Showing 15001 words to 18000 words out of 36965 words

Chapter 6 - FUTUHATUL KHAIR Yarinyar Da Ta Zo Da Alkhairi by Xainab Y Hussain

taci gaba, ci gaba, yazowa Mama Anker, saboda yanzu har gida take k'ok'arin siya tabar kasuwa, idan yaso taringa zuwa kasa kayan

Yau tana gama komai, haka ta shirya ta tafi makaranta, lokacin suna extra lesson saboda gabatowar qualifying nasu, sai wajan k'arfe 4 ake tashi

Lokacin da aka tashi, itada wata k'awarta Khadeeja Taheer, ita tana magana, amma kuma tanada kirki sosai

Suna kan hanya, dai dai inda zasu rabu, da khadeeja, zata tsallaka kenan, bata lura da tawowar mota ba, sai jin keeeeeeeeeeeee tayi, duk yanda yaso yakaucemata mai motar Allah bai nufaba, saida motar tayi kanta

Keeeeee, saijin k'arar ta Deeja Taheer tayi, tana juyowa sai ganin jini tayi, ga FUTHA yashe a k'asa

@ut@r h@jiy@
[11/10, 8:14 PM] ‪+234 809 308 3613‬: [29/09 8:21 am] @ut@r h@jj@ju✍🏻💅🏻🌹: *FUTUHATUL KHAIR*

*®NWA*

*©Zainab Y Hussain*

*In dedicated to FUTHA Luv*


_Page 71-72_

Wata mata nagani ta fito daga cikin motar, da sauri tazo tana tab'a jikin FUTHA, inalillahi "

"Yanzu malam idi sai da nace katafi a hankali, amma kaqi, gashi kajamana wahala"

Bansan ya zanyi ba, haka dai suka d'auke ta, cikin sauri sai mota

Lokacin da Deeja zata tsallako, itama mota ta tawo, shiyasa ta tsaya, kafin ta wuce ita kuma tazo, motar wannan hajiyar taja, sai Asibiti

Treatment na gaggawa aka yimata, saboda taji rauni, kuma badan tanacin protein da vitamin ba, da sai ank'aramata jini, saboda tanaci shiyasa ba'a samata

Amma dai, ansamata drip, haka Hajiyan ta zauna, wajanta, tunaninta d'aya 'yar waye? tunda ba taga wani sign wanda zai nuna, yarinyar badaga gidan manya ta fito ba


Hankalin ta, duk ya tashi, burinta ta farfad'o, taji inane gidansu, dan magareeb takawo kai, kuma duk iyaye nagari, bazaso d'ansu ya kai dare a wajeba, especialy ita da, daga makaranta ta tawo


Acan kuma, Deeja bata tsaya ko ina ba, sai runfar Mama Anker, tana zuwa da hakinta, tace Mama FUTHA tayi, hatsari kuma wad'anda suka kad'eta, suntafi da ita

Wayyo nashiga uku, abinda take cewa kenan, ya zanyi? wannan yarinya kamar amana take wajena, daga makaranta, ba zama, kai Musa, Isah, kabeeru, saleh kutawo sai nema


Haka suka bazama government hsptl amma komai kama da FUTHA babu

Hankali ya tashi, FUTHA ta b'ata

Acan, bayan k'arewar ruwan da 'yan allurorin da akayi FUTHA, shine yabata damar farkawa, da salati a zuciyarta ta farka, sai ganinta tayi cikin wani d'aki daban, sosai ta watstsake, ta mik'e tafara kallon ko ina, cikin d'akin

Turo k'ofar da akayine yasa ta juya, da sauri Hajiyan ta matso kusa da ita, ya jiki tace mata, kai ta kad'a da s'auki, hamdan tace, doctor ne yazo dubatayi yayi yace komai fine, zaku iya tafiya

Kafin su fito, daga d'akin, tafara tambayar ta inane gidansu, sosai takemata kwatance da hannu, kenan bebiya ce, wannan kome? tanaji amma bata magana, ikon Allah gata kyakyawa, Amma Allah ya tauyeta tawani part d'in

