Showing 27001 words to 30000 words out of 36965 words
Chapter 10 - FUTUHATUL KHAIR Yarinyar Da Ta Zo Da Alkhairi by Xainab Y Hussain
wucewa motoci sunyi yawa
Kansa ya buga a sitiyari hawaye ya fitar mai zafi, office d'in da baikoma ba kenan yafara had'a kayansa ya tawo Sokoto
@ut@r h@jiy@💅🏻💁🏻
[11/10, 8:26 PM] +234 809 308 3613: [03/11 10:17 am] @ut@r h@jj@ju👱🏻♀✍🏻💅🏻📚📝:
*FUTUHATUL KHAIR*
*®NWA*
*©Zainab Y Hussein*
*Dedicated to FUTHA LUV*
*Page 121-125*
Tafiya tayi kyau anje lafiya andawo lafiya, sai fatan gajiya tabi lafiya
Shima Farouq yazo gida lafiya sumul, koda Mama ta ganshi tasan da matsala tunda ranar aiki ce
D'akin sa ta bari ya shiga, sannan ta bishi, yana kan sopa kansa yana kallon sama ya dafe kansa da hannun sa
Baiji shigowan ta ba sai jin hannun Mama yai akan fuskan sa
Son lafiya kana dawowa daga gaisuwa ko abinci baka ciba kazo ka fara tunani lafiya ko wajan aiki ne ko baka da lafiya?
Mik'ewa yayi yana cije baki saboda kansa daya ke d'an ciwo. Mama ba awajan aiki bane. "wallahi dai inajin Mama 'yar Makaranta aljana ce indai mun had'u to saita sub'ucemun, jiya a logas nagan ta duk k'ok'arin namata magana abin yaci tura"
Nakasa kuma cireta a idona, hmm Omar ba komai kuma insha Allah ba aljana bace, then kadena saka damuwa aranka Idan har matar kace wallahi saika aure ta kaji Omar Farouq d'ina gwarzo na jarumina amma awajan aiki banda wajan 'yar Makaranta
Dariya ce sosai ta kama shi, yauwa katashi kayi wanka sannan kayi sallah kaci abinci sai ayi addu'a kasa nima ko har gida zata zo kaganta
Murmushi yayi, sannan ya mik'e. Yadda Mama tace yayi haka yayi harda d'akko Qur'an yana karantawa
Mama daga nan sai wajan Fadeela jiya namata waya bata d'aga ba, nasan fushi tayi mun tafi, tunda nad'an huce gajiya Bara naje
Ai kuwa dai dan ranar da kuka tafi kamar tayi kuka, dan ma Ahmad yana nan shine fa sukaita hira harta ware
Naji yana magana ma wai yasami mata a 9ja, (Ahmad d'an wan Maman FUTUHATUL KHAIR ne)
Lallai Allah ya tabbatar nasan da batayi fushi ba, tuni tamun waya. Mama natafi dama already ashirye take driver ne ya fito da mota suka tafi
Salamu alaikum Sis Fadeela kaina bisa wuyana nasan nayi laifi, wallahi tafiyan da sauri tazo amma amun afuwa
Fitowa Fadeela tayi tana d'aure fuska tace ni ina ruwana, dama nasan haka zaki ce
Wallahi ba haka ba, to kiyi hak'uri na amsa laifina kinga Mama na kallon mu kada tamana dariya
Namayi dariyar, rungume juna sukai suna dariya,gaishe da Mama FUTHA tayi ta ajiye mata tsaraba. d'aki sukai sai hira, nan aka fara hiran Ahmad da soyayyan da suka fara itadai FUTHA dariya ce tata ita dai batason wata So ba, abinda sai yanzu tamasa mu bakin maganar
Kai namanta broth yana gida kuma baici komai ba, couscous mukayi na zuba masa amma yakasa ci, yanata tunanin 'yar Makaranta
Wace kuma 'yar Makaranta?, wa tace nan ta bata labarin tun farkon had'uwar su kawo jiya
