Showing 27001 words to 30000 words out of 61932 words

Chapter 10 - DAN HAKIN DAKA RAINA Zuciyar Uwa BY UMMUH FATEEMAH

10 Jul 2026

122

fad'uwa

   Fauziyya ma gidan takama hanya ta tafi dan bazata iyaba dawannan jarabar, kowacce rana kalar tata daban,
   Haka rayuwar Fauziyya taci gaba da dagulewa sosai take data sanin wannan rayuwar tata dakuma zalincin da suka aikatawa su Hapsatu

   Yau watanta 4month agidan jazuli amman bata sauya zaniba yadda yaga dama haka yake rayuwarsa kuma sai abunda tagani kawai

  yaune yakama zasu koma gurin boka dan yace tanayin wata 4 akoma amman Jazuli ya 'ke'keshe idonsa yace sam shi babu inda za..........
[04/02, 7:59 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰: 🍃✨🍃✨🍃✨
✨🍃DASHEN 🍃ALLAH🍃✨
WRITTER'S✍🏻 ASSOCIATION
https://chat.whatsapp.com/BHqoOEHjWQz26cyXRvt9V7
🍃ALKALAMI ✍🏻YAFI TAKOBI🗡️
بسم الله الر حمن الر حيم
✨DAN HAKIN🍃 DAKA RAENAH😏🤔✨

💞NAH💞
SADIYA ABDULLAHI UMAR
💞UMMUH FATEEMAH💞



🅿---4⃣5⃣&4⃣6⃣


   ...........Yace sam babu inda zasu haka sukaita rokonsa ya'ki daga karshe dai dabara sukai suka tafi gidan su Hapsatu sukace Alhajine babu lpy taje ta dubashi, shine ya yadda

    Haka suka tafi tana zuwa wajen nakan tsauni yace ai cikin nan da aka kwantar bai kwantuba dan yanzu yakai wata 7
    Dafe 'kirji sukai atare wata nawa, yace 7 toh yanzu menene abunyi, ai babu tunda mun shimfid'a mata doka ta'ki bi, munce duk yadda zatai tayi sukwanta tare dan cikin ya kwanta amman takasa, toh yanzu babu yadda zan muku saidai ince, kutari gaba, akan aikin likitan nan amman dai kam yanzu abunda yafaru yarigada yafaru

  Kutashi kuban wajeeeee, kutashiiiiii nace ko bakwajiiiiii naneeeee
   Dasauri suka tashi cikin kuwa kafun suzo gida yafuto sosai ya zazzago dukkan abun duniya ya damesu, duk inda suka wuce sai an nuna su da baki, wasu kuma da hannu, ana zum6an su

  Lokacin data shiga gida akan idon Jazuli suka shiga dan haka yayi 'kwafa yad'auke kai
    Saida ta dawo gida sannan yabita dan yayi al'kawarin saiya lakad'.............



***  ***  ***
Dan komai yana canjawa yadda yakamata, bayan tafiyar sune wasu motoci suka tsaya abakin 'kofar gidansu, manyan mutanene suka futo daga cikin motar, babu wani 6ata lokaci aka yi Sallama abakin 'kofar gidan
   Amsawa Hapsatu tai, mai sallamar yace ana Sallama da matar gidan, toh ganinan, itadai tana amsawane kawai amman zuciyarta sai tsinkewa take, futowa tai da hijabunta akanta taga macece da kuma namiji sai yarinyar data siyi, waina da fanke jiya
      Murmushi tai tace bisimillah kushigo mana, shigowa sukai ta shimfid'a musu tabarma asoron gidan suka zauna
   Mai aikin Nusaiba ce da manager mom d'in ta
    Saida suka gaisa sannan suka d'anyi jimmm kana suka fara mata bayanin akan komai daya kawosu, na sunasan wani daga gidan yazo yana yiwa Nusaiba girki sannan kuma za'ana biyan sa naira dubu 100k duk wata
    Murmushi Hapsatu tai tace kuyi hkr wlh banida "ya mace agidan nan duk mazane kuma suna zuwa mkrnt sannan kuma ni inada ayyukan yi sosai acikin gidan nan danazo narin'ka mata, kuce da hjyr ta tayi hkr
   Rokonta suka farayi akan ta tai maka, hakurin dai ta'kara basu, akan bazata samu yi musu abunda suke da bu'kata ba, haka badan suna soba suka tafi amman da tunanin yadda za'ai hjyr su ta fuskanta dan tace duk yadda za'ai karsu sake sudawo mata babu mai aiki