Haka suka tafi, har cikin kasuwa, Mama ansha kuka, idon nan nata yayi ja, kabeeru wanda shi ya kawota shima kuka yake, basu san ina zasu ganta ba, sai ganin tsayuwar mota sukayi kusa da d'akin mama

Da saurin su suka tawo, FUTHA ce da bandages a goshinta, da hannunta, taba d'an d'ingisa k'afa

Mama ce, ta tawo tace alhamdulillah FUTHA ina kika shiga?, babu inda bamu duba ba, bamu ganki ba, dariya Hajiya tayi, tace a'a da inda baku duba ba, tunda dakunje inda muke zaku ganmu

D'akin suka shiga, nan ta bada hak'uri, akan kad'eta da sukayi, sannan tafito da kud'i ten thousand tabayar, tareda maganin ta, sosai sukai godiya sannan ta fito


Itafa Hajiya tashiga nazari, da alama matar ta kirki ce, dan babu alamun rashin kamun kai tare dasu

Kuma hak'ik'anin gaskiya FUTHA dataji suna fad'a ba yarta bace
[29/09 8:38 am] @ut@r h@jj@ju✍🏻💅🏻🌹: To idan hakane, a ina ta sameta?, kuma ya akai suke zaune cikin kasuwa?, dan daga gani yarinyar jinin larabawa ce, ko dai wata qasar

Ita kamar gani take tasan fuskar, amma a ina, abinda tun a asibiti takasa tunawa kenan

Batada mai bata amsar wannan tambayoyin, haka harsuka k'arasa gida


Fadeela tagani, kan kujera budurwar 'yarta, hartayi bacci, sosai tasan tayi missing ganinta, tunda daga, Kaduna ta dawo, shiyasa take cewa Malam Idi yad'an k'ara gudu, akan kada suzo basu sameta ba

Tashinta tayi, tace Fadeela tashi, mun dawo, nasan kingaji da jiran mu?
Mik'ewa tayi, tace wallahi Mama harnagaji da kiran wayar ki, fatana dai dakika dawo lafiya

Amma meyafaru, zama tayi tace kedai bari, garin saurin mu dawo, akan hanya muka bige wata budurwa, amma bataji ciwo sosai ba, munkaita gidan su ma

Sosai yabawa fadeela labarin, yanda taga inda suke zaune, hartace wallahi da ace, matar zata bata ita, babu abunda zaisa bazata ru'keta ba, dan yarinyar daga gani, zatayi hankali

Amma zansa, asamon labarin ta, dan gaskiya sosai nakejin yarinyar ajikina

Haka suka gama, hirar su, kowa yanemi makwanci, dan ko abinci bata tsaya ciba, sallah kawai tayi, suka haye sama


~@ut@r h@jiy@~


[11/10, 8:14 PM] ‪+234 809 308 3613‬: [29/09 6:29 pm] @ut@r h@jj@ju✍🏻💅🏻🌹: *FUTUHATUL KHAIR*

*®NWA*

*©Zainab Y Hussain*

*In dedicated to FUTHA Luv*

_Page 73-74_

Sosai Hajiya Hafsa tafara bincike akan FUTHA, amma a b'oye dan ita gaskiya tana tausayamata ganin a irin gurin da suke kwana

Bayan haka, indai ansan cikin garin take, ya kamata afara neman dangin ta, amma zaman cikin kasuwa bai kamaci yarinya kamila irin wannan ba

Haka kawai take jin, yarinyar cikin ranta, itama kanta Fadeela labarin FUTHA taji, amma taji ta kwanta mata

Shiyasa yau ta dage saitaje cikin kasuwa gurin FUTHA, mama taso hanata, amma ganin yadda ta nace, harda cewa zata gayawa *Yaya Farouq* dariya mama tayi, tace yome *Farouq* zaimun, mutumin dabaya gari, kuma ko yana gari, mutumin daba magana yake ba, ta ina zaki kai k'arata wajan sa?