OMG! Allah sarki Allah ya bayyana ta, amma zama bacin abinci da matsala
"Bara kiga namasa faten wake koda kunu ne mai zafi maybe ya iya ci
Haka ta mik'e sai kitchen, wake ta d'obo agyare yake saikayan lanbu da hanta na manja tamasa sannan ta kawo alayyahu mai yawa ta zuba
30 minutes tayi tagama, sai tashin k'amshi, kunu mai kayan k'amshi ga k'amshin lemon tsami haka ta juye tasaka a tray tace Fadeela tazo sukai masa
Lokacin da suka shiga yana toilet, ajiyewa sukai suka juya
Allah sarki Ya Farouq wallahi yaban tausayi, Allah yasa ya iya ci, Am33n Fadeela tace
Tun yana toilet yaji k'amshi yaji alamar shigowa sauri sauri yai ya fito
Gurin tray d'in yayi, wow abinda yace kenan, towel ne ajikin sa ko kaya bai tsaya sawa ba, yafara zirawa kafin me? Sai flask yabari kunun ya tsiyaya shima dad'i
Huum nasan FUTHA tayi shi dan wannan testing d'in food nata ne
Godiya yai ga Allah kafin ya tashi ya shirya, kayan ball yasaka mai tambarin Arsenal bayanta sunan Ozil ne. bayan gida yayi, anan yafara buga kwallonsa cikin kwarewa yana nishad'i haka yaji shi bayan yaci abinci yana murna
Kinga tashi muje wayan Ya Farouq ko yaci mu gani FUTHA tayi maganar, OK let's go
Shiga sukai, wayam yacinye farin ciki sukayi, uhhmmm inayatafi kuma?
Yana baya kwallo yake, zo muje yauwa kinsan kuwa munyi missing kwallo wallahi aitunda kika tafi banyi ba
Gurin suka mik'a aikam yana wajan kallon sa sukai kaikace Christiano Ronaldo yanda sukaga yana buga ta cikin kwarewa harda kai bugawa yake
FUTHA jitayi ya burgeta Bata tab'a ganin saba, amma Idan hakane yafi duk gidan kyau duk da ba fuskansa tagani bayan sa tagani, lokaci d'aya taji yanason tsayawa da saurayi kuma kalan ya Farouq
A Jikin sa yaji kamar ana kallon sa, da kuzarinsa ya juya cak ya tsaya ganin *'Yar Makaranta* agabansa tazubamasa ido
@ut@r h@jiy@💅🏻👱🏻♀
[11/10, 8:27 PM] +234 809 308 3613: [05/11 11:36 am] Last born👱🏻♀✍🏻💅🏻📚📝:
*FUTUHATUL KHAIR*
*®NWA*
*©Zainab Y Hussein*
*Dedicated to Bilkisu Sidibe FUTHA LUV*
*Page 126-130*
Wata d'aya akasaka badan komai ba sai don haka suke so, dama maiyayi saura indai mutum nada saurayi zaman zance duk rage lokaci ne
Maman ta bataso haka ba, taso asaka ko irin 3 months d'in nan batagaji daganin 'yarta ba, amma ba halin magana saidai fatan ayi komai cikin aminci
Lokaci na tafiya shikuma alokacin ne aiki yayi masa yawa kansa ta d'auki charge saboda sun gano ana shigo da miyagun abubuwa ta b'arauniyar hanya kuma da sanin staff na wajan
Shiyasa yake k'ok'arin gane su waye sukeda hannu ciki, shinkafa ce Sai carton na Taliya aka shigo dasu daga Niger cikin su kaf bindogogine sai abubuwan banza
Lokacin sa kad'an ne wayama sai dare suke samun yi, da rana baifi suyi 20 minutes ba suna magana
FUTHA an fad'a tarkon Luv kullum cikin tsara sweetest words akeyi agayawa Ya Farouq, ga kwalliya da ake ci asha Selfie
One love plx ai kasan Maiduguri koh?, eh mana ya akayi?
