Showing 51001 words to 54000 words out of 78821 words

Chapter 18 - FURAR DANKO COMPLETE BY BILLYN ABDUL

02 Jun 2026

58

ne yay maganar cikin katse hanzarin Lulu dake niyyar barin wajen abubuwa masu yawa na mata kai da kawo musamman ganin drivern nata a nan. Dakatawar tai, sai dai ta kasa cewa komai sai Wan hararsa da take asa-asa."

 Wai nikam bada Mawaddat nake ba?! . Uncle Yousuf ya faWa cikin Wan kaushin murya dan ya san

"taurin kanta na tsiya da gadara. Sosai taji haushin hakan, amma babu yanda zatai dan Uncle Yousuf ne. Ta Wan sake Wagowa ta kallesa, a taaice ta furta,  ALLAH ya bada lafiya ."

Coach ne ya amsa da  Amin . Cikin murmushi. Shi kam a zuciya ya amsa mata. A zahiri kam ya

"Wauke kansa gefe kamar bai san da shi take ba. Sosai ta sake tunzura da salon rainin nasa. Tana mai tabbatar ma kanta a zuciya sai ta koya masa hankali da sauke masa wannan girman kan nasa. Batare da ta sake kallon kowa ba ta ce,  Uncle You ni na koma Office. Uncle Hameed ka gaidamin Aunty Rukayya"

sai nazo gaisheta .

"Coach yay Wan murmushi da faWin,  Zan sanar mata idan da gaske kike Daughter. Dan na sanki ke da"

"sabgoginki marasa arewa. karan farko da ta saki sassanyan murmushinta da kan awata yawun fuskarta, sai dai batayinsa sai ta gadama. Kai Ahmad da zuciyarsa tai wani irin tsargawa ya Wauke gefe. Dan Lulu cikakkiyar mace ce da kan iya jan hankalin mafi yawan maza musamman irin matasanmu na yanzu masu fifita yale-yale ga mace fiye da nagarta. Sai kuma ka kwasa ka kai gida ka samu fanko ce ko"

addininta bata sani ba sai duniyar kawai aka saka a gaba da son birge al'ummar cikinta....

"Suma a tare suka fito su huWun, Coach da Ahmad da Smart suka shiga motar Ahmad da ya koma ya"

Wakko. Uncle Yousuf kuma ya shiga tasa motar dan Lulu kafin su fito ma har ta bar asibitin. Babu wanda ya sake bi takanta. Godiya Smart yay ma Uncle Yousuf sosai tare da su coach Win ma gaba Waya. Da ga haka kowa yaja motarsa. Har gida suka kaisa. Ahmad yay masa rakkiya har cikin Wakunan kasancewar ba baonsa bane Wakin dama. Bai wani zauna ba saboda Yayansa dake jiransa a mota. Yay masa ALLAH ya

ara lafiya ya tafi

_LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_

"*KINSAN SUNAN LABARAN?,. GASU KAMAR HAKA*"

FURAR DANKO

Billyn Abdul

-ZAFIN KAI

Mamuhgee

-TABARMAR  KASHI

Safiyya Huguma

-BAKON MUNAFIKI

Miss xoxo

Duka hudu 1k

Uku 800

Biyu 600

Daya 400

Pay at

1487616276

Access Bank

Bilkisa Ibrahim Musa

Sai katura shedar biyanka anan

09032345899

Idan katin waya ne kuma saika tura anan

09033181070

VIP

Zafin kai 3k

Furar danko 3k

Tabarmar kashi 3k

Bakon munafuki 3k

*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*

*THANKS FOR CHOOSING US*

Zafafa

*_ALLAH ya gafartama iyayenmu _*

5525)5"5'5

 5A5P5M5<5M 5?5<5I5F'5J.....!!

5i5؊5؍5ؚ5؏ 5h5؃5؅5ؖ5؍5؍ 5؄5؆

5j5؉5؂5ؑ5ؕ5؆5ؓ

.......Bayan yay sallar la'asar barci ya sake sha har kusa da magrib batare da kowa yasan yana a gidan ba.

Dan sanda su Ahmad suka maidosa basu ga kowa a ofar gida ba. Wanka yay da alwalar magrib ya fito. Yanayin yanda yake jin jikinsa babu arfi ya sashi yin sallarsa a Waki. Bayan ya idar ya fita zuwa cikin gidan. A kallo Waya zaka iya fahimtar baida lafiya arfin hali ne kawai. Sai dai hakan bai hanashi lea duk Wakunan gidan ya gaida su Mama ba. A Wakin Umma ya samu babban yayansu Salim yazo gidan shima.