Nidai dan Allah Mama ki barni, haka dai tace taje, amma kada ta dad'e

Haka ta shirya, Malam Idi ya kaita, Shopwell tashiga, kayan makeup da undies tasiya mata, sai chocolate


Lokacin da sukaje, Mama nakan ciniki, itakuma FUTHA tana ciki, sallama sukayi, Musa ne yace me zaki siya?, babu nazo gurin FUTHA ne, Mama daga can, tace makarantar ku d'aya? A'a ni 'yar matar data kad'eta ne, jikinta nazo dubawa

Ohoo, to shiga tana ciki, sosai d'akin gashi k'arami amma yayi kyau, sallama tayi

"Wa alaika salam"
.mik'ewa zaune tayi, murmushi tayi mata, tayimata alama sannu, duk da bata ganeta ba

Zama tayi Fadeela akan kujerar dake d'akin, itadai bata Santa ba, kuma duk zaman datayi da Mama, bata tab'a ganin wani yazo gunta ba

Indai ba, mutanen da suke kasuwanci ba, ganin FUTHA na dogon nazari, yasaka Fadeela ta koma inda take, hannunta ta kama

Tace, nasan baki ganeni ba, ni 'yar matar data kad'eki ce, labarinki tabani, naji inason kawance dake, kuma na duba jikin ki


Ya ya?, ina fatan ban takuramiki ba, kai ya kad'a, kafin me hira suke tayi, duk fa wani abin Fadeela bata ganewa, amma tana k'ok'arin nunawa ta gane


Haka suka shantake har la'asar, abinci ta kamata, da lemo, fadeela sai kwano aka bari, ta lamushe komai


Waya Ido yamata ta fito, su tafi, kamar kada su rabu, haka ta tafi, lemo roba uku tabata, tunda batada abin bayar wa, idan kud'ine ai daga gani suna dashi

Mama ma, sallama tayi mata

Zumunci sosai, ya k'ullu tsakanin Fadeela da FUTHA, kusan duk Bayan kwana biyu Fadeela ke zuwa wajan FUTHA, itace dai bata tab'a zuwa ba


Labarin yayan ta, kusan kullum dashi ake farawa, custom ne babba, mai aikin tsakani da Allah, yana zaune a Lagos sai bayan sati biyu yake zuwa


Yau FUTHA cikin tashin hankali take, saboda Mama garinsu zata koma, dama kud'i taxo nema, kuma tasamu, ba'a garin take ba, tana zaune a Chadi, yak'in da ake agarin shi ya korosu, itada k'annenta, to su sun koma, itace kad'ai a Nigeria🇳🇬, itama jini zata d'aga

A b'oye taringa had'a komai, dan kada sugani, sosai take tausayawa FUTHA, saboda tasan idan ta tafi da ita, kamar taqara nisa da ita, da iyayen ta ne

Kuma yanzu wazata bawa ita?, hankalinta duk a tashe yake, balantana yanxu da FUTHA tasani, hankalinta yafi tashi

Fadeela ce, tazo ganin idon FUTHA tayi, yayi Ja, da'alama kuka tasha, tambayar ta tayi, bata b'oye wa Fadeela komai ba, haka tabata labarin ta, daga lokacin da Kaber ya tsinceta har kawo zamanta a Niger da mutuwar Aunty Meemi, da accident d'in da sukayi
(Bazata iya tuna komai, na gidan suba, kota tuna, bazata tantance komai ba)

Kuka ta tayata, jin labarin ta, duk da, wani rubuta mata, tayi wani kuma, ishara tayimata da hannu


Fadeela ce tace, share hawayenki, dama muna buk'atarki, zaki koma gidan mu, zamu rik'eki da amana, kamar yadda Aunty Meemi ta rik'eki

Zaki cigaba da karatun ki, kuma a haka, zamu bada cigiyar danginki

Insha Allah zaki kasance abin alfahari wataran, kada kisa damuwa aranki, komai a rubuce yake cikin k'addarar ki, ki godewa Allah, da baki fad'a mugun hannu ba


Shekara wajan shida, baka gida, ai abin da ciwo, amma da Allah, kuma baxaki iya tuna komai, ba?

Kai ta kad'a, ahaka Fadeela ta tauatae shirya kayanta, hawaye ne yake zuba kawai a idonta


Sabo turken wawa, (ko mutuwa ce, sabo akeyiwa kuka, ba itaba), Mama shago shago, take lek'awa sallama, had'a da, Neman yafiya, dan zaman ta awajan shekara 6 kenan, kuma dole akwai wanda zaka b'ata wa, akwai wanda zai b'ata maka

Haka aka yafi, juna, tana kuka mutane da yaranta sunayi, haka mota taja sai tasha, inda zatahau motar Lagos, daga nan ta hau ta Chadi, tareda FUTHA dasu kabeeru, Isah, Musa, Bala Fadeela aka tafi rakata


Suna tsaye mota taja, wani kuka tasaka, tana tuna abin alkhairin Mama wajan ta, matarda ake fad'in halayenta da masifarta, amma bata tab'a yimata ba

Ake fad'ar rowarta, amma ita bataimata ba, komai yimata take, ko yanzu badan tak'i karb'a ba, dubu Ashirin tabata, ganin kamar,
[29/09 6:33 pm] @ut@r h@jj@ju✍🏻💅🏻🌹: ranta ya b'aci, yasaka ta d'ebi dubu goma, itama Kabeeru tabawa wanda yakata gurin, batareda kyashi ba, ko bak'in ciki, shima danyaja jari

Tunda mama tabar musu, komai na kayan abinci, wani kuma siya sukayi, sosai tayi musu abin arzik'i

Haka kowa yajuya, dan shiga mota, wadda suka rako ta tafi, saifatan saduwar alkhairi

Daga nan, Fadeela itada driver'n su, basu zarce ko inaba, sai unguwarsu

@ut@r h@jiy@
[11/10, 8:18 PM] ‪+234 809 308 3613‬: [09/10 6:18 am] @ut@r h@jiy@💅🏻✍🏻: *FUTUHATUL KHAIR*

*°°°°°°°°°®NWA°°°°°°°°°°°*

*©Zainba Y Hussain*

*Dedicated to Futha Luv, 'yar mutan Bauchi*

*Allah ka d'aukakamu ka kad'aukaka qungiyarmu, kasa mu zama wad'anda za'a amfana da abinda muke rubutawa Ameen, bi jahi habeebe Mohd SAW*

*page 75-76*

Alu quarters itace unguwar da driver'n da dosa, wayyo dama sokoto da manyan gidan haka, lallai gaba d'aya kaina kwancewa yayi ganin yadda aka keta gidaje, gini a qawace ahaka har muka iso wani katafaran gida, kamar a qasar Kuwait ko Qatar


Haka driver yayi hon, da gudu naga wani d'an saurayi yaxo ya bud'e, shi kansa get d'in gidan abin kallone, FUTHA ansaki baki ana kallon gida mai kyau

Tunani tafara itama fa, kamar ada can tasan gida mai irin haka, a ina?, takasa tunawa, haka har yaje parking area ya ajiye motar


Fadeela ce ta tanjo hannunta, tace welvoe to our resident Futha, ba baki murmushi ta saumata kawai, ahaka suka doshi hanyar main parlour d'in

Lokacin da sukaje Mama nakan kujera a zauna remote ne hannunta, tana ganin su ta mik'e oyoyo 'yata sannu, kunsha hanya

Kamata tayi, sunkuyar da kai Futha tayi, tsuguwana bakintane yayi motsi alamar gaisheta take, lahiya lou 'yata sannu koh

Kusa da ita, ta zauna a k'asa amma, tana d'an wasa da hannunta, Fadeela ce tace, Mama bara muyi wanka, yunwa nakeji wallahi dama banyi break ba na fita, tawo Futha muje

Kama hannunta tayi, suka haura sama

K'ayataccen d'aki wanda yaji komai middle na yammata bawai na manya ba, na gani, d'akine komai pink kama daga kusan rabin kayan sawarta har furniture da pent na d'akin komai dai sai sanbarka