Dama inaso kafin biki naje gidan su Aunty Meimi suma agaya musu daga nan sai sumana kwatancen gidan su Abba Kabeer
Hum waye Abba Kabeer kuma ni bansan shiba kuma ba inda zaki tafiya har wani gari
A'a kada muyi haka da kai, banda kamar iyayena sai Abba Kabeer sai yanzu danasami miji nagari
Kada ka hanani zuwa sune jigon rayuwata sune suka ban tarbiyya sune suka koyan girki sukaban ilimin boko both of islamic
Nan tabashi labarin ta kaf, tunda Fadeela data bashi labarin baiji sosai ba
Nan da nan yace yi shiru to kidena kukan, yi hak'uri kifara shiri gobe zanzo sai mutafi shikenan
Adena mun asaran hawaye, da ina nan saina shanye kayana amma tunda bana nan ayi shiru
Dariya tai tace Allah daga gani kullu zakayi, ko fita kaji nayi kafara fad'a kenan
To ai ina Kishin ki da yawa bakisan kinada qualities da ko wanne namiji ya kalleki bazai so ya d'auke Idon saba
To naji kayi shiru, hhhhh to nayi tunda ankatseni, yammata na
Haka sukai sallama daga nan tayiwa Fadeela da Sahaf sai Basmah yar lele aminiyarta ce sun had'u a school itama Abban ta former Senate ne, tanada kirki Basmah tana sonta shiyasa itama takeji da ita
Tare tayimusu waya akan su shirya za'a Maiduguri gidan su Aunty Meimi dayake batamanta sunan Abban Aunty Meimi ba kuma yayi fice koda sun b'ata daga an fad'i sunan za'a nuna musu
Mamanta tayiwa bayani sosai tayi murna tana alfahari da FUTUHATUL KHAIR yarinyace mai dogon nazari da sanin yakamata
K'arfe 11 na dare yadira agarin na Sokoto duk da tarin ayyukan daya ke dashi haka ya tsallake ya bari dan bin umarnin Amarya
Waya yamata ya dira yace tayi k'ok'ari su shirya before 8am dan suje da wuri,Fadeela zaiyi k'ok'arin itama ta shirya tunda yaga tana gida Basmah da Sahaf agidan suka kwana Fadeela ce take a gida
Abban ta kaya super guda 10, less da Swiss ga shadda da takalma ga dangin kayan zak'i haka ya siyo yace akaimusu kafin shima Allah yabashi lokaci yaje
Kayan gida biyu aka raba.d'aya dangin Meimi d'aya na Abba Kabeer, amma duk da haka saida Farouq yaqara loda wasu kayan
Ita Permpers da kayan yara wajan 20 colours ta siya Mamanta tabata kud'in ga su abincin baby haka ta siya wa Babyn tasan ya girma
Komai cikin tsari sukayi, Safiya nayi suka kama hanya, shida ita agaba su Fadeela agaba tafiya mai dad'i sunayi suna hiran su da murmushi kai gaskiya SO yayi
Suma su Sahaf kowacce hiranta take danata saurayin daga baya aka koma chat
Sudai hiran su suke yi yanayi yana juyowa wani lokacin hannu zata saka ta juyar da kansa daga kallon ta
Dariya ce tasa hararen sa tayi, wow amma kinyi kyau kamar hararan tafi miki kyau k'ara muga one love
Nak'i nak'ara to naji yimun labari ko kimun wak'a plx
Ganin ba zatayi ba yace Idan bakiyi ba zan aje driving harsai kinsa yi oya fara inaji
Huum ba yadda tai dadin ta d'aya sunyi bacci haka tafara masa wak'an larabawa tasu Maryam Haddad, Hanadi Khameel Farha yousef Salma Rasheed wow mirya mai dad'i yauwa cigaba haka tayitaimasa
Daga nan tafara masa na India haka tacigaba kafin me saiganin su sukai a round na Maiduguri sun iso
@ut@r h@jiy@💅🏻👸🏻
[11/10, 8:27 PM] +234 809 308 3613: [07/11 3:43 pm] @ut@r h@jiy@✍🏻💅🏻:
*FUTUHATUL KHAIR*
*®NWA*
*©Zainab Y Hussein*
*Dedicated to FUTHA LUV*
*Page 131-135*
Da tambaya suka isa unguwar basusha wata wahala ba, saboda mahaifin ta sananne ne
Gida ne qato wanda ya amsa sunan sa gida a yadda tasan gidan ada yanzu anqara gyara shi an k'awatashi
Da sallama suka shiga bayan sun shiga cikin gate d'in gidan manyan motors suka gani ga yara k'anana da alama taro akeyi a gidan
Parlour sukai, anan sukaga kowa da kowa na gidan azaune taro ake. Juyawa zatayi saiji tayi ance FUTHA ce wallahi Aunty Jidda Sodangi tayi maganar
Da sauri ta dawo Mrs Omar ce ta sakko daga kan kujera da alama ciki ne da ita dan tafiyarta ma ta canja, k'arasowa tayi har inda suke a tsaye fuskanta ta shafa tace Allahu Akhbar itace ikon Allah dama kina raye?
Kan kace me parlour yacika da murna nan da nan aka shigo dasu abinci akayita jera musu da abin sha Sodangi dai itace taketa janta da hira (dama tana k'in kulatane akan kada ta aurewa Auntyn ta miji) yanzu babu dole ayi kirki
Sun mata murna da farinciki da sukaji labarinta da bud'ewar bakinta da irin rayuwar da tayi cikin kasuwa da kwanan cikin dajin da tayi har komawarta wajan Maman Fadeela saida fad'a musu
Kuka sosai sukasaka da suka tuno da 'yar uwarsu Mahaifin ta sun sanshi tunda Yatab'awa bawa wansu wata kwangila
Wani yarone da baifi 3 years ba, yatawo yana surutu, FUTHA na ganinsa tak'ara saka kuka Abdallah ne ga kamar sa nan da Abban sa sannan kuma ga tawadar Allah a gefen fuskar sa Lallai Allah shi keda iko akan komai
Ya d'aukemaka UWA, ya d'auke maka UBA ya kuma rayaka gadai misali kan Abdallah
Hannun sa ta kama tace Maisunan Abba kaman tani koh? baka sanni ba Aunty FUTHA ce
Dariya yaimata ya kwanto jikinta yace naganki a photo kinyi haka ya gwada yanda tayi pics d'in dariya akayi hooo Abdallah d'an rigima
Munay da ragowan 'yan gidan sun nemi yafiya akan abinda suka mata, baran Aunty Nafee data tsaneta, murmushi tayi tace ba komai ya wuce sunji dad'i
Kwana d'aya sika so yi, amma suka hanasu su Sahaf Basmah Fadeela anyi yawo dama gasu sarakan yawo
Su dasu Sodangi da Munay suke tafiya, itakuma suna mak'ale saijan fad'a, daga yace bara yaga nan sai yace bara yatab'a hannun ta yaji wanne yafi laushi itadai hararansa take kawai
Huum lallai yarinya Idan kikayi harara tafi kyau ma, amma muga Idon naki yana awani matsayin?
Hannu yakai kan Idon ta yafara tab'awa sannu sannu saigashi kan hancinta zagaye yafara mata itadai ta k'ame takasa katab'us fuskarsa yakai dab da tata har sunajin hucin numfashi juna k'irjinta fat fat yake kamar wadda tayi gudun Adda Benazir tazo yimata editing lol
Fuskarta ya tallab'o bakinsa zaikai kan nata da sauri ta mik'e shima haka innalillah I'm so sorry One love wallahi bada nufi nayi ba, kece Indai kina kusa dani mantawa nake da komai saike gani nake kamar daga ni Sai kene a duniyar baran wannan turaren naki Diwan Al mulkh
To ainima haka nakan manta da komai, baran Idan kana mun wannan murmushin amma dai plx muna kiyaye wa kaji one love
Ok Habeebaty zanyi yadda kike so, amma adena mun rowar nan k'irjinta ya nuna wai tana saka mayafi ta rife, hannun sa ta doke tace kai dai bazaka canja ba
Zan canja ranar da aka kaimun ke, baran naganmu cikin jacuzzi guda munrufo bathrobe d'aya tare hooo I can't explain my Happily dat day
Itadai tashi tayi tace tace kayi da wata amma bani ba, nikoh to naji amma dai inajiran ranar da zanga kina feeding ena ko Babyn mu waooo waya ga Farouq da br...... Kaga plx kabari wallahi kana sawa inajin kunyar ka, kuma ko yanzu bazan k'ara fitowa ba
Haba dai One love ai fita zamuyi ma anjima, bazani ba kuma kada ka k'ara kulani tunda kai haka kake
Nidai amun afawa ban k'arawa
Kaji da shi, haka ta tafi cikin gidan tana murmushi mai sanyi tana k'aunar Farouq kodan irin wannan barkwancin nasa, ita yanzu yasakata jin kunyan sa wai tayi feeding nasa saikace wani baby
Shima murmushi yai yanason FUTHA kodan kunyar ta, yanamata wasu abubuwa dan kawai yaga kunyarta kuma ya tsokaneta
Sodangi anyi qawaye itama Sahaf anyi k'awa. Abdallah dai ya mak'alewa FUTHA ko'ina zata yana wajan, yanzu ma kuka yake ganin tafiya zasuyi su barshi anyi anyi yayi shiru yak'i
Mr Omar itace tace to sutafi dashi (tazo ne saboda yaron da akayi, amma a katsina take Sodangi tana wajan ta). Haka akayi kayansa suka had'o masa itama tai murna da aka batashi batada abinda zata sakawa da iyayensa Sai addu'a sun nunamata gata da kulawa
Haka motar su taja, suna d'aga wa juna hannu har ta k'ule
Hira suke akan karamcin da aka nuna musu da karammawa da aka musu.Har suka kawo Sokoto daga nan suka d'auki hanya sai gidan su Abba Kabeer
Hajiyan sa tayi murna tagje kuka anan tabasu labarin neman ta da sukayi ba'a same ta ba, 'yan uwansa suma sunzo kowa ta tayata murna daganin iyayenta da tayi, baran da sukaji itad'in Waye uban ta
Kwana d'aya sukai, Abdallah yasan su sosai amma wannan karan fuska yayi akan kada a d'auke shi ko arabashi da Aunty, sudai dariya sukai Hajiya tace lallai Yaro kasan watayi rainon ka ta taimaki mamanka da cikin ka, FUTHA alkhairi ce awajan ka kaima
Eh Hajiya saikace yaji mai aka ce haka nan ma suka baro tareda abin arzik'i da kukan rabuwa
Dangin Abba Kabeer sun nunamata k'auna sin sota, sunkuma karemata mutuncin ta
*Bayan sati d'aya da dawowar su*
Adaidai wannan lokacin ne suke rabon goro, duk inda zata da Abdallah take zuwa shima baya yadda da kowa, daga ita zai uncle Omar kenan
Gyaran jiki ake mata, shiyasa kwana 4 kenan su Fadeela sune akan rabon, danginta sun fara zuwa gid yafara cika
Da wanda suka santa da wanda basu santaba yanzu sun ganta kusan kuka takeyi Idan taga yawan dangin ta gasu Sodangi sun mata waya suma jibi suna hanya
Oga dai ya koma aiki yasa shi gaba, dole sairan Friday zaizo shida tawagar abokansa
@ut@r h@jiy@🏃🏻♀💅🏻
[11/10, 8:27 PM] +234 809 308 3613: [08/11 9:41 am] @ut@r h@jiy@✍🏻💅🏻:
*FUTUHATUL KHAIR*
*®NWA*
*©Zainab Y Hussein*
*Dedicated to FUTHA LUV*
*Page 136-149*
Amarya tayi tsaf gyaran jiki ake mata wanda ya fiddo da tsantsan kyau da hasken ta, batada damuwa ko d'aya saita rashin abokin tsokana kusa.
Duk da kullum suna mak'ale q waya, amma sosai suka jigata da rashin juna baran d'an kwanakin da sukayi tare sunyi shak'uwa
Dangi an had'u, yan katsina duk sunzo wasu gidan Hajiya suka sauka, Aunty Meenah itama da nata tawagar da yaranta da jikokinta biyu na wajan 'yarta duk suna zo
Dayake lokacin kad'an suka saka, sai Yau aka kawo lefe akwati two set, sai sark'an English gold data Gold k'iran Dubai tareda awarwaron su
Sai 100k acikin kayan, shinkafa buhu6, gero 6 Sugar shima haka buhu 6, sai chewing gum carton 6, komai yayi ba k'arya Idan ma akwai da kud'in yin ne
Dangin Aunty Meimi kamar gori kusan duk yammatan Sai da suka zo Sodangi itace kan gaba
Fadeela itama tanad'an mutsikka abubuwan gyaran jiki itama tai kyau, angama komai da ake buk'ata
A Yau Thursday akayi Igbo Day a harabar gidan su akayi, Ango baizo ba sai gobe dama mata ne zallah saboda shigar da sukayi exactly Igbo girl sunji dad'i ma dabaya gari
Abban su yayi musu order na kayan, so duk wanda yazo Idan ya cancanta sai abashi, kafin ranar and'anyi rihaza akan yadda rawar