Sama-sama suka gaisa Salim Win na wani cika da batsewa shi adole mai naira a gida. Ko'a jikin Smart dan

shi ba wannan shirmen ne a gabansa ba. Yana juya baya zai fita Salim Win da Umma suka raka bayansa da harara. Oho baima san sunai ba shi dai.

A falo ya samu annen nasa duka. Sai Nasreen dake ta faman tsalle-tsalle ita da autar Aunty Amarya.

"Gaisheshi suka shigayi, ya amsa yana zama tare da Wan dafe kansa da har yanzu bai gama saki ba. Ammah da tun shigowarsa take kallonsa ta ajiye littafin addu'oin da ke a hanunta da faWin,  Baka da lafiya ne Hydar? . Hannun ya janye da ga goshinsa ya Wan furzar da iska.  Kaina ne ke Wan ciwo kaWan kawai Ammah, na kuma sha magani ma. Ina yini . Maimakon amsawa sai ta cigaba da kallonsa cike da nazari. Ganin yanda ta kafesa da ido ya sashi duban Hawwah cikin son kauda hankalin Ammah Win ya ce,"

 K babu wata damuwa dai ko? .

Kanta ta jinjina masa itama da Wan damuwar ganin yanayin nasa.  Ba komai Yaya Hydar. Sai dai

kamar ba ciwon kan bane kawai ke damunka. Ka wani zabge a lokaci Waya kamar wanda ya kwanta ciwo.

Baiyi mamakin jin furuci nata ba. Dan a duk lokacin da ciwon ya bugesa ba aramar fyaWa yake masa ba.

"Ya Wan sake furzar da iska yana tashi zaune da yau da kamo hannayen su Nasreen.  Ciwon kai ne kawai kin san bai min da wasa . Badan sun gamsu ba dai suka yarda da hakan. Maryam ce ta kawo masa abinci da faWin,  Ko sai kayi sallar isha'i ."

Nan ma iskar ya Wan furzar da duban kular abincin. Yasan dai shinkafa ce dan ya ga Salim na ci a

wajen Umma. Shi kuma sam shinkafa bata da farin jini a wajensa sai dai kawai ya cita dan yunwa.  Ai banama jin zanci abincin nan Wauke kawai. Ko kuna da ullin kamu ki Wan dama min kaWan .

 Eh akwai. Dama na kunun gyaWa da Ammah tasa aka markaWo Wazun ko shi za'a dama makan .

 Yauwa dama min shi Win kawai bara naje massalaci na dawo ...

Ana idar da sallar isha'i ya sake dawowa. Anan yasha kunun gyaWar da Maryam Win ta dama masa

"Ammah harda badawa a sayo masa Wanyar awara dan tasan yana so sosai, kasancewar bata da yawa duk kafin ya dawo har an soya. Kusan ma tare suka cinye awarar da Nasreen da ke ta faman zuba masa surutu. Murmushi kawai yake mata cikin arfin hali. Ammah dai da ke Wan kallon tv duk tana lure da shi. Cikar agogo arfe tara yasa Amma maida channel zuwa NTA, su Maryam ba wani son kallon labaran suke ba sai dai dole. Musamman ma Asma'u. Tashi yay oarin yi shima sai dai kanun labaran suka ja hankalinsa. Inda rahoton farko ya kasance akan yanda shari'ar matashin nan Emanuel da aka kama a anguwar Yakasai akan lalata yara anana maza da ya Wauki tsawon shekaru uku yanayi. Kusan wata huWu kenan ana tafka shari'ar sai a yau ne aka yanke masa hukuncin bisa jajircewar lawyer Win da ke tsaye akan bibiyar hakkin yaran da al'amarin ya shafa. Har tsakkiyar kansa yaji saukar muryarta tamkar a gabansa take kamar ko yaushe. Yanda take magana cikin nuna takaici da kuma jin daWin samun nasara a shari'ar ya sashi kasa Wauke idonsa ga tvn. Tambayar da Wan jaridar yay mata akan miyasa a duk irin waWan nan cases Win in dai tana a cikinsa da wahala bata samu nasara ba, anya ba tana saye bakin"

alalan bane ba ta bayan fage.

aramin murmushi da ke sake fidda loSawar kumatunta duka biyu ta saki tare da yamutse fuska

"kamar yanda ya santa musamman idan tanajin masifa. Cikin izzar nan tata ta bama Wan jaridar amsa da faWin,  Mi zaisa sai na sayi alali akan abinda yake gaskiya. Ashe ma karatun da nai akan harkar shari'a da wahalhaluna sun zama a banza kenan in har sai na sayi alali akan gaskiya ta. Nasarata itace gaskiyata."