Haka suka Shiga, Fadeela gado ta fad'a tace washa bayana, kinji gajiyar danayi, dariya tai kawai, itama ta gaji,amma bata iya hawa mata gado

K'asa ta zauna, ta mik'e k'afa tana d'an matsawa
[09/10 8:39 am] @ut@r h@jiy@💅🏻✍🏻: A hankali, ita Fadeela daga kwanciya sai bacci, itama haka, baccin su, suke hankali kwance, especially Futha da aka dad'e ba ayi irinsa ba, ga sanyin AC na bugarta saima qara sakewa datayi take baccin ta

Jin shirun yayi yawa, yasaka Mama shigowa dariya tayi, tace kwayi bacci yara, tun safe sai yanxu, kuma a haka bakuci komai ba, idanta yakai kan FUTHA datake yashe kan carpet, sosai yarinyar ta qara birgeta, gata kyakyawa ga gashi kamar India ko larabawa, (a zuciya ta nace ai itace)

Tashinta tayi a hankali, ido ta bud'e,murmushi Mama tayi mata, kan gado ta nuna mata, ki koma anan ,zaki gaji, kinji haka ta mik'e ta koma


Bacci sukayia, basu suka farkaba sai wajan magareeb, Allah yasa dukkansu suna fashin sallah

Ruwa Fadeela ta had'a mata, na wanka sai k'amshi yake, ki tashi kiyi wanka, muci abinci cikina k'ugi yake, bara ni nashiga na Mama

Doguwan riga tabata, tace ungo Idan kin fito ki saka, yaya *Farouq* ya siyamun wannan rigar, murmushi tayimata, karb'a tayi ajiye, ta shiga toilet itama Fadeela ta fita


A shurye Fadeela tazo ta tarar da Futha a'a a harkin shirya, nima bara kiga in maxa, Mama na jiranmu, itama shiryawa tayi, Humrah ta bata itama tashafa suka sauka downstairs

Mama suka tarar kan dining tareda Abban su, gaidashi Fadeela tayi, itama Futha haka, hannu ya kad'a yace lale 'yata sannu koh, kai ta kad'a

Abinci ne mai rai da motsi, Tuwan shinkafa da miyar taushe taji manshanu da naman kasuwa manya cikin sa, sai juice na Apple, ganin 'yan gidan kowa nacin nasa, yasaka itama ta zage tana kwasar gara

Haka suka ci, suka gama, kuskure bakinsu sukai, aka dawo parlour kallo, suna kallon suna d'an tab'a hira, ahaka har lokaci yayi Mama tayimusu sallama tayi part d'in Abba

@ut@r h@jiy@💅🏻👗
[11/10, 8:25 PM] ‪+234 809 308 3613‬: [23/10 3:47 pm] @ut@r h@jiy@✍🏻💅🏻💦👗: *FUTUHATUL KHAIR*

°°°°°° *®NAW*°°°°°°

*©Zainab Y Hussein*

*_In dedication to FUTHA LUV_*

_*~page 77-78~*_

*I'm sorry 4 delay Fans, luv u all*

Zaman FUTHA gidan Mama yasa taqara wayewa rayuwanta kuma ta inganta, komai take so ba'ayi mata geji da shi ba
Fadeela ma tana iyakar qoqarinta wajan nuna kulawa da FUTHA, Abba kansa ya d'auke ta like Fadeela
School kanta sai da aka canja mata, duk da bata Iya maida abu da baki, amma kowa yasan tanada qoqari
Bata shigewa qawaye dan tasan ita ba kowa bace, face yarinya mara asali mara gata, mai yawo daga nan qasa zuwa wannan gari
Daga hannun wannan sai hannun wanccen
Shiyasa ko a gidan, Qur'an kusan shine abokin hiran ta, sai in Fadeela tana nan

Yanzu duk wanda yasan FUTHA saiya qara kallon ta, dan taqara wani fari da kyau ga gashinta dayake shan gyara yanzu
Hankalinta kwance, duk da ada d'inma hankalinta a kwance yake, amma nan gidan saitaji tafi sakewa ga AC data ke bugunta any time, ga abinci mai hankali
Islamiyya agida suke, malami guda aka ka musu itada Fadeela, tunda wanda keyiwa Fadeela yayi tafiya

