Showing 39001 words to 42000 words out of 97469 words

Chapter 14 - RAINON SOJA BOOK 1 COMPLETE BOOK MAMAN TEDDY.pdf

23 Nov 2025

1120

ya wuce inda kake zato . A bakin Iky naji cewa “
Idan yau yayi Sex dake gobe yayi to fa ba zakiyi sati tare dashi ba kin kuɗan ce kin zama
babban yarinya . Don yayi ƙyautar moto ba wani babban abu bane a hannun sa . Saboda
iyayen sa kuɗi yayan sa haka Shima to babu wani hidima akan sa ......hahahaha kune hidimar
ai . Chawai yayi maganan yana bushewa da wata irin dariya yana Cigaba da cewa “ Gaskiya kin
sha masa kayan daɗi ai yau sai yayi sambatu . Na sashi sambatu Ai kam da na cire tuta . Ina
tunanin da a ranar koman sa zai bani. Nasreen ta furta tana kai hannun ta tare da gyara zaman

bireziya ɗin ta . Tana kara packaging . Ban gane ba me kike nufi ? Chawai yayi maganan yana
kallon ta . Hummmm wannan na daban ne nake faɗa maka , yana taɓa mace ita ke burkicewa
ba shi ba . Kasan me yasa yake ƙara burgeni ? Yanda yake Abun sa bai damuwa da idon
duniya ko yaji wani Abu don an san me yake yi . Don cewa yake yana da lafiya ne shiyasa yake
yin komai . Kice kin haɗu da gabanki. Sosai kuwa ta furta tana maida mayafinta tare da cewa “
Wannan ce haduwar mu ta biyu , kaga na fara hulɗa da irin wannan ai kuma maganan zuwa
wurin Wancen jahilin mijin Umma ya ƙare ....alhajin Yes da No. Chawai ya furta yana sheƙewa
da wata irin dariya. Dariya itama Nasreen tayi kana tace “ Wallahi tin da nake ban taɓa ganin
jahili irin sa ba. Ace wai baka san Yes da No ba , wai kuma a Nigeria? Ai kasan daga irin
bakaken ƙauyakun nan ya Fito . Allah dai ya bashi Arziƙin kasantuwar kasuwanci yake yi
.....Yanzu fa har kamfanin shinkafa yake dasu ....kullum arzikin sa gaba yake yi yana haɓaka.


Uhmm kaji mu tafi yace zan hadu a guest house ɗin sa muje Chawai .


Wani irin kallo Chawai yayi mata yana matsowa jikin ta tare da saka hannun sa yana shafa
bayan ta yana jan bra ɗin ta . Haka zaki tafi ki barni Ni da tunanin ki Nasreen? Ina jin ba dadi a
duk lokacin da naji kina tare da Wasu mazan bayan Ni? Kin san fa tun muna jss muke tare don
kawai ban shirya Aure bane.....ya isa Chawai kace don kawai yanzu Ni ba matar kananun
mutane bane ...amma ai nasan dana baka go ahead da yanzu mun yarda Aure. Tana maganan
tare da Ɗaura hannun ta a saman wandon sa ta gaba tana shafa kaciyar sa cikin wani irin salo .
Shiii yajah wani irin huci mai kaman wanda yasha yaji. Nasreen kin iya kin iya wallahi shiyasa
ba zan iya rabuwa dake ba .....Nasreen ko Aure kika yi ki kirani na rinƙa ɗebe Miki kyawa ina
shanye Miki daɗin ki....Shiii Chawai kayi a hankali fa a gida muke kar aji wannan shashancin
naka . Kayi mun shiru da Allah . Ta furta zancen tana yin ƙasa da Wandon sa nan take Hajiyar
Dadin nasa ta fito sangalgal tana reto hannun ta takai tana shafata tare da girgizata ta da
hannun ta .

Wayyo Nasreen dadi ruwan zai zubo aaashhh. Zan miki yanzu xanyi shiru....Aahhh . Murmushi
tayi tana ƙara matsa kaciyar sa don tana Masifar son taga ta xauta namiji irin haka .

