Duk da haka yakan Wan gwada yin wallon amma dai ana nan jiya iyau, daya shiga fili sai dai a maidashi gida a sandare. A haka dai ya kammala karatunsa har yay bautar asa ma, ya fara neman aiki amma yai samuwa duk da takardunsa sunyi yau matua, abinda zai baka mamaki ma wani wajen har sai an Waukesa daga baya sai suce ba haka ba. Shi mutum ne da ya tsani wulaanci dan yanada saurin fushi. Sannan mutum ne da baya Waukar raini ga uban kowa duk tsananin wahala. Ya tattara aiki da wallon afa ya ajiye gefe ya shiga oarin sana'a, sai dai anan Win ma dai komai yai zama. Gashi daya fara sai ALLAH ya sanya masa albarka amma abin mamaki sai komai ya tushe cikin ananin lokaci al'amarin nasa dai kamar saka hannu. Yanayin rayuwar gidansu da ake ta kowa nasa ke son ya zama gwani ya sashi bai daina oarin kamo can idan nan tai ba, a hakanne har takaisa ga samun aikin nan na driver a dalilin wani yayan abokinsa, badan yana so ba ya yarda zaiyi, sai dan tausayama mahaifinsu akan wahala da yay da su game da karatunsu amma a yanzu an uwansa babu mai taimaka masa daga su sai matansu da iyayensu mata. Dan matan Malam Mika'il Idris Mawashi huWu ne cif, hakama aa su talatin da biyu ne maza da mata. A yanzu haka wasunsu sunyi aure a mazan da matan, akwai kuma samari da ammata da"

suka rage musu har ma da Zawrawa biyu.

_LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_

"*KINSAN SUNAN LABARAN?,. GASU KAMAR HAKA*"

FURAR DANKO

Billyn Abdul

-ZAFIN KAI

Mamuhgee

-TABARMAR  KASHI

Safiyya Huguma

-BAKON MUNAFIKI

Miss xoxo

Duka hudu 1k

Uku 800

Biyu 600

Daya 400

Pay at

1487616276

Access Bank

Bilkisa Ibrahim Musa

Sai katura shedar biyanka anan

09018600202

Idan katin waya ne kuma saika tura anan

09033181070

an Niger kuma ga naku. Kuyi magana ta wannan number Win

+22799643131

VIP

Zafin kai 3k

Furar danko 3k

Tabarmar kashi 3k

Bakon munafuki 3k

*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*

*THANKS FOR CHOOSING US*

Zafafa

*_ALLAH ya gafartama iyayenku _*

"[7/25, 5:41 AM] +234 803 931 9517: 5525)5"5'5 "

 5A5P5M5<5M 5?5<5I5F'5J.....!!

5i5؊5؍5ؚ5؏ 5h5؃5؅5ؖ5؍5؍ 5؄5؆

5j5؉5؂5ؑ5ؕ5؆5ؓ

_Free pages end_

".........Gidane irin ginin da amma kuma babbane sosai, sannan kuma ko'ina mulmule yake da suminti. BQ"

"Win yaran gidan maza itace a farkon shiga, sai daga can ciki iyayensu mata, baya can arshe sashen"

mahaifinsu Malam Mika'il Idris Mawashi. Sam baya buatar shiga cikin gidan balle ya tada hankalin

"mahaifiyarsa, dan haka ya shige nasu sashen na samari. Da ga can ciki Wakinsa yake, kasancewarsa tuzurun da duk ya girma sauran anensa da basuyi aure ba yasa shi kadai ke rayuwa a Wakinsa. Dan a yanzu haka akwaima anan nasa da sunyi auren wasu ma matansu har sun haihu, shiko bama ya kula ar kowa balle a saka ran zaiyi. Mahaifinsa yayi faWan har ya gaji, hakama mahaifiyarsa har wallar Sacin rai take akan zaman nasa haka babu aure, babu aiki, babu wata wawwarar sana'a. Shi ba wani iskanci yake ba, ba shaye-shaye ba, ba Waukar magana ba. Amma sun rasa mi yake taWe rayuwarsa haka. Duk inda Wa nutsatstse mai nagarta yake Aliyu Hydar yakai har ma ya zarta, gashi mutum mai tausayin iyayensa da son tallafar rayuwarsu. Ga tarin ilimin addini dana zamani ALLAH ya bashi, ga addini. Barshi dai da shegen taurin kai ga saurin fusatar tsiya da shiru-shiru, dan ko'a cikin abokai idan ba yaso ba baya"

fira.

"akine Wan babba mai Wauke da kafet maroon color mai laushi, sai atuwar katifa irin wadda ba'a"

"sakawa a gadon nan. Wadrobe mai biyu sai kanta a gefenta cike da litattafan addini dama na bokon, an Wan yi teburin karatu da kujerarsa. akin babu wani tarkace sannan fes yake ga amshi kamar ba Wakin namiji ba. Uniform Win da aka sharWanta masa sakawa matsayin driver ya cire, a kujerar 2sitter dake Wakin wara Waya ya jefasu ya haye katifarsa da ga shi sai boxer da singlet yay kwanciyarsa yana furzar da tagwayen huci masu zafi da Waci, dan abinda yarinyar tai masa sam yai barin ransa. Sai kuma shigar jikinta da tafi komai ona masa zuciya. Haka yake shi ya tsani mace haka. Kai koda atamfa ko lass yaga mace tama Winkin fidda surar jikinta bain ciki yake ji balle wannan da gaba Waya ta canja suffarta daga hausawan ta koma kamar wata jinin kafirai. Tsaki yaja mai arfin gaske ya juya kwanciyarsa yana mai ingije tunanin a ransa. Sai dai duk yanda yaso hakan bai yiwu ba. Al'amurin ma yai barinsa yin barcin da yake buatar yin ko zai samu sassaucin bain cikin dake sukar zuciyarsa.. Da yar ya samu barcin ya Waukesa, baima yi na minti talatin ba akai kiran sallar la'asar. tashi yay da yar yana faman yamutse fuska dan a barcin ma harda mafarkinta. siririn tsaki yaja ya mie ya shiga toilet Win Wakin nasa, a gurguje yay wanka da alwala ya fito jin har za'a shiga salla. jallabiya kawai ya saka da turare ya fita kasancewar"

"masallacin a kusan ofar gidansu yake, dan baifi gida huWu ba ne tsakaninsu...."

"Ana idar da salla gidan ya dawo, sai dai maimakon Wakinsa yanzu ciki ya shiga Sangaren iyayensu."

"Gida ne da tun a farkon shigowarka zaka iya fahimtar na zaman mace huWu ne. Yaran dake kai kawo a tsakar gidan a alla zasu iya kaiwa goma koma fiye da haka, wasu sanye da uniform na islamiyya wasu nacin abinci wasu kuma na Wan kai kawon aiki. Tsit kake ji duk wani ihu da hayaniyar da gidan ya Wauka ya tsagaita, yaran suka shiga gaidashi. Sau Waya ya amsa musu ya nufi Wakin mahaifiyarsa kai tsaye. Sun san ba wasa yake da su ba dan haka babu wanda ya damu da yanayin nashi, sai dai sauri-sauri da suka"

shiga yi na son kowa ya kammala abinda yake ya fice islamiyya kafin ya fito ya sake ganinsu..

Daga Sangarensa kam da mamaki mahaifiyarsa ke kallonsa daga inda take zaune. A hankali ya kai

"zaune a asan carpet Win da aka saka a gaba Waya falon kalar blue. Basu da kuWi, amma mahaifiyarsa mace ce mai tsananin tsafta da cikar kamala, tanada hauri sosai, sai dai bata son raini ko kaWan ita, dan kana shiga sabgarta zata tabbatar maka da ita Win jinin zazzagawa ce."

 Ammah barka da yamma .

Ya faWa cikin muryarsa mai sauin amo da rashin son hayaniya. Maimakon amsa masa gaisuwar

"tambaya ta jeho masa cikin nutsuwarta da

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login