Showing 33001 words to 36000 words out of 62823 words
Chapter 12 - UKUBAR KISHIYATA Sirrin Da Ya Rushe Aure by Ummee Yusuf
milk mai sanyi ta kafa kai bata d'aga ba sai da ta shanye shi tas.
Al'ameen da yake zaune a kan kujera yana kallonta yace..."ke dai yanzu kina son wannan abin dayawa".
Sai da ta sauke empty roban a bakinta sanna ta amsa mishi da..."wallahi yayana in bansha ba jina nake ba dai-dai nake ba kuma sai in rinka jina... "Turo k'ofan da akayi tare da sallama shiya dakatar da maganan da take.
Altine ce ta shigo d'akin d'auke da katon tray da warmers akwai ta ajiye a kan rug dake tsakiyan d'akin tare da gaishe su,amsa mata sukayi fuska a sake.
Fita ta k'arayi ta dawo da wani madaidaicin tray mai d'auke da tea flasks da plates da cups ta ajiye ta fice tare da rufo musu k'ofa.
Kama hannunta yayi suka sauka k'asa inda Altine ta jera musu kayan breakfast.
Al'ameen shi ya fara bubbud'e warmers d'in yana dubanta yace..." Me zaki ci in zuba miki?"
"Zuba min pepper soup d'in saboda bakina yafi son Abu mai yaji".
Zuba mata yayi a plate ta fara ci,shi kuma chips ya zuba suna ci suna hiransu.
Al'ameen yace..." Babyna wai kin fad'awa su Umma rashin lafiyarki kuwa?"
"Um-um " tace tana tura katon tsoka bakinta.
"mesa baki fad'a ba?" Ya bukata.
"Zan k'ira wayan Fateema anjima in fad'a mata sai ta gayawa Umma".
" Fateema kenan sarkin rawan kai bansan meya hanata zuwa gidanmu ba"yace yana murmushi.
Bata fuska tayi tace..." Hmmm tana son zuwa amma Abba ya hana dan ba abinda ya tsana kaman fita anguwa daga makaranta sai gida".
Gyad'a kai yayi yana ajiye tea cup dake hannun shi yace..." Abba yana da gaskiya cos 'ya mace sai da kula".
Bayan sun k'are cin abincin,k'wanciya yayi a cinyarta suka bud'e sabon shafin love.
Ameera tana wasa da gashin kanshi tace..."yayana ka manta maganan Alhaji ne?"
"Wanne magana kenan?" Ya tambaya yana b'ata fuska kaman mai tunani.
Dariya tayi tana ture kanshi akan cinyarta tace..."kasan abinda nufi tashi ka tafi office ".
Tashi yayi ya zauna suna facing juna ya rik'o fuskanta da hannayen shi yace..." Kora ta kike ko Babyna?"
Zaro ido tayi tana kallon shi tace..." Na isa in kore ka....."bata samu daman k'arasa maganan ba sakamakon had'a bakinshi da nata da yayi.
Sun jima a haka har yana k'okarin zarcewa Ameera ta k'wace kanta da k'yar tace..." Ka manta a gidanku muke?in Hajiya ta shigo ta same mu a haka fa?"
Yana gyara riganshi yace..." Ni nasan ba wanda zai shigo nan koda k'wana zamuyi a cikin d'akin nan".
Rau-rau tayi da ido cikin shagwab'a tace..." Yayana ka manta meya kawo mu nan ko sai kasa Hajiya ta koremu".
" hmmm wai ke wayo ko?gashi daga zuwa gidan Hajiya kin warke".
Ajiyan zuciya tayi tana kallon gefe tace..." Yayana ina su Aunty dash Fa'iza?"
Had'a rai yayi kaman wanda aka gayawa sak'on mutuwa yace..." Muna zaune lafiya shine kike son b'ata min rai ko?"
Matsowa tayi ta d'ora kanta akan kafad'an shi tace..."ba haka nake nufi ba kayi hak'uri dan Allah".