Chawai kabi a hankali kar ka buɗe matsin da nayi ta ciki don Wannan yaron sojan bashi da kirki
, tasss zai zageni yaji Ni ba daɗi ko a sake wannan ƙaramin aikin sa ne . Shiyasa nake gyara
sosai kamin naje gare sa....................!



Mu tara a night update
Regular group ₦500
Vip group ₦1000
SPC payment ₦1500
Via 7782217014 Mohammed Hassana FCMB shaidar biya ta wannan number 08081202932 ko

katin MTN yan Niger katin Artel na 500f...Mamanteddy
[1/13, 7:33 AM] +234 704 512 5150: *️RAINON SOJA️*
*Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story.*



Page 17
______________________
*Don Allah kar ki karanta ki fitar mun , haka duk wacce ta karanta bata biyani haƙƙina ta sayi
littafin ba kar ta karanta mun idan ta karanta ban yafe ba�...ga masu buƙatar payment regular
group ₦500...Vip group ₦1000... Special payment ₦1500 via 6037312299 Mohammed Aisha
keystone bank shaidar biya ta wannan number 08081202932 ko katin MTN ta Wannan number
na sama ƴan Niger katin Artel 500f.*

Morning update️________________________

Amma ai bakya yi a banza don nasan yana kwasar harka ko nawa ne zai baki ba tare da yayi
wani tunani ba ...Don Daɗin ki Nasreen na daban ne . Yana maganan yana wani sauke huci
kamar kumurci . Gaskiya har abada ba zan manta da kai ba Chawai kayi mun abun da ba kowa
zai mun ba ....Nasreen tana furta zancen tare da kama Hajiyar Dadin sa tana murzata cikin salo
tana wani irin lumshe ido tare da jan nishi tamkar mai naƙuda...Shi kam tsaye yayi sangalgal
yana ƙara miƙar mata da banana yana Faɗin “Ashhhhhhhushhhh ”. Ɗago idanun ta tayi wanda
suke ɗauke da zallar sha'awa tana kallon chawai ɗaga mata gira yayi yana ƙarƙada mata
Hajiyar Dadin nasa tare da kai hannun sa yana ɗaurawa bisa kan Nasreen dake sama da rigar
jikin ta tana matsawa kusa da Shi sosai tare da Manna sa tsakiyar Breast ɗin ta tana haɗe
su guri guda tare da matse su ....Wani irin kyarma ya fara yana shafa kan ta tare da Wani irin
maganganu wanda bata Fahimtar sa don gaba ɗaya ya fara ficewa daga Hayyacin sa . Kusan
mintuna uku tana Aikin gogan nonon ta tsakani tana murza Joystick ɗin sa son ranta . Ganin
yanda Abun yayi sangalgal tana wani cika da girma ta kumbura yasa ta fahimtar ta ko ina a
burkice yake yana gab da fara Ambaliyya.....miƙewa tayi tsaye tana jingina bayan ta da bango
tare da ɗaga ƙafarta ɗaya sama tana ware masa sosai yana zura Joystick ɗin sa tare da Sakin
wani irin ihu yana zillo tamkar wanda ake tsikaransa yana zabura tare da fara cin ta ta ciki .
Wayy...Wayyo Nasreen Daɗi aaaahh Ashhhh,saurin saka hannun ta tayi tana rufe masa baki
tare da Cigaba da ware ƙafarta tana jin yanda yake danna mata ciki yana Kyarma gumi na
sauko masa babu abun da kake ji sai nishin su sai kuma ƙaran Aika aikan da suke yi ....Ji kake
fat-fat-fat!

**
Kuka sosai Ma'eesha ke yi tana cin Indomie ɗin tare da satan kallon Aliyu da ya kafe ta da ido
yana kallon ta tamkar ba kuka take yi ba dariya take yi. Don ko a jikin sa bata ga Alamar
tausayi ko damuwa ga Hawayen da take zubdawa ba . Ɗagowa tayi tana masa ƙurrriiii tare da
tunanin Wannan anya yana da imani? Ko da yake ance dama Sojoji basa da imani yau na yarda
da hakan don Uncle Aliyu mugu ne sam bashi da Tausayi na ”. Ta furta zancen a zuciya tana

cigaba da Hawayen ta . Wayyo Uncle Na gaji wallahi na ƙoshi zan mutu ciki na zaya fashe fa?.
Ta ƙare maganan tana ƙara sakin kuka tare da kallon indomien tana kallon fuskar Aliyu . A
miskilance ya motsa laɓɓan sa tare da sauke manyan idanun sa a fuskar ta . Ci gaba da ci yau
sai kin cinye shi duka , sannan ki ƙara girka wani har sai naji yayi daɗi sannan zan rabu dake.
Kallon sa tayi cike da wauta ta furta “ Uncle Haidar, Mami ta faɗa mun wai kana Sona sosai
amma da gaske ne ?. Ƙafe ta yayi da Lulun idanun sa na yan sakanni kana kaman daga sama
taji Muryar sa yana cewa“ Ta shi kije ki girka wani ”. Cike da farin ciki tana washe baki ta miƙe
tare da goge hawayen fuskar ta . Wannan Ragowar wa zan ba?. Wane kuwa zai iya ci ai sai ke ,
wa zai ci wannan haukar ko ki zubar duka kya ta shafa.

Sum-sum-sum ta wuce shi tana nufar kitchen ɗin ba tare da ta ƙara waiwayon sa ba .

Bayan shigar ta kitchen kuwa zama tayi bisa Kujera tana Kallon kayan tare da rafka uban
tagumi tana tunanin ta yaya yanzu zatayi girki mai dadi . Kusan mintuna biyar tana tunani kana
ta miƙe tana fara yin komai a hankali cike da saka basira . Maggi kaɗan ta saka a cewar ta idan
baiyi ba ta ƙara....daga haka ne ta fara Ruwa kaɗan abun gunin mamaki yanda taga indomien
tayi tsaf tana fidda daddɗan ƙamshi don a wannan karon har da su albasa da kayan yaji ta
sanya.

**
Haɗe fuska Ali yayi yana kallon screen ɗin wayar sa . Sunan mimi ya gani tana kiran sa amma
sai yaja dogon tsaki tare da aje wayar a gyefe don shi mutum ne mara son damu . Bai da kirki
sam . Gaba Ɗaya ƙamshin indomien ya gama cika falon . Lumshe Lulun idanun sa yayi yana
ware su kana yace“ Kaman girkin mai daɗi sai ƙamshi yake fiddawa amma a ido da baki ba
zaka yi kuskuren ci ba .

*Sorry for the late update inshallah zuwa Anjima zaku samu posting sau biyu na jiya da na
yau*
[1/13, 7:33 AM] +234 704 512 5150: *️RAINON SOJA️*
*Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story.*



Page 18
______________________
*Don Allah kar ki karanta ki fitar mun , haka duk wacce ta karanta bata biyani haƙƙina ta sayi
littafin ba kar ta karanta mun idan ta karanta ban yafe ba�...ga masu buƙatar payment regular
group ₦500...Vip group ₦1000... Special payment ₦1500 via 6037312299 Mohammed Aisha
keystone bank shaidar biya ta wannan number 08081202932 ko katin MTN ta Wannan number
na sama ƴan Niger katin Artel 500f.*

Night update️________________________

A zuciyar sa ne yake faɗin “ Yarinya ta girma ace har yanzu wai indomie bata iya girkawa ba to
mene ma ta iya ne ? Ƙila ko tea ka sata haɗawa sai tayi maka shirme don ba zaiyi teste ba .
Tahowar Ma'eesha da ya gani ne yasa shi ɗan gyara zaman shi yana ƙara tanadar mata azaban
da zaiyi mata na biyu don na farko ya sata ta ci abun da ta girka yanzu kuma wani sabon
wahalar zai bata . Uncle I'm done ta furta tana washe baki don ita kan ta Tasan tayi ƙoƙari .
Kallon left side ɗin shi yayi don baya son tazali da Plate ɗin indomien . Uncle...” ta kuma kiran
sunan sa cikin sanyi da sarewa don ta fara tunanin ko bai masa bane ? Sai kuma ta kara duban
girkin taga ko waye sai yace yayi irin shi dai mami ke yi mata . To mugun ta yake ji Miki
Ma'eesha kinji rabu dashi Allah yafi shi tana magana a zuciya a sarari kuwa shagwaɓe fuska
tayi Idanunta na narai narai ƙwallah na ciko su.

Muryar sa ne ya katse ta yana cewa “ aje anan ki zauna kusa dashi kema”. Yayi maganan yana
shan kunu tare da kicinkicin da rai . Sam ta kasa Fahimtar ta zauna kusa dashi . Uncle kusa da
waye zan zauna ?. Dirar da Lulun idanun sa yayi a kan ta kana yace “ Kusa da Abin da kika
girka mana ko Ni sa'an wasan ki ne da zaki zauna kusa dani ”. Ganin yanda yayi mata maganan
yasa ta saurin yin ƙasa tana zubewa kusa da ƙafafun sa tare da sauke plate ɗin itama . Uncle
me yasa kake mun faɗa ? Mami fa tace kana Sona!

Rintse idanun sa yayi yana dafe saman Goshin sa tare da cewa “ Hohoho kai Wai ke bakin ki
bai shiru ne , shi baya taɓa hutawa ne? Kaman wani irin so ma kike nufi? Ya ƙare maganan
yana kallon kyaƙyƙyawar fuskar ta da ta tsaya shiru tana kallon shi . Uncle dama soyayya kala
kala ne? Ai na ɗauka guda daya ne , amma yanzu faɗa mun dukan su sai na ji na faɗi irin
wanda nake maka . Sakin baki yayi yana buɗe shi Hushiryar sa suna bayyana na mamakin
surutun nata da yake gani baya da Wani amfani....Ma'eesha zaki mun shiru ko sai na miƙe?.

Saurin Girgiza kai tayi tare da cewa “ A'a na tuna Uncle Haidar , ba zan sake ba , ka zauna kaji
kar ka miƙe. Dariya ne ya kusa kama shi wannan yasa shi ƙasa da kan sa yana kallon plate ɗin
indomien. Saurin lumshe idanun sa yayi yana furta “ Ma'eesha waya yi Miki girkin nan?” . Yana
bin yanda ta yi indomien a ido ba sai kaci ba kasan wannan dadin sa da dandanon sa na daban
ne. Kamin yaji mene zata ce tuni ya kai hannun sa yana ɗaukar indomien duk da shi ba
abincinsa bane , amma wannan yanda yaji carot da mai ga ƙwai data sanya daga sama. Abun
sai wanda ya ɗanɗana. Jiki a sanyaya ta furta “ Kayi haƙuri Uncle Aliyu Wallahi haka Mami take
yi shiyasa nayi maka irin shi .

Murmushi taga yayi yana fara cin taliar tare da lumshe idanun sa yana motsa laɓɓan sa tare da
kiran sunan ta ” Ma'eesha please taho ki ɗauko mun ruwa a fridge....saurin miƙewa tayi tana
ɗauko masa ruwan tare da ɗan risinawa tana aje masa ruwan . Zauna ki matsa mun ƙafa na!


Kwana biyu zazzaɓi nake yi ne shiyasa zaku ga update din namu too Short ✍. Mmnteddy
[1/13, 7:33 AM] +234 704 512 5150: *️RAINON SOJA️*
*Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story.*

______________________

Page 19

*Story & written by: Maman-teddy*

*Tom mun dawo hutun ƙarshen sati (Saturday) don Allah ina ƙara roƙon masu fitar mun da
wannan littafi su bari . Haka kema me karatun shi a bulus a bari don Allah....Na faɗa mun sani
wannan littafin na kuɗi ne idan kina da Sararin biya bismillah...idan kuma babu sai kiyi haƙuri ba
sai kinci haƙƙin da bana ki ba . Groups ɗin wannan littafin hawa uku ne saboda kowa ya samu
damar biya ....na farko aƙwai regular group ₦500 Vip group ₦1000 Akwai Special payment
₦1500 ko wanne ka biya za'a saka ka a cikin grp ɗin shi ....don girman Allah ku daina
karantawa indai baku biya ba. Ga account number ɗin da zaki tura kuɗin ki 6037312299
Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number tare da shaidar biya
08081202932*

_______________________


Ba tare da Ma'eesha tayi tunanin komai ba ta nufi ƙasa tana zama bisa tiles ɗin tare da kai
hannun ta tana Ɗago taