Showing 42001 words to 45000 words out of 61932 words

Chapter 15 - DAN HAKIN DAKA RAINA Zuciyar Uwa BY UMMUH FATEEMAH

10 Jul 2026

123

yazauna juyawa yay yana kallon can gefen ya Amsa  yasha kad'an²


   Saida yagama sannan yace mata kikaimun ruwan sanyi bathroom 🛀 zanyi wanka


       Zaro sexy eyes 👀 d'inta tai tace ruwan sanyi tana dafe ''kirji


   Umm
Mezakai da ruwan sanyi bayan yau ana lapta sanyin kamar amutu

   Nidai kikaimun ko
Turo baki tai tace salan kai mura nidai a'a zan d'an saka maka na d'umi

    A'a kikaimun nasanyin daban na d'umin daban idan naje zanyi mix xing da kaina


   Toh bari inje yanzu naji dudummm amman da kace ruwan sanyi


   Had'a masa tai tadawo, har lokacin yana kallon bango kamar yadda tabarshi



  Bro nakai ruwan fa
Ok yayi bari inje

     Futa tai shikuma yacire kayansa yasaka jallabiyar sa fara yafuto bathroom 🛀 yanufa direct yaje yakwarawa kansa ruwan sanyin sannan yayi wanka yafuto


   Yaji dama² sosai yashirya cikin 'kananan kaya ba'kin wando da light blue d'in T-shirt yasaka wata tasanyi mai hula ya zuge rabun zip d'in sannan yadawo yazauna akusa da Hapsatu datake gyaran cabbage ya Amsa yatayata



   Kallonsa tai tace abuncifa
Ummerh zanci
  Tashi azubo maka, mekake so
Akawomun chips 🍟 and egg 🍳 sai ruwan 🍵 tea kawai

    Babu wannan saidai bari in d'aura maka
   No ummerh barshi kawai akawomun snack and drink sai inci



    A'a bari in d'aura maka
Nusaiba ce tafuto tace Ummerh ina sweet d'in nan
    Suna kan mirror amman fa karki sha banasan anashan za'ki dayawa kinji ko


   Toh Ummerh kad'an zansha
Tashi Hapsatu tai tad'auko abubuwan dazata had'a masa tafara aikinsu



    Nusaiba ce tafuto tana shan sweet 🍯 d'in ta hankali kwance

     Gashi Doguwar riga ce ajikinta kuma duk rabin breast din ta awaje suke gashi rigar tafutar da shipe's d'in jikinta gaba d'aya

   'D'auke kansa yay yace kije kisaka hijab, kidaina yawo ahaka

   Turo baki tai tace agida nakefa ni babu inda zani sainai ta yawo da hijab saikace wata matar mlm


    Kije kisaka nace kosaina taso ne tukunna
Toh naji ha'aaaa
       Tashi tai tanata turo baki taje tasaka hijab d'in tadawo

   Wajen Hapsatu ta nufa tanata gunguni, ummerh ta inasanki, amman banasan wani agidan nan in banda takura babu abunda ya iya arayuwarsa


    Ummerh kawo in tayaki aikin kinji gwara inyi zamana akusa dake da in zauna akusa da wannan kwarkwasan yayta cizo na



   Shidai baice mata 'kala ba
Amsar aikin tai tayi komai kamar yadda Hapsatu tace sanda ta gama sannan tazuzzuba ta kawo ta ajiyewa Ummerh tace Ummer nagama bari in gyara wajen




   Yawwa sannu 'yar kirki
Tafiya tai tana murmushi anyabeta
    Mi'ka masa Hapsatu tai dan har lokacin yana zaune idansa yanakan wayar sa yanata faman daddan nawa


     Saida tagama sannan tadawo taga yanacin abuncin
   Kallon ummerh ta tai tace Ummerh ya'kwace miki abuncin
   Murmushi tai tace ai nasane dama saboda baijin dad'i d'azu baiyi break fast ba

    Ohhhhoooo dama nasani na zabga masa salt aciki sai inga ta tsiya


    Murgud'a masa baki tai tace acici kawai
  zama tai tana dudduba littattafan ta tana gyara wasu abubuwan tana 'kara fahimtar wasu kuma



*****************************
............... Awajen su Mm Balaraba kuwa sosai suke shirin biki sunata safgoginsu hankali kwance inda suka saka akyiwa Fauziyya gyaran jiki akasha lalle akasha kitson 'kari tayi kyau sosai



  Amman "yan biyunta futunannune dansun ''ke'keshe idansu tsula tsiya kawai sukeyi

   Yau tun safe Mm Balaraba taketa masifa sunyi mata fitsari akan gado tad'auki hannu zata Mari d'aya kenan taga kunama ahannun iho take tana kunama amman babu wanda yagani sai cizonta take tun tana iya ihun harta kasa



    Tagala baita sosai kukan ma baya futa kuma ankasa ganin komai


    Sukuwa fucewarsu sukai kowa bai kawo komai ba adangane dasu aka kaita asibiti amman sukace wannan gidan mahaukata yakamaceta dansu basuga komai ba



   Aka dawo   da ita gida mlm aka kira daga makarantar allo yazo yayi mata karatu yashafa mata rubutu sannan tad'an nutsu kad'an tadawo hayyacinta


   Kallonsu tai tace ina 'yan biyu akace suna waje suna wasa tace akirawo matasu sucire mata wannan kuna mar


   Kiransu akai amman 'kememe suka 'ki zuwa da'kar Anas da lallami yataso su gaba suka taho


   Nanma da'kar suka ha'kura suka cire mata aikam hannun yakumbura yay suntum


    tashi tai niyar yi tafuta aikam sai....................✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻




Keep waiting my fan's🤔🤔🤗🤗🤗

Hallmarth ce 💕💖💕
[04/02, 8:02 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰: 👑👑👑👑👑👑👑👑👑
🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃
*DASHEN ALLAH*
*WRITING ASSOCIATION*


*'DAN HAKIN🍃DAKA RAINA😏🤔*
_Story and written by_

*SADIYA •A• UMAR*
*{UMMUH FATEEMAH*}

🅿---



     7⃣1⃣&7⃣2⃣


.............Aikam 'kafa ta'ki takuwa kwata² Abu kamar wasa fa 'kafa ta'ki d'aukar Mm Balaraba idan ta tashi saita fad'i inata tashi saita fad'i




   Daka 'karshe sai tai maka mata akai aka kaita d'aki

    Shiryawa sukai aka kaita asibiti suna gwadata akace tasamu matsalar shanyewar 6arin jiki gaba d'ayan




Sosai hankalin ta yatshi tafara kuka, ta suma
    Bata far fad'oba sai bayan sallar Isha'i sannan, nanma ta'kara kamuwa da wani ciwon hawan jini


    Haka tai ta jinya a Asibiti  Anas ne kad'ay yake kula da ita
     Cewa akai ad'aga bikin sai tasamu lpy saboda jikin nata tsamari yake 'karawa

    Itakam Fauziyya tai tsalle ta dire tace baza'a d'aga mata bikiba


   Ayishi kawai babu yadda Alhaji ya iya haka aka fara biki

   Aikam Anas yadawo gida da safe zai d'auki kayan Mm Balaraba yaga anata biki ko kulasu baiba yad'auki abunda zai dauka yatafi abunsa



   Haka akai ta biki har ranar d'aurin aure tazo dayake d'aurin aure 11:00pm aiki aketayi anata futa da kayan aikin abuncin d'aurin aure


    Lokacin da aka kammala 10:39pm sannan aka gama
      "Yan d'aurin aure kowa ya hallara adangin s...................



************************

............. Agidan su Hapsatu kuwa kullum cikin fad'a su Nusaiba da Nauphal suke babu ranar banza wataran ma banza yake mata baya kulata amman saita toneshi




     Yau takama ranar Friday sunada faty'n dazasuyi
   Dan haka tun da suka dawo makaranta tafara shiri dama tagayawa Hapsatu zasu faty da ba'kin lallentama tadawo ahannunta yayi kyau sosai kuwa kaliss ce tai mata itama tai mata sannan suka dawo



   Goge kayanta tafarayi saigashi nan yashigo
   Ko kallonta baiba yawuce d'aki
Itama murgud'a masa baki tai tana hararar sa


    Jitai ana tallar kwakwar manja
Aikam dasauri tashiga d'aki tad'auki kud'i ta tafi siya
   Shikuma lokacin yafuto daga d'aki yaga tanata sauri kamar zata tashi sama


   Keeee ina zaki
Ko kallonsa bataiba bare yasaran zata amsa masa ta futa

   Kallon gurin datake gugar yay yaga tabar ayon d'in yayi zafi kuma akan kayan

    Dasauri yaje yad'auke mata Allah yatai maka bai kama ba
     Zama yay yagoge mata rigar da siket d'in sannan yamaidasu d'aki har lokacin bata dawoba


   Mamaki yake yanzu dabai gani bafa da shikenan wannan kayan saidai wasu


    Rigarsa yad'auko yagoge wadda zashi masallaci da ita

    Saida yagama sannan yakwashe kayan yamayar dasu d'aki



   Le'kawa yay waje ga mamakin sa sai yaganta da leda ahannunta ga kuma wani mai mota yatareta tana tsaye
    Magana yake mata itama tana mayar masa da fara'arta


    Wani malolon ba'kin ciki yaji yatokare masa awuya auni inace ina goge miki kaya ke kuma kina nan kina zance da wani ko




Takawa yay dasauri yaje gurin, konsallama babu yakalleta yace mata zoki wuce gida


     Kallonsa tai saitayi kamar bataji mai yace ba

   Ba magana nake miki ba zoki wuce gida nace ko ranki ya6aci

    Kai kuma mlm karka 'kara zuwa nan danba yanzu za'ai mata aureba inna sake ganinka a'kofar gidan nan wlh duk abunda nai maka kaika jiyo
     KO kunyama bakaji ba da 'yar cikinka zakai zance



   Itakam dariya tasaka jin yana fad'an hakan
   Kallonta yay yace kin mai dani mahaukaci ko

    Inna 'Kara so nan wlh saina targad'aki

   Takowa yafarayi, aikam da sauri tacukyikuye daddy tana fad'in daddy kai masa magana wlh mugune wannan mutumun sam baya barina in huta


   Kullum dakalar masifar dazai zomin da ita ko makaranta ko tsakar gida saida hijabi ko a d'aki sai mutum yasaka hijab


     Jin takirasa da daddy ne yasaka Nauphal dakatawa yace daddy kuma

  Murgud'a masa baki tai tana hararar sa daga bayan daddy'n
    Tace eyyy daddy nane ba saurayi naba
    Shi sai lokacin ma yaga kamarsu
'Dan sosa 'keya yayi yace d..................... ✍🏻✍🏻✍🏻




Keep waiting my fan's🤔🤔🤗🤗

Hallmarth ce 💕💖💕
[04/02, 8:02 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰: 👑👑👑👑👑👑👑👑👑
🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃
*DASHEN ALLAH*
*WRITING ASSOCIATION*


*'DAN HAKIN🍃DAKA RAINA😏🤔*
_Story and written by_

*SADIYA •A• UMAR*
*{UMMUH FATEEMAH*}

🅿---


       7⃣3⃣&7⃣4⃣



............ Yace daddy kayi ha'kuri bansan kai bane
     'Dan sunkuyar dakai yayi
Shikuwa daddy sosai yaji dad'in abunda yafaru yana murmushi yatako har kusa dashi yatallafo kansa yace babu komai yaro na


    Kallonsa Nauphal yayi ya'kara sunkuyar dakansa yace Allah bansan kai bane daddy dabazan yima hakaba



Ai hakan ma yayi, ya'kara tabbatar mun da cewa Nusaiba tana hannun nagari kuma za'a kula da tarbiyyar ta sosai


    Ina alfahari dahakan sosai kaji yarona
    Kutafi cikin gidan kuce ina gaida Ummerh taku

   Toh yace dasauri yana yin gaba
Futowa tai ta d'aga murya tace Allah yaraka taki gona

   Ko Juyowa baiba yashiga cikin gida abunsa da kunya duk ta damesa
        Daddy ne yamaida kallonsa gareta yace haka kike masa rashin kunya ko

    Daddy wlh wannan yaron shegen girman kaine dashi ga gadara da jiji dakai, komai yadinga kafa maka doka nikam banason irin haka wlh


   Allah ko kinfisan abarki sakaka ko
A'a daddy, amman kofa ad'aki sai yace saika saka hijab
   Matarsa wlh tashiga uku da masifa
Murmushi kawai daddy yayi
   Bud'e mota yay yami'ka mata wata leda yace ungo kikaiwa Ummerh ki wannan kuma nakine maza kitafi gida


    Toh daddy angode amsa tai tana tafiya
   Bye bye 👋 tai masa sannan tashiga gidan, dasauri ta 'karasa ciki tana cewa Ummerh ta

   Na'am "yar ummerh ya akai
Shiga d'akin tai ta mika mata tace inji daddy wannan kuma nawane


   Kai baya gajiya toh daga yau karki 'kara amso mini komai daga gurinsa kinji koh




     Kice angode
Bud'ewa Nusaiba tafarayi taga tura tukane da mayukan gyaran jiki baki d'aya sai su snacks da chocolate



Itama kuma Hapsatun hakane amman harda atamfofi da lace guda shida anata



   Murmushi tai tana 'kara duba kayan
Wayyo Allah na Ummerh kayana sun 'kone
    Sun 'kone kuma
Ey wlh
  Garin yaya
Guga nake natafi siyan kwakwar manja bangan shiba anan nahau nafef nabishi da amashin yake ina siyowa kuma nadawo zan shigo gida kenan Bintu ta tsareni ashago muna hira saiga daddy nan yazo natsaya




Allah mai iko duk kin d'aura ayon akan kayan kika tsaya wannan abubuwan ko
      Kallonsa tai tace ina ruwanka eyeeee, ni inbansa da mutum ba banasan yad'aukar mun kashi wlh



   Banza yay mata yatako zuwa wajen dagudu tai kan bed din bayan Hapsatu ta tsaya tace ummerh kice yayi hkr mana nadaina wlh nibadashi nakeba



   Toh zan gaya masa sakko gakayan nakican kid'auka
    Yeeee basu 'koneba
Rungume Ummerh tayi tace Ummerh na kekika goge mun ko, ngd ngd sosai ummerh na ta gogemun kayana


   A'a bani nagoge mikibafa
Wayeto yagoge mun
    Yayan kine
Kai Ummerh wannan yaron ne yayana ai 'kaninane wlh
    Toh ban gode maka ba
Allah yasama baka 'konamun Kayaba nikam bari inje in duba



   Tashi tai tashiga ban d'aki
Kallon ta yay yagir giza kai yafita
   Itakam Hapsatu abun nasuma dariya yake bata sosai, saidai tasharesu kawai taci gaba da safgar ta


     Wanka tai tafuto tazauna takama shiri, kwalliyar ta ta tsara abunta tayi mata kyau sosai

    Tafara d'aurin d'ankwali lokacin su Nauphal sun dawo daga masallacin juma'a



    Wajen 2:40pm amman har lokacin kwalliya takeyi

      Sallama sukai suka shiga d'akinsu, Fahat ne yace ummerh mun dawo

    Sannu da zuwa brother
Yawwa sisina nagode, inkin gama abunda kike kawo mana abuncin mu


   Toh brother yanzu ma kuwa
Saida ta kammala tsap sannan tayafa mayafinta tad'auki tiren abuncinsu tashiga d'akin da sallama


   Amsawa sukai
Ta ajiye musu abuncin tace gashinan bro, ko azubo maka

    Ey zubo mun
Idansa yanakan wani littafi yake maganar

     Nauphal dayake gaban jakarsa yana jera kaya yabata baya baisan ma ayaya takeba


     Saida tazuba ta Mi'ka masa sannan yakalleta
    Aaaaaa Aaaaa aaaa sisina ina zuwa kuma wannan wankan haka
    Amman dai bada wannan mayafin za'afutaba, kinga karkuzo kina fad'a keda yayanki




     Kai brother wanene yayana kuma
Gashi can
Sai lokacin ma yawaigo suka had'a ido wata harara tabanka masa

       Tace Allah yakiyaye inyi wa dashi wannan yaron d'anye shakaf dashi


      Zaro iso fahat yayi yace Nauphal d'inne yaro
   Ey mana wannan 'yan 2020 ne fa brother

   Laaaa ilaaaa babu ruwana wlh
Yakai fa 24 yanzu, koyanzu Ummerh tai masa aure aizama zaiyi da matar



   Ta6 amman matar tashiga uku dan saita gama renonsa sannan
     Kaiii Allah yaahiryeki sis maza kije kitsanja wannan mayafin asaka babba ko kuma aduba hijab asaka




    Jiyo muryarsa sukai yana cewa in kika saka mayafi ko wanne irine kiyi zamanki agida


   In kinasan futa kisaka hijab da ni'kaf inba hakaba kuma kinsan sauran


   Aikwasa tai da gudu tayi gurin Hapsatu tana cewa Ummerh kinga yaya konwai bazan futa da mayafiba saida hijab da ni'kaf kumafa faty zamuje Ummerh




Kiyi hkr kisaka hijab d'in amman banda ni'kaf
   Ummerh fa....
Sorry my start gold 🌟 ked'in tamusamman ce kinji karki damu maza kije kisaka hijab d'in ki zakiyi kyau kinji







    Toh Ummerh shiga d'akin tai tacire mayafin tad'auko hijab d'in tasaka sai taga yayi mata kyau sosai fiye da tunanin ta



   Futowa tai tace Ummerh natafi sai 3:00pm sukace yanzu 'karfe nawa,

    Yanzu 3:37pm kinyi latti
Bari inje ummerh
   Adawo lpy kin d'auki kud'in motar ki
Ey ummerh nad'auka
     Toh Allah yakiyaye ya tsare kinji
Toh Ummerh ta


Tana futa tagan....................


**********************

............ Duk danginsu Fauziyya sun hallara, amman babu ko mutum d'aya daga dangin ango
   Kiran wayar Alhaji akai yad'auka akace  kuna gurin d'aurin aure ko yace eyyy gamunan babu kowa acikinku


   Toh kucewa kowa yatafi wannan auren an d'agasa sbd anrasa ango ko sama ko 'kasa tun jiya da dad dare



   Innalillahi wa inna ilaihi raji'un toh shikenan bari in sanar da su

  'Daga murya akai akagayawa kowa sa'kon da aka fad'a


   Kowako yafara watsewa
Mutane nata gulma sunata zumd'e
   Wasu suce gwara haka
Wasu suce Allah yakiyaye
Wasu kuma sunata shewa da murna



   Aikam zance yana zuwa kunnen Fauziyya ta fad'i 'kasa ta suma


Da'kar ta farfad'o ana watsa mata ruwa tana 'kara suma

   Asibiti suka kaita itama
Aka kira Anas akagaya masa yace Allah yabata lpy shi yana wajen Mm Balaraba yana kula da ita


Wasa² saida aka d'auki tsawon sati 3 amman ba'aga doctor faruq ba anatadai bincike ko Allah zaisa agansa amman dai shiru kakeji mlm yaci shirwa



       Yau kusan satin Fauziyya 4kenan a Asibiti  amman dai jikinta babu sauki saidai Allah yabata lpy



   Haka akai ta magani, aka kira Kakah Hajja aka gaya mata tace ita wannan badamuwarta bace Allah yabasu lpy




     Saida mama Balaraba tai wata 5 a Asibiti  sannan aka sallameta
    Itama Fauziyyan an sallameta suka dawo gida

      Alhaji kuwa................. ✍🏻✍🏻✍🏻


Keep waiting my fan's🤔🤗

Hallmarth ce 💕💖💕
[04/02, 8:02 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰: 👑👑👑👑👑👑👑👑👑
🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃
*DASHEN ALLAH*
*WRITING ASSOCIATION*


*'DAN HAKIN🍃DAKA RAINA😏🤔*
_Story and written by_

*SADIYA •A• UMAR*
*{UMMUH FATEEMAH*}



🅿--- 7⃣5⃣&7⃣6⃣




................Alhaji kuwa yarasa meke masa dad'i yake kamar abubuwan dasuka faru arayuwarsu kamar film ne




    Yakan tuno wasu abubuwan dasuka faru amman dazarar yazurfafa tunanin sa sai yaji kansa yad'auki zafi saiya manta komai



   Amman babban abun mamaki anan shine bai damu da halin da su Mm Balaraba suke cikiba safgarsa yake




   Sannu ce kawai tsakaninsa dasu kuma sai yaji yana jin haushinsu sosai
   Yan biyu kuwa kullum suna manne dashi tare sukecin abunci su zauna abakin shagonsa suyita hirarsu, har bacci ma tare sukeyi




   A6angaren Jazuli kuwa annemesa anrasa kwata² bayanan

      Da acikin garin RANO yake amman yanzu anrasashi sam


Wata motace tafaka abakin 'kofar gidan su Mm Balaraba wazan gani su........................





***************************

...................... Abakin 'kofa taganshi yana tsaye kallonsa tai ta watsar tacigaba da tafiyarta
    Kallonta yay yace mena ce miki

Tafiyarta taci gaba dayi

Binta yay yace ba magana nake miki ba


Gani tai yamata kwarjini
Tace yeah gurin faty fa zamu tayaya zan daka ni'kaf


Kai gurin faty kuma
Ummm
Muje
Ina
Me kika ce

Gurin faty'n zani dakai
Ey
Ta6 salon suce wannan yaron shine saurayina
Matsowa yay daf da ita yasaita bakinsa wajen kunnenta yadda zataji yay mata rad'a

Banjime yace ba, saidai gani nai Nusaiba ta zaro ido tayi gaba tana toshe baki




Binta yay suka tsayar da nafef suka shiga
Sam takasa had'a ido dashi
Agurin datai kwatance anan me nafef yatsaya, sauka sukai Nauphal yabiyashi kud'insa suka shiga holl d'in




Kowa sai kallonta yake
Dan sunyi mugun dacewa da juna sosai
Kallonshi tai tace kazauna anan zanje wurin 'kawayena

'Kawayenki kuma
Ey
Muje tare, salon kuyi gulmata kunga d'an saurayi d'as²
Allah ya kiyaye meza'agulmata akai
Wannan d'anyen yaron dakai wanda ko girma baka gama ba

Hmm haka kikace ko
Ummm
To matar 'katon gardi
Gardi kuma
Ey jeki kidawo ina jiranki
Tafiya tai tana murgud'a masa bakin ta
Girgiza kansa yay yace bazata dainaba sai randa na nutsar da ita tukunna

'Kawayentane suka had'a baki tana 'kara sowa sukace irin wannan mai zafin haka, ina kika samo mana shi

Dama shiyasa kike d'aga mana hanci kice da saurayin naki kike tafe
Aaaaaa ko kuma muce mijin naki ko, amman fa kun dace sosai wlh Nusy

Itakam kalisss dariyar ciki take dan tasan yau saita zazzage musu kwandon bala'i dan wani mugum kallo takebin su dashi




Kai dallah can wannan ne mezafi yarone fa d'anye shakaf

Ai irinsu sunfi dad'in love 'kawata wata 'yar ajinsu ta fad'a

Allah yakiyaye wlh wannan yazama saurayina, ta6
Wannan yazama saurayina ai rainonsa zanyi saiya bala................. ✍🏻✍🏻✍🏻




Keep waiting my fan's🤔🤗

Hallmarth ce 💕💖💕
[04/02, 8:02 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰: 👑👑👑👑👑👑👑👑👑
🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃
*DASHEN ALLAH*
*WRITING ASSOCIATION*


*'DAN HAKIN🍃DAKA RAINA😏🤔*

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login