"Mama akullum Idan tana kallon FUTHA, saitaga tana mata kama da wata amma tarasa a ina, shiyasa wani lokacin har pics take d'ebowa ko wai zataga da wadda take mata kama
"Idan kaga FUTHA kaga namanta, kamar su d'aya batad'auki komai na Abbanta ba, kamarta da larabawan Libya sak, har tsahon saidai ita NATA farin baikai nasu ba, anan sainace dangin Abbanta tayi

Fadeela "Mama ke kwala mata kira," na'am Mamasco, gani nan
daga upstairs ta sauko, Mama gani, FUTHA na kamawa gashin ta, kinsan bata iyawa
Ok" kuyi sauri mana, kunsan yau Aunty Zainab zatazo kuma gashi kunce dole sai kunje Kano, nibadan kun naceba aida ba kujeba, ga shi Hajiya Zainab tana zataga 'yata
Kullum inamata maganar ta, Allah mama Idan bamije yau ba, nasan tafiyan ruwa zata sha
Ba komai, kudai fara zuwa Ku amso min alkakin danace
Haka akayi suna dawowa daga karb'owa, ko 10 minute basu qara ba driver yajasu sai Kano ta dabo
[23/10 4:32 pm] @ut@r h@jiy@✍🏻💅🏻💦👗: Gidan qanwar Mama sukaje, karb'a tayi musu ta arziqi, dan dama ita ta nace suzo, shiyasa suma suka matsa sai sun tawo, next week su FUTHA zasu fara WAEC, shiyasa ko 4 days sukai is ok
Sahaf sunan 'yarta, ita qanwar Maman, itama budurwa ce mai hankali, tana buk ma, so tunda suka zo tare ake tafiya school da su, daga nan aje can daga can aje nan
Gidajen qawayenta ba'a barshi ba, kullum dai ahanya ake wuni, sun zaga gari sosai
Sunje gidajen tarihi na Kano, sunga Dala da Goran Dutse, alal haqiqa garin yamusu dad'i
Samari kusan 4 to 5 sai sunyi sallama wajan FUTHA, ita abin dariya yake bata, Idan akace wa ake nema?
Wai balarabiyar data zo, to ita Idan ta fita da wani bakin zatayi magana, shiyasa ko taga fita bata yi
Suyi, suyi ta fita amma qi take, ita batasan tana zata fara zance ba koda tanada baki, bare babu
Haka kowa yake tafiya da sagaggiyar gwiwarsa, Fadeela tayi masifa harta gaji, tace ke Allah yabaki kyau shine kike wulaqanci, ba dad'i amma nasan wataran zaki so wani, shima ya rama

Hhhh Sahaf dai dariya take, ganin Fadeela ta d'au zafi, harda dena kula FUTHA
Ko gurin kwanciya qasa ta sakko FUTHA tasa pillow da blanket ta kwanta, tare suke da ita a qasa ana kallo, dataga Fadeela bata kulata ba, saitayi tawowar ta, kwalla tafara sharewa tanada kwance
Me Fadeela take nufi?, daga bata fita ba zatayi fushi da ita?, ita batasan batason kula kowa ba, saboda rashin dangi, Idan akazo tambaya akace ba'asan danginta ba, ya zatayi daga nan duniya zatasan ko wacece ita
Bayan haka, su masu sonta sunada baki, ita bata dashi, ya za'ayi ayi hiran?
Kuka tafara tana takura kanta da tuna wani abu ko yaya na rayuwanta, abaya ko ta tuna garin su da sunan Abbanta amma ta kasa bazata Iya ba
Sahaf ce tace ke ina FUTHA?, banganta ba, naga da ita ake kallon?, waigawa tayi ita, inata yi to?
Fadeela ce tace kyaleta fushi tayi, haka ake mutum yazo gunka amma kaqi ka fita, dan taga tanada kyau ko me?
Naga har lecturer naku saida yazo jiya,

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login