   Koda suka koma gida hakadai suka shiga da fargaba acikin ransu da kuma tunanin yadda za'ai suyi mata bayani, dan sun san Allah ne kad'ay zai cece su agurin ta, da'kar idan bata kore su daga aiki ba

   Suna shiga phalon da ita sukai tozali tana zaune akan kujera 'kafa d'aya kan d'aya abunta tana ta cin apple
    'karasa shigowa sukai suka russuna agabanta, kallon su tai awula'kance tace lpy meya faru ina kuma Nusaiba take
    Am..... Ammm... Am... Tana nan shigowa, Amm.. Amm... Amman abunda yafaru shine ta'ki amuncewa da sa'konki, kwashe dukkan yadda sukai yayi ya gaya mata, amugun fusace ta tashi tace sam wannan ai zancen banza ne yaza'ai ace mace kamata ta tura da sa'ko amman akasa samun amsa mai dad'i, kutashi maza kuje kugaya mata wacece ni sannan ta fad'i kuma Ada din kud'in datakeso zanna biyanta duk wata

   Hjy wlh mun gaya mata amman tace a'a muyi hkr wannan ma abunda takeyi ya isheta rufun asiri
     Whatt kutashi kuje na sallame ku maza tunda har anrasa mai kawomun farin cikin "'yata acikin ku dan haka ku 'kara mai maza nabaku minti 5 kubar gidan nan
   Dan Allah kiyi hkr wlh bazamu sakeba ko ina ne zamuje mu samo mata duk wadda takeso amman karki rabamu da aikin mu, Outtttt, tafad'a da 'karfi
   Babu yadda suka iya haka suka futa daga gidan dan idan suka tsaya zata saka ayi musu korar karene
     Zama tai tana lila 'kafa akan kujera tana tunanin yadda zata kaya atsakanin su da Nusaiba dan tasan cewa zatai  abarta tana siyan abuncin gidan, ita kuwa bazata bari tanacin abuncin wannan ma'kas'kancin gidan ba

   Abakin 'kofa Nusaiba ta had'u dasu suna shirin futa da jakun kunan su ahannu, kallonsu tai tace ina zaku kuma Aunty safiyya, hjy ce takoremu, akan me, gaya mata duk yadda akai tai, sbd wannan Za'a kore ku sai kace ku kuka hanata zuwa, Maza ku koma bakin aikin ku, zanje in sameta
   Toh hjy mun gode
Kallon 'kawarta tai kalisat, tace muje kalis, ok Nusy
   Atare suka shiga phalon suna tafe suna hira harda tafawa, da Sallama akan labban su suka tura 'kofar phalon, tana kishingid'e akan kujera abunta tana kallon TV

    Zama Nusaiba tai kusanta, kalisat kuna ta gaidata, Amsawa tai da kulawa tace, a'a kuna tare kenan, eyyy mom yau kun'ki zuwa school ko, mom babu abunda sukeyi ai shi yasa, ok tom kunde'ki zuwa kawai amman ana karatu tunda ba hutu kukai ba
    Sallama hjy safiyya tai tashigo, kallon ta mom tai da tambayoyi fall bakinta, daga ina kike,  waya dawo dake, me kikazo yi kuma, uban wa yabaki damar shigomun phalo

   Mommmmm wannan tambaya haka Wacce zata amsa daga ciki, ni na bata dama nace su koma bakin aikinsu, Amman daughter yaya zakiyi haka bayan kinsan duk wanda nasa aiki ya'ki yimun "'karshen sa kenan

   Nasani mom amman kibarsu kawai, toh kefa yaza'ai da cin abuncin naki, mom na hakura basai naciba, really, yes mom, ok thank you dear, all is for you my dear mom,murmushi tai, itakam Nusaiba tashi tai takama hannun 'kawarta sukai part din ta

  Ajiyar zuciyah ta sauke tace Allah yasoki, tashi kiban guri, tafiya tai itama part din datake ajiye kayan ta danta maidasu inda suke

    **  **   **

Agida kuwa koda suka tafi aikin gabanta  Hapsatu taci gaba dayi dan ita bazata tafi tabar aikin ta da takeyiba da yaranta ta tafi wani gurin ba
     Koda suka dawo tagaya musu duk abunda yafaru sunji dadin yake hukuncinta

  Haka rayuwa taci gaba da tafiya, inda malamun su Nauphal yacanja masa guri yakai sa ss3 akan yadda yaga Yanada 'kwazo sosai

   Itakam Nusaiba asace take turawa asiyo mata abunci Agidan su Nauphal
  Akwan atashi babu wahala yanzu Nauphal yazana jara bawar sa inda result dinsa yay kyau sosai
   Gashi kuma Fahat yashiga aji na biyu a mkrntrs
    Komai yana tafiya dai-dai
Inda Nauphal yasamu gurbin karatun sa na Likita amakarantar zariya, sosai yake kewar "dan uwansa da Ummerh bada himma yay sosai dan ganin ya cimma daci akan abunda yazo nema
   Suna waya shidasu kusan kullum babu fashi, sosai Hapsatu ta dage wajen ganin tayiwa yaranta addu'ar Allah yakare mata su ya tsare mata su daga dukkan Sharri

Yau tun wuri suka kammala komai dan babu mkrnt kuma akwai wani taro da za'ai na gwamnoni, kuma ambada hutun 7week's
    Nauphal yadawo gida shima sunyi kayan siyarwa sosai suma
   Futowa yay danya bud'e shagon yayan sa, yana budewa yashiga yafara tartare shi yana sharewa
   Sallama akai da tattausar murya mai d'aukar hankalin mai sauraro
   Juyowa yay anutse dan ganin mai mgn wata kyakykyawar yarinya yagani wadda bazata wuce shekara 15 ba amman komai nata nagirma yabayyana kallonta yake, tanata mgn amman baisan tanayiba
   Saida 'kawarta ta ta6ashi sannan yace ammmmmm mezan baku, sweet ibon guda 10 sai kabamu chocolate guda 10 biskut guda 10, ok, zubo musu komai yay yamika musu, kud'in ta mika masa tana had'e rai amsa yay shima ya had'e nasa ran dan bayasan raini sam
    Basu canji yay yajuya abunsa duk da yanasan 'kara kallon ta koda sau d'aya ne amman yaga kamar tanasan kawo masa raini ne
    Tafiya sukai suna hira, kalis ce tace Nusy kinfayi kasuwa, kasuwar me ban gane ba, wannan kyakykyawan guy din ya 'kyasafa, 'kyasa me wlh Allah yakiyaye ni inso wannan yaron, yaro kuma, ey mana wlh naraina sa sosai ma kuwa bakiganshiba d'an 'karami dashi dukafa bai wuce 19-20 ba
   Aaaa kinganki waike ko wanne irin saurayi saikin raina sa, ey haryau banga dai-dai ni ba wlh
    Ok yayi nikam yamun sosai zance masa ina sansa, ta6 wlh wannan zubar da ajin badani ba yasin da bazan 'kara kulakiba, meyasa , sbd ma kar ayi kwatance dani ace ni'kawar nice, hhhh dariya kalis tasaka suka tari d'an sahu suka tafi
    Shikam Nauphal kasa nutsuwa yay yana ta kallon su harsuka hau d'an sahu suka tafi sannan yad'auke lulu eyes d'in sa daga kansu
   Zama yay yayi shiru yana nazari, Fahat ne yazo bakin gurin yabe my man, man, man har sau uku amman baisan anayi ba, ta6ashi yay yace ummmm yadai ko wata ta sacemun ruhin d'an kaninane
    Murmushi yay yace haba Allah yakiyaye kawaidai ina tunanin yadda zanji inna kammala degree dina ne shine yasa nake tunani
   Bude masa 'kofar yay yashigo yace brother wai menene gift d'in dazaka ban idan na gama
   Ummmmm hmm ummm zan maka aur...............


Hallmarth ce 💕💖💕
  👑👑👑👑👑👑👑👑👑
🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃
*DASHEN ALLAH*
*WRITING ASSOCIATION*


*'DAN HAKIN🍃DAKA RAINA😏🤔*
_Story and written by_

*SADIYA •A• UMAR*
*{UMMUH FATEEMAH*}



🅿---4⃣7⃣&4⃣8⃣

............... Aure kuma yayah🤔🤔
Yesss😉😉😉yakaji abun zai bada citta koh, nidai ban girmaba wlh
    Hhhhh😀 saika girma tukunna, toh idan kagirman nayi maka auren
     Haka sukaita hirarsu, amman Nauphal yakasa man tawa  da kyakykyawar fuskarta sam da murmushinta


      Hapsatu ce tale'ko tana kiran Nauphal dan ya'karasa sauran aikin zata futa ta amso sa'ko


   Shiga gidan yay ita kuma ta futo suna mata adawo lpy, tunda tashiga d'an sahu gabanta yake fad'uwa amman takasa gane dalilin hakan ko kad'an, addu'a dai take dazarar taji hakan



    Wani gurin majalisa ta isa inda baban bintu yake 'karasawa tai suka gaisa yabata takaddun taduba sosai sannan tami'ka masa jakar hannunta ya amsa tafiya sukai ita kuma takoma gida


Ahanyarta ta tafiyane tahango wasu manyan motoci nagani na fad'a masu shegen kyau

     Kallonsu take gabanta yana tsananta fad'uwa kamar daga sama tajiyo muryarsa wanda bazata ta6a mantawa da itaba, yana fad'in arage glass d'in bayasan iya iskan AC kad'ay


Waigowa tai tagansa yana murmushi duk da girma yabayyana sosai atare dashi amman hakan bazai hana ta gane saba

   Kwala masa kira tafarayi BAFFA...... BAFFAAA...... BAFFFAA.......
   Kallon mai nafef d'in tayi tace dan Allah kabi bayan wad'an nan motoci

   Naaaaameeeee hjy kina da hankali ma kuwa, ai wad'an nan security d'in nasa kashemu zasuyi wlh


Kinsan wanene ma kuwa
   Nidai kabisu dan Allah

Ai wlh saidai kisauka dan bazan saida rayuwata ba
   Wad'an nan security masu yawan tsiya ai in muka bisu ko gawarmu kare ma bazai shin shina taba bare kuma mutum

      To wai waye shiii
Auke baki sani bama kikesan in bishi
  Gaskiya kina ruwa kusa da kada🤔🤔🤔

   To wannan duk cikar Nigeria da batsewarta babu mai kud'in sa ko kad'an
  Kuka hapsatu tasaka
   Yace kinga kiyi hkr nan garin da'anga kina kuka za'a kamani, ace sato ki nai
    Wai waye ma naki tukunna
Shiru tai masa batace komai ba har suka isa inda zata sauka, kud'in sa tabiya sannan ta koma gida


   Duk jikinta babu 'kwari tana zuwa ta tarar da Nauphal yana duba wasu littattafan sa sallama tai tashige d'aki tacigaba da kukan ta

   Nauphal hankalinsane yatashi, yabi bayanta yana kiran sunan ta
    Ummerh..... Ummerh....... Ummerh... Lpy meya fatu, keda wa, waya ta6aki

  Fahat ne yashigo dan shima yana mata magana dan yaga idanta yayi ja, amman yaga bata kulaba tayi Gida kawai, shine yarufe shagon yabi bayanta


   Haka suka rufar mata da tambaya amman taki basu amsa suma kukan suka saka mata sannan tayi shiru tafara lallashinsu tana basu hkr

  Nauphal ne yace ummerh waito me aka mikine, Nauphal baka sanshiba BAFFANA NAGANI
    ummerh baffan ki kuma waye, kakana Wanda yahaifi ummerh taaa
    Ummerh a ina kika gansa

Basu labari tai tsap sunji haushin dabasu bita ba dasai sungansa

   Fahat ne yayi ta lallami, yacewa hapsatu Ummerh kinsan ana babban taro, kibari zamu 'kara ganinsa tunda sai anyi kwana uku ana taron


Da'kar yashawo kanta sannan ta tashi aka cigaba da safga
   Wasa² har an kammala taro har tsawon kwana 3 amman Hapsatu bata 'kara ganin saba
    Haka taha'kura ta fawwalawa Allah komai tana cigaba da addu'a Allah yabayyana mata shi
    Tanasan taje tayiwa Abbansu magana akan tarihinta amman tanajin tsoro sosai, dan karya yi mata korar kare


   Sosai suka samu ribar dabasu ta6a samu ba tunda suke arayuwarsu dan sunyi ciniki kamar ba gobe


Yaune yakama Nauphal zai kammala hutunsa sosai yakejin ba'kin cikin rabuwa da family'n d'insa Da kuma kewarsu tun kafin yatafi gasoyayyar Nusy datadamesa amman hakadai yake daurewa sbd bayasan raini sam atsarin rayuwarsa


   Haka yashirya suka kaisa har tasha yahau mota yatafi, dannewa kawai yake amman saida yay kukan zuci

    Haka suka koma suma suna ta kewarsa, Fahat ma makaranta yatafi abunsa, dan Hapsatu hostel takama masa sbd karatun taga in ana mkrt yafi, agida yana shan wahala ga makaranta ga aikin dayake tayata, gakuma zaman shago, dan haka kawai saita kama masa hostel yana kwana acan sbd ta sau 'ka'ka masa

      Sai gidan yarage daga  Hapsatu Sai masu tayata aiki, da kuma Bintu datake zaman shagon


    Ribar dasuka tara, ta'kara had'awa taje wajen baban Bintu ya'kara mata hanya tasiya wani filin, kuma duk kansu d'aya akusa da juna amman manyane sosai tasiya


    Yau da wani irin sanyi aka tashi wanda, da'kar Hapsatu takeyin aiki, tana kammalawa, tafara gyaran gida, buga 'kofa tafarajin anayi, kamar kartaje sai kuma taje


Wani tsoho tagani yanata karkarwar sanyi, da'kara yake iya bud'e idan sama, atsorace tagansa tace da'karfi babaaaaaa malammmmm idiiiii luuuu....................... ✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻



Keep waiting my fan's🤔🤔🤗🤗🤗
Hallmarth ce💕💖💕

[04/02, 7:59 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰: 👑👑👑👑👑👑👑👑👑
🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃
*DASHEN ALLAH*
*WRITING ASSOCIATION*


*'DAN HAKIN🍃DAKA RAINA😏🤔*
_Story and written by_

*SADIYA •A• UMAR*
*{UMMUH FATEEMAH*}


   🅿---4⃣9⃣&5⃣0⃣

..................luuuu tai tafad'i 'kasa wad'anda suke tayata aiki ne sukayo kanta dan suma suna gaf dashigowa

    Rabi'atu...... Rabi'atu...... Tashi karki mutu kinji tashi dan Allah,kuka yasaka yana jijjigata

Dasauri suka  taimaka mata sukai suka shiga da ita gida, ruwa suka yayyafa mata sannan tadawo hayyacinta


   Ganinsatai akusa da ita tace Babaaaaaa malammmmm idiiiii kaine dagaske bagizauba

   Nine mana rabi'atu kidaina kuka karki 'kara shiga wani halin kinji
   Toh baba, saida tad'an huta sannan ta tashi tayi masa masauki ad'akin zaune tunda akwai katifa da ledar tsakar d'aki aciki, ban d'akin tsakar gida kuma akusa da d'akin yake



     Sawa tai aka kai masa ruwan Wanka da kayan Nauphal da man shafawa
   Aikam wankan yashiga yayi sannan yashirya saigashi yayi kyau abunsa
     Abunci ta ajiye masa mai rai da lpy sannan takoma bakin aikin ta

   Koda ya kammala ce masa tai Baba ka kwanta kad'an huta kafun zuwa anjima mayi magana

   Haka ya amsata yakwanta dan yana bu'katar hutun sosai, rabonda yasamu Wannan gatan tun suna tare da BAFFA aminin sa kuma d'an uwansa tunna 'kuruciya


    ************
A6angaren Fauziyya kuwa tadaku kamar babu gobe dan Jazuli yalakad'eta kamar babu gobe
    Da'kar take iya ganin gabanta haka ta tashi takuma cigaba da aikin gidan


Tun daga ranar yakafa doka akan duk wanda ya'kara gani a "yan uwanta to abakin aurenta

     Haka tacigaba da rayuwa cikinta sai girma yake 'karawa, abun na mata ciwo, inda gari yad'auka, ai da cikin shege tayi aure dama



    Yau tun safe takejin ciwon mara sosai taketa daurewa dai amman abun babu, sauki
   Gayawa Jazuli tai yayi mata banza yacigaba da al'amuransa daga 'karshema gidan yabari hankalinsa akwance

   "Yar tsitsinta tad'auko takira Anas tagaya masa bata da lpy sosai kuma gashi tanata zubar da farin ruwa mai yawa

  Direct gida yaje yad'auko mama Balaraba, yawuce tamajalissar su Jazuli yace yazo sutafi

Dayake yasan halin Anas bayasan raini shine kawai yasashi yabisu

   Gida sukaje suka d'aukota acikin d'an sahun sa, sukai asibiti da ita
    Da'kar suka amsheta danta galabaita sosai, haka suka kwana amman Fauziyya bata haihuba
    Na'kuda takeyi kamar me, amman kuma saita taso kamar zata haihu saita Lafa


   Wasa² saida Fauziyya tayi kwana uku tana ibada, amman bata haihuba, daga 'karshe ma doctor faruq yace amata CS kawai
    Anfara had'a kud'in aikin ne, ciwon ya'kara tashi, doctor yace bari su shiga da ita d'akin daza'ai mata aikin


Shi kansa Jazuli saida yatausaya mata, yatafi had'o yan canjinsa dan ahad'a abiya kud'in kayan aikin


Suna ciki ana 'ko'karin fara had'a kayan aiki akad'auke wuta
   Haka doctor yafuto yace musu indai ba'a kawo wuta ba nan da awa d'aya ba to gaskiya zaiyi wahala tarayu


Sosai mama Balaraba tasaka kuka tana neman dan Allah yatai maka mata yaceci ran "yarta

     Ana cikin wannan halin wata nurse tafuto da gudu tace da doctor faruq Sir kazo Dasauri
  Juyawa yay yashiga cikin d'akin dasauri samu sukai har kan yaron yafara futowa

   Da'kar suka tai maka mata ta'karasa haihuwa amman saida akai mata 'kari, wani kanne ya"kara danno kai, tai maka mata sukai nan ma ta haifosa

   Namiji da mace ta haifa, inda Allah yatai maketa kamar su d'aya da Jazuli sakk

   Ita kuwa atake alokacin tabar numfashi, dan duk jikinta yasaki saboda tsabar wahalar datasha


       'Ko'karin ceto rayuwarta suka fara dan ta wahala sosai, sukuma yaran aka fara gyara su, gaya musu akai ta haihu "yan biyu mace da namiji


   Sosai gaban Mama Balaraba yafad'i danji tai dama yaran sun mutu, dan bala'i bama d'ayaba biyu
   Kai nikam naga takaina ni Balaraba, kuka tasaka tanata yi tana

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login