Rungomota yayi ta gefe ya fara magana..."ki yafe min Ameera akan abubuwa da suke faruwa a gida bansan me yake faruwa dani ba musamman in a gaban Lateefa ne sai in rasa ina kaina yake ga kuma wani shakkarta da nake ji ko kallonki bazan iya yi aganta ba,wannan abu yana matuk'ar damuna.ina son in kika k'ira Umma tazo ki fad'a mata su taya mu da addu'a nima zan fad'awa su Hajiya".
Hawaye na sauka a kan fuskarta tace..."abu d'aya muke fuskanta yayana Umma tana zuwa zan fad'a mata ta gayawa Abba ya taimaka mana da addu'oi".
Suna cikin magana Ya Sa'ad ya shigo yana yiwa Al'ameen tsiya wai Baban twins.
Shiko sai dariya yake yana amsawa da Allah yasa ya fad'a a bakin mala'iku.
Bai jima ba ya duba Ameera tare kad'a kan Al'ameen suka fita tare.
Bayan tafiyansu ne Ameera tayi dialling number Fateema,bai dad'e yana ringing ba ta d'aga tare da tambayan waye
"Ke dallah Teema nice fa" Ameera ta amsa mata a d'ayan b'angaren.
Ihu Fateema tayi cikin murna tace..." Sisto kece wayyo I missed u ina wayar ki take kika kirani da wannan?".
Dariya Ameera tayi tace.." Ke kar ki cika min kunne,wayar Al'ameen ce. meya hanaki zuwa in kinyi missing d'ina da gaske?kuma ko a waya in ban kira ki ba,ba kya kirana".
Marairaice murya Fateema tayi tana... " ya kike magana kaman baki san halin Abba ba?yanzu abin nashi ya kara gaba dan cewa yayi in muna yawan zuwa gidanki mutane zasu ce mun zuba k'afa a gidanki sabida k'wad'ayi munga mijiki mai kud'i,shiyasa baki ganni ba ".
" toh shikenan ki bawa Umma wayan " .
Fita tayi zuwa tsakar gida inda Umma take zaune tana gyara gyad'an miya,mik'a mata wayan tayi tace Ameera ce ta k'ira.
Karb'a Umma tayi bayan sun gaisa Ameera take fad'a mata abinda ya faru, nan tayi mata Allah ya sauwake tare da alkawarin zasu zo gobe su dubata ita da Fateema.
Cikin tsanin farincikin zata ga Ummarta ta tashi ta fito parlour wajan Hajiya kuma har tana aiyanawa a ranta matsalarta ya kusa karewa dan tasan Abba yana ji zaiyi wani abu akai.
[3/24, 6:47 AM] Ummee Yusuf: πββπββπββπββπββπββ
*~UKUBAR KISHIYATA~*
ππππππ
(Its all about love and betrayal)
Story by ~UMMEE YUSUF~
(Maman Yusuf)
*~GOLDEN PEN WRITER'S ASSOCIATION~*β¨β¨β¨
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
*~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATIONπ«π«π«~*
*~βWe beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~*
*part twenty nine*
Hajiya fita tayi ta barsu ganin Al'ameen ya tsaya nuku-nuku yaki fita.
Tana fita ya kamo hannayenta duka 2 ya matse acikin nashi yana kallon cikin idonta yace..."Baby zan tafi sai kuma gobe in na dawo,ina son ki kula da kanki da kuma babyn mu".
Gyad'a mishi kai tana murmushi ba tare da tace komai,kissing d'in goshinta yayi sannan yasa hannu ya shafa shafaffen cikinta a hankali ya mik'e ya fito parlour yayiwa iyayen shi sallama ya kama hanyan gida shida drivern Alhajin shi.
Shida saura driver yayi parking a compound d'in gidan,Al'ameen cike da fargaban me zai cewa Latifa ya sauka ya nufi cikin gida.
A main parlour ya tadda ta zaune tayi crossing legs d'inta tana kad'asu,cikin rawan murya yayi mata sallama wanda bakinshi ne kad'ai ya motsa amma babu sautin da ya fito balle mutum yaji,amma ga mamakinsa yaga ta taso da murnanta ta tare shi tanayi mishi ya jiki?
Har cikin bedroom d'inshi ta raka shi ta had'a mishi ruwan wanka sannan tace ya shiga yayi wanka.
Ba musu ya shiga wankan kuma sai a lokacin ya tuna ashe through out yau baiyi wanka ba farincikin cikin dake jiikin Ameera ya mantar dashi komai.
Ita kuma Lateefa fitowa tayi ta barshi fuskarta d'auke da murmushin mugunta dan tunda rana Aina'u ta kirata ta fad'a mata sak'on boka,ya tabbatar mata da kulle bakinsu da yayi kuma yace ta kwantar da hankalinta kaman yanda suka zo suka tafi da ita haka zasu dawo da ita da kansu.
Bayan sallah isha'i suka zauna yin dinner amma sai yaji abuncin ba dad'i Sam saboda yanzu ya saba da girkin Ameerarsa amma gudun masifar Lateefa yasa ya tuttura harda santin karya.
Koda suka dawo parlour suka zauna hira nan ma Al'ameen sam hankalin shi baya jikinshi yana wajan Ameera har ta kai Lateefa ta fara tsarguwa tace..." My ameen lafiya kuwa na ganka yau wani iri ko dai jikin ne har yanzu?"
Yak'e yayi mata wanda dashi g'wara babu yace..."eh jikin ne kuma gobe da sassafe muna important meeting shiyasa nake son k'wanciya da wuri ".
" ya kamata kaje ka k'wanta tun yanzu Dan karka makara".
Tun kamin ya mik'e ta riga shi dama kaman jira take tana Hamma tace..."nima dama baccin nake ji kuma ina son yin nafilan cikin dare,"tana fad'an haka tayi hanyan part d'inta.
Da kallon takaici ya bita,baisan ranan da zata canza ba.gashi dai bashi da lafiya maimakon ta tsaya ta kula fashi shine tayi tafiyarta ta barshi.
Bedroom d'inshi ya shiga shima ya hau makeken gadon shi ya k'wanta,wayarshi ya jawo ya dannawa Ameera k'ira,a lokacin ta fara bacci taji ringing d'in wayar shi da ya bar mata kafin ya tafi.
Bata bukatan duba screen d'in wayan saboda tasan mai k'iran nata.
A kasalance ta d'aga wayan tasa a kunnenta a shagwab'ance tace..." Assalamu alaikum".
"Sorry Babyna kin fara bacci na tashe ki ko?"
K'ara narkar da murya tace..."eh yayana kasan drugs da aka bani harda na bacci a ciki".
Cikin muryan rarrashi yace..." Koma kiyi baccinki dama na k'ira ne inji lafiyarku keda Babynmu".
Cikin jin dad'in yanda yake nuna kulawar shi a gare ta tace..." Lafiya lau muke tunda muna da kamar kai dole mu kasance natsuwa da k'wanciyar hankali".
Murmushi ya sake kaman tana ganinshi kana ya d'ora da cewa" k'wanta kiyi bacci Babyna saina zo da safe" nan sukayi sallama ta koma baccinta mai dad'i cikin k'wanciyar hankali.
Da washe gari da sassafe Al'ameen ya shirya ya fice daga gidan Lateefa ko tashi batayi ba balle tasan ya k'wana.
Direct gidansu ya nufa ganin babban parlourn ba kowa ya tabbatar mishi masu gidan suna bacci.
Bedroom d'in Ameera ya wuce kai tsaye ya murd'a handle d'in ya bud'e ya shiga ya mayar da k'ofan ya rufe a hankali harda murza key.
Baccinta take cikn bargo ta kudundune kaman mai jin sanyi.
" sleeping beauty " yace yana rage kayan jikinshi.
Hulan kanshi ys fara cirewa sai kuma riganshi ta shadda d'inkin tazarce shima ya cire ya zama daga shi sai vest da dogon wandon shi,hayewa gadon ya k'wanta kusa da ita.
Jawota yayi jikinshi ya gyara mata k'wanciya akan faffad'ar kirjinshi,yasa d'ayan hannunshi kuma ya rungumota sannan yaja musu bargo ya lullub'e su dashi.da yake shima baccin shi na jiya rabi da rabi ne,nan da nan bacci mai dad'i yayi awon gaba dashi.
Tara saura k'wata Ameera ta farka daga bacci sakamakon wata azabbabiyar yunwa da ya addabeta.
Ganinta tayi mak'ale akan kirjin mijinta,cike da so da k'auna take kallonshi kuma lokaci guda ta cika da mamaki da ta tuna cewa ba gida d'aya suka k'wana ba.yaushe yazo kuma? Ta tambayi kanta kuma ta rasa mai bata amsa.
Bata son katse mishi bacci sakamakon ganin yanda yake jin dad'in baccinsa,maida kanta tayi a hankali ta k'wanta tana kallonshi har agogon d'akin ya buga karfe tara cif.
A lokacin ne kuma dauriyarta ya k'are,ya kamata ta nemi wani abu tasa a bakinta dan yanzu a yanda take jin yunwan gani take in ta k'ara minti 5 zata iya halaka.
A hankali ta fara raba jikinta da nashi ta yanda take ganin ba zai farka ba but tun kafin ta gama raba jikinta da nashi taga ya bud'e ido yana kallonta tare da murmushi akan fuskarshi yace..." Kin farka Babyna".
Gyad'a kai tayi tana maida mishi martanin murmushi tace..."yaushe kazo ne Yayana,kodai anan muka k'wana tare?"
'Yar dariya ce ta subuce mishi yace..." Da safen nan nazo na tadda gidan duk kuna bacci sai masu aiki kawai Nagani suna aikinsu,nima dama da baccin nazo shiyasa kiga na kwanta.hala bakiyi sallahn asuba ba ko?"
Shafa gefen fuskanshi tayi sanna tace.." Haba wani baccine da zai hani sallah asuba akan lokaci,amma kai me ya hanaka baccin?"
Lakace mata hanci yayi yace..." Tunanin ki da Babyn mu shi ya hana ni bacci".
Rau-rau tayi da ido kaman me shirin kuka tace..." Haba yayana ka rinka bacci mana bayan kasan muna lafiya karkashin kulawar Hajiya,kuma kaima kasan rashin bacci yana da illah ko?".
"I know Babyna ayi min afuwa na daina " ya k'arasa maganan yana rik'e kunnuwansa duka 2.
Fari tayi da ido tana kokarin mik'ewa ya rik'eta yace "ina zaki je?"
" wanka zanyi" ta amsa a takaice.
Mik'ewa yayi shima yana harararta da wasa yace..." Shine bazaki jira muyi tare ba?
"Rabonmu da wanka tare tun yaushe?"tace a cikin zuciyarta amma a zahiri dariya tayi ta juya da niyan shiga bathroom d'in abinta.
Taku 2 tayi kawai sai ji tayi an d'aga ta cak an nufi bathroom d'in da ita.
Sai cikin bathroom ya direta,suka fara wanka tare da wasanni
Bayan sun fito daga wanka ya tayata shafa mai ya shiryata cikin kaya na alfarma da Hajia tasa aka kawo mata su tun last night sannan suka fito babban parlour suka tafda iyayen nasu akan table sun gama break fast suna hira.
Zubewa suka yi a k'asa suka k'washi gaisuwa,cikin jin dad'i da kulawa suke amsa musu.
Wannan yana cikin abinda yasa suke k'ara sonta,akwai ta da natsuwa da bawa na gaba girma.
Hajiya ce tace..." Wai kai yaushe ka shigo ne banga wucewarka ba?"
Shafa suman kanshi da yasha gyara yayi yace..." Ai lokacin dana shigo baku fito ba shiyasa na wuce ".
Alhaji ma cewa yayi..." Yau dai a daure a lek'a office d'in nan "
"Eh zan tafi dama na tsaya ne Mu gaisa sai in wuce" yace yana mik'ewa kaman da gaske.
Hajiya ce ta katse shi ta hanyan cewa..." Tsaya bari insa Altine ta kai muku break fast,tace dazu taje bata tashi ba k'ofan a rufe.
Mik'ewa sukayi suka koma d'akin Ameera bayan sun amsa da "toh".
Pls kuyi min afuwa kunjini shiru na kwana 2 saboda wasu dalilai da suka fi karfina,amma insha Allah daga yanzu zaku rinks ganin post kullum.tnx 4 ur luv and care.
[3/22, 9:04 PM] 0mmer Farouk: πββπββπββπββπββπββ
*~UKUBAR KISHIYATA~*
ππππππ
(Its all about love and betrayal)
Story by ~UMMEE YUSUF~
(Maman Yusuf)
*~GOLDEN PEN WRITER'S ASSOCIATION~*β¨β¨β¨
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
*~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATIONπ«π«π«~*
*~βWe beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~*
*part thirty*
Ameera suna shiga d'akin,d'an k'aramin fridge dake gefen gadon ta nufa ta bud'e ta d'auki fresh milk mai sanyi ta kafa kai bata d'aga ba sai da ta shanye shi tas.
Al'ameen da yake zaune a kan kujera yana kallonta yace..."ke dai yanzu kina son wannan abin dayawa".
Sai da ta sauke empty roban a bakinta sanna ta amsa mishi da..."wallahi yayana in bansha ba jina nake ba dai-dai nake ba kuma sai in rinka jina... "Turo k'ofan da akayi tare da sallama shiya dakatar da maganan da take.
Altine ce ta shigo d'akin d'auke da katon tray da warmers akwai ta ajiye a kan rug dake tsakiyan d'akin tare da gaishe su,amsa mata sukayi fuska a sake.
Fita ta k'arayi ta dawo da wani madaidaicin tray mai d'auke da tea flasks da plates da cups ta ajiye ta fice tare da rufo musu k'ofa.
Kama hannunta yayi suka sauka k'asa inda Altine ta jera musu kayan breakfast.
Al'ameen shi ya fara bubbud'e warmers d'in yana dubanta yace..." Me zaki ci in zuba miki?"
"Zuba min pepper soup d'in saboda bakina yafi son Abu mai yaji".
Zuba mata yayi a plate ta fara ci,shi kuma chips ya zuba suna ci suna hiransu.
Al'ameen yace..." Babyna wai kin fad'awa su Umma rashin lafiyarki kuwa?"
"Um-um " tace tana tura katon tsoka bakinta.
"mesa baki fad'a ba?" Ya bukata.
"Zan k'ira wayan Fateema anjima in fad'a mata sai ta gayawa Umma".
" Fateema kenan sarkin rawan kai bansan meya hanata zuwa gidanmu ba"yace yana murmushi.
Bata fuska tayi tace..." Hmmm tana son zuwa amma Abba ya hana dan ba abinda ya tsana kaman fita anguwa daga makaranta sai gida".
Gyad'a kai yayi yana ajiye tea cup dake hannun shi yace..." Abba yana da gaskiya cos 'ya mace sai da kula".
Bayan sun k'are cin abincin,k'wanciya yayi a cinyarta suka bud'e sabon shafin love.
Ameera tana wasa da gashin kanshi tace..."yayana ka manta maganan Alhaji ne?"
"Wanne magana kenan?" Ya tambaya yana b'ata fuska kaman mai tunani.
Dariya tayi tana ture kanshi akan cinyarta tace..."kasan abinda nufi tashi ka tafi office ".
Tashi yayi ya zauna suna facing juna ya rik'o fuskanta da hannayen shi yace..." Kora ta kike ko Babyna?"
Zaro ido tayi tana kallon shi tace..." Na isa in kore ka....."bata samu daman k'arasa maganan ba sakamakon had'a bakinshi da nata da yayi.
Sun jima a haka har yana k'okarin zarcewa Ameera ta k'wace kanta da k'yar tace..." Ka manta a gidanku muke?in Hajiya ta shigo ta same mu a haka fa?"
Yana gyara riganshi yace..." Ni nasan ba wanda zai shigo nan koda k'wana zamuyi a cikin d'akin nan".
Rau-rau tayi da ido cikin shagwab'a tace..." Yayana ka manta meya kawo mu nan ko sai kasa Hajiya ta koremu".
" hmmm wai ke wayo ko?gashi daga zuwa gidan Hajiya kin warke".
Ajiyan zuciya tayi tana kallon gefe tace..." Yayana ina su Aunty dash Fa'iza?"
Had'a rai yayi kaman wanda aka gayawa sak'on mutuwa yace..." Muna zaune lafiya shine kike son b'ata min rai ko?"
Matsowa tayi ta d'ora kanta akan kafad'an shi tace..."ba haka nake nufi ba kayi hak'uri dan Allah".
Rungomota yayi ta gefe ya fara magana..."ki yafe min Ameera akan abubuwa da suke faruwa a gida bansan me yake faruwa dani ba musamman in a gaban Lateefa ne sai in rasa ina kaina yake ga kuma wani shakkarta da nake ji ko kallonki bazan iya yi aganta ba,wannan abu yana matuk'ar damuna.ina son in kika k'ira Umma tazo ki fad'a mata su taya mu da addu'a nima zan fad'awa su Hajiya".
Hawaye na sauka a kan fuskarta tace..."abu d'aya muke fuskanta yayana Umma tana zuwa zan fad'a mata ta gayawa Abba ya taimaka mana da addu'oi".
Suna cikin magana Ya Sa'ad ya shigo yana yiwa Al'ameen tsiya wai Baban twins.
Shiko sai dariya yake yana amsawa da Allah yasa ya fad'a a bakin mala'iku.
Bai jima ba ya duba Ameera tare kad'a kan Al'ameen suka fita tare.
Bayan tafiyansu ne Ameera tayi dialling number Fateema,bai dad'e yana ringing ba ta d'aga tare da tambayan waye
"Ke dallah Teema nice fa" Ameera ta amsa mata a d'ayan b'angaren.
Ihu Fateema tayi cikin murna tace..." Sisto kece wayyo I missed u ina wayar ki take kika kirani da wannan?".
Dariya Ameera tayi tace.." Ke kar ki cika min kunne,wayar Al'ameen ce. meya hanaki zuwa in kinyi missing d'ina da gaske?kuma ko a waya in ban kira ki ba,ba kya kirana".
Marairaice murya Fateema tayi tana... " ya kike magana kaman baki san halin Abba ba?yanzu abin nashi ya kara gaba dan cewa yayi in muna yawan zuwa gidanki mutane zasu ce mun zuba k'afa a gidanki sabida k'wad'ayi munga mijiki mai kud'i,shiyasa baki ganni ba ".
" toh shikenan ki bawa Umma wayan " .
Fita tayi zuwa tsakar gida inda Umma take zaune tana gyara gyad'an miya,mik'a mata wayan tayi tace Ameera ce ta k'ira.
Karb'a Umma tayi bayan sun gaisa Ameera take fad'a mata abinda ya faru, nan tayi mata Allah ya sauwake tare da alkawarin zasu zo gobe su dubata ita da Fateema.
Cikin tsanin farincikin zata ga Ummarta ta tashi ta fito parlour wajan Hajiya