Dan bana tsayawa mutum sai na tabbatar da gaskiyarsa. Na kumayi alkawarin cigaba da yaga mutunci da rayuwar duk wanda ya kasance bunsuru mai halayen dabbobi akan mutuncin yaran mutane. Dan ni duk wanda zai iya watar mutuncin yarinya ta arfi ballema wadda take ananuwa bashi da wani suna a gareni face Dabba alade. Yanzu shi wannan da na kai asa ma ai yafi matsayin alade a gareni bamma san mizan kirashi ba. Shege ya baro yankinsa yazo yana Sarna a namu yankin saboda suna ganin muna haihuwar yara mu saki a titi kamar bamu san ciwonsu ba. Indai akan harkar fyaWe ne nai alawarin ni Mawaddat Isma'il Ibrahim Jiamshi sai na hana waWannan aladun shan ruwa da numfashi cikin salama. Dan nan gaba kaWan abinda suke lalata yaron mutanen da shi zan koma datsewa da almakashi an

aniya. Idan aure kuke so uwarmi kuke jira da bazakuje kuyi ba ko ku tafi gidajen karuwai Mtsowww!! .

"an jaridar ya ce,  Turashi. Da alama dai Barrister Mawaddat Jiamshi ta fusata a wannan karon,"

"masu halin binsiraye sai ku kama kawunanku, inba haka ba za'a sake maimaita gilli da girma bayan wanda akasha da ananta. Sai dai a yayin da wannan zantuka na Barrister wasu ke nuna goyon bayanta wasu alubalantarta suke musamman akan zance gilli da zata fara da kanta. Dan haka a yinin yau zantukan barrister suka Wauki Wumi da zagaye kafafen yaWa labarai harma dana yanar gizo aketa tafka mahawara. Ballema da wasu ungiyoyin mata masu yai da wannan Wabi'a ta fyaWe suka fito muraran da cewar sumafa suna bayanta. Dan zasu sayi nasu almakasan su fara sakawa a jakuna dumin tayata aikin"

"gillin. To ALLAH dai ya yauta, kowa rai yayma daWi ai baran mai shi ne. Shi dai wannan gashi zai are"

"shekaru talatin cif a gidan kaso bisa tasa mummunar aidar mai muni, tare da biyan maudan kuWin da"

za'a fuskanci lafiyar yaran da ya Satama rayuwa .

 ALLAH yay ma wannan yarinya albarka da iyayen ma da suka kawo ta duniya .

Furucin Ammah a bazata ya maidosa hankalinsa. A tare Hawwah da su Asma'u suka amsa da amin. Har

"Asma'u na faWin,  Ammah nima in sha ALLAHU lauya zan zama. Wlhy tun randa na fara ganin matar nan kan case Win nan nake jin aunarta da sha'awar nima na zama kamarta.  "

(Ba Amin ba a Soyayyar halayyarta) ya faWa a zuciyarsa yana miewa batare da ya arasa jin zancen

"Asma'un ba. Sallama yay musu ya fito acewarsa zai sha maganin ciwon kai ne ya kwanta. Sun masa addu'ar samun lafiya, yayinda Ammah ta dakatar da shi da faWin yazo ta kama masa kan. Gabanta ya dawo ya zauna. Ta kai hannun nata saman goshinsa da ke da Wumi har yanzu. A hankali ya sauke ajiyar zuciya da har ta iya jiyosa, sai dai batace komai ba dan tun Wazun zuciyarta ke bata kodai lamarin nasa ne ya motsa bai son faWa, ko kuma yana son ya motsa Win. Sosai tai masa addu'a yanata faman sauke ajiyar zuciya kafin ya mie yana jin wata nutsuwa ta musamman na ratsa masa jini da Sargo. Koda ya koma Wakin ma magungunan da malam ya bashi ya shashsha sannan ya kwanta. Maimakon barcin sai abinda ya gani a tv ya shiga dawo masa tiryan-tiryan. Shi yama rasa a mizai fassara wannan yarinya. Ita dai gata nan rabi mutum rabi muna mutum. Sai dai kalaman nata na yau sun matuar tasiri garesa har yana haWasu da na jiya data dinga faWa cikin shirmen buguwar ita ba ar iska bace. Bawai ya gamsu da hakan bane. Dan babu ta yanda za'ai irinta mai walewa da kayen maye ta iya furta ita illatacciya ce ya yarda. A yanzu hakan ma wani sashe na zuciyarsa na kallon kalamanta na Wazunne kawai a gurbin fuska biyu irin na halayyar Wan adam na yanzu. Ya Soye zahirinsa na mutumin banza, ya shiga gaba-gaba wajen bayyanama duniya shi na kirki ne na ALLAH. Guntun tsoki yaja da lumshe idanunsa yana fatan barci ya"

Wauke sa.....

&&&

&.&.&&

Tabbas a daren jiya yanda yaga rana haka yaga dare dan ko sau Waya bai rintsa ba. Sai faman

"bulbulama cikinsa hayain cigarette da yay tayi dana shisha. Baya taSa neman abu ya rasashi, haka ma bai taSa harar mace sau biyu ba ta zille masa sai a kanta. Duk da Sacin ran da ya tsinta kansa dalilin rasata a jiya bai ji ko Wigon sha'awarta ya ragu masa a rai ba. Sai ma aruwa yay yana sake azalzakarsa da sake tunzura buatarsa. Neman hanya ta uku ya tsunduma a tunani, sai dai zuciyarsa ta rabu gida biyu. aya na tabbatar masa ya nema aurenta kawai itace hanya mafi saui. aya na tabbatar masa bazata"

"amince ba, dan haka kota halin aa kawai ya kore ishirwarsa, kai koda sakawa a sace masa itane."

Ganin ya rasa makamar riewa sai kawai ya yanke shawarar neman shawarar abokinsa. Gabanin asuba

"yay kiransa, bugu biyu kuwa aka Waya dan shima a lokacin yana cikin club ne a Abuja. "

_LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_

"*KINSAN SUNAN LABARAN?,. GASU KAMAR HAKA*"

FURAR DANKO

Billyn Abdul

-ZAFIN KAI

Mamuhgee

-TABARMAR  KASHI

Safiyya Huguma

-BAKON MUNAFIKI

Miss xoxo

Duka hudu 1k

Uku 800

Biyu 600

Daya 400

Pay at

1487616276

Access Bank

Bilkisa Ibrahim Musa

Sai katura shedar biyanka anan

09032345899

Idan katin waya ne kuma saika tura anan

09033181070

VIP

Zafin kai 3k

Furar danko 3k

Tabarmar kashi 3k

Bakon munafuki 3k

*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*

*THANKS FOR CHOOSING US*

Zafafa

*_ALLAH ya gafartama iyayenmu _*

5525)5"5'5

 5A5P5M5<5M 5?5<5I5F'5J.....!!

5i5؊5؍5ؚ5؏ 5h5؃5؅5ؖ5؍5؍ 5؄5؆

5j5؉5؂5ؑ5ؕ5؆5ؓ

"......... Mtsoww! Kaifa baka da aiki sai gantali, a ina kuma kake haka irin wannan lokacin? ."

 Kai mai maganar a ina kake? Kujimin sa ido. Kodan kaje Kano kai ka koma Wan gargajiya .

"aramin tsaki Mm atik yay da faWin,  an iska banda time Winka. Nifa magana mai muhimmanci na kira"

"muyi, ka Wan fita gefe Please nasan kana nan nane da cingam gal Win nan taka ."

" Naji, na matsa Wan shiga sharo, ina saurarenka ."

"an tsaki MM Atik yayi, dan harga ALLAH ya tsani budurwar abokin nasa da tabi ta kanainayesa ta"

"hanashi rawar gaban hantsi. Cikin ture batunta ya ce,  Akan yarinyar nan ce dana faWa maka. Plan Win mu na jiya fa ya rushe bata shiga tarkon ba ."

 Whart! Wai kana nufin ka aiwatar? .

" Eh mana yau Win nan ma, amma sai  ya zayyane masa komai da ya faru. Da ga can Arman yay ar"

"dariya da faWin,  Wai driver? To ko dai shima yana hutawar ne? ."

 Mtoww bana jin hakan gaskiya. Dan randa na fara haWuwa da ita na gansa. Yanda ta yarfashi ma

sai ya baka tausayi. Kawai dai irin mutanen nan ne masu shegen shishshigin tsiya. Nidai yanzu manta bani mafita .

 Ni dai mafita Waya na hango maka nasan kai kuma baka buatarta .

 Waccece? Please tell me! .

 Aure! .

" Mtsoww auren aniya. Nima ina tunanin haka, sai dai banda shiri gaskiya na zama da mace yanzu, ban"

san takura kai ma ka sani 

 Ka tsaya nakai arshe mana .

 Oh sorry ina jinka .

 Abinda nake nufi bawai auren nata zakai ba. Tunda ka riga ka wallafa ranka ka zama cingam boy kuma

ita bazata samu ta saui ba kawai kasa su Dad gaba aje maka neman aurenta. 

 Baka da hankali! Dad fa? Kasan waye Dad kuwa?! .

 Calm dawn mana my man. Lamarin fa duk lissafine. Yanda Dad keda alfarma na tabbatar sun san

juna da babanta tunda kace itama ar manya ce. So da zarar magana ta shiga kai kuma sai kaita jan ra'ayinta harka samu cikar burinka. Daga haka mu irirar mata laifin da shi Dad Win da kansa zai ce

bazaka aurenta ba .

 Woow! Woow woow my dear wannan salon yayi kuma zai ayatar. Sannan ita kanta zan firgita

"lissafinta tasan ba irinmu ake ja a asa ba. A safiyar yau Win nan zan zauna da Dad, nasan zai matuar Waukar abin da muhimmanci tunda dama burinsa kenan shi da Mom. Kai dai ALLAH ya barka da cingom gal taita arar maka da ruwan kai bye . Ya yanke wayar yana wani jin matuar farin ciki tamkar ya samu"

Lulu amshi Win ya gama ne.

"Ni ko na ce,  Hummm! "

&&&

Kamar yanda Alh. Baita da Hon. Nakowa suka girgiza da jin Mawaddat Wiya ce ga Alhaji Isma'il

Jiamshi haka shima Hon. Misau yay matuar girgiza da batun. Dan abune da ko'a lissafin hasashe basu taSa kawowa ransu ba. A take suka zauna teburin shawara. Dan kuwa tabbas wata dama ce a yanzu tazo hannunsu akan Alhaji Isma'il Jiamshin. Kuma lokaci ne na Waukar fansa da zai goge tarihin baya labarin

yazo da salon alalamin da sune zasu zama masu rubuta shi.

Tsaf suka kammala tsara komai a yanda suke buata. Fatansu kawai nasara da kuma sake sabon

"bincike dan ara rie hujjoji masu arfi musamman akan Alhaji Sufi Garko da suka yanke shawarar tunkara a farko. Dan tabbas babban Waurin huhun goro suka shirya yima uban da ar gaba Waya dan su kasance gaba Waya a tafin hannunsu. Basu sa wasa ba tun a ranar suka nema appointment Win ganawa da babban Wan kasuwar, kuma usa a Sangaren siyasar arewacin kasar musamman ma Kanon ta dabo Alhaji Sufi Ado Garko. Tsoho da kuWi kenan abokin tafiyar yara, manyan kuwa baba suke kiransa dan ya kere ya kuma zarce koda a tsaransa. An tabbatar musu yaje Umrah sai dai nan da kwanaki biyu idan ya dawo washe gari su shigo. Sun samu wannan damar ne dalilin shaama babban yaronsa kuWaWe masu"

"kauri, sai kuma mulki da Hon. Nakowa da Hon. Misau ke rie da shi wannan ma babban makami ne....."

&&&....

Ga Alhaji Sulaiman Sufi Garko ma ya gama shiryawa tsaf domin tunkarar mahaifin nasa game da

"auren Tajuddeen da Mawaddat. Dan a wannan karon ya Wau aniyar koda yardarta, ko babu sai wanan auren ya ullun. Dan ya gama tanadar kalaman da zai tsara mahaifin nasa da su tsaf komai ya tafi dai-dai. Tajuddeen ya samu cikar burin shima ya samu nashi....."

&&&....

A Sangaren Lulu amshi da bata san mi suke ba gaba Waya hankalinta na kan case Win yarinya da

akaima fyaWe ne. Dan anata neman mijin matar amma an rasashi wai ya gudu yabar gari tun a randa yay abun. Wannan takaicin ne ya taru yay mata yawa ta tada hankalin su Sha'aibu Wan sanda dama na duk wanda ke mata aiki idan irin wannan case Win ya taso. Hatta Daddy bata barsa ya huta ba. Ga takaicin Smart yai dawowa aiki itako ta gaji da tui dan sunata zirga-zirga. Shiko Uncle Yousuf ne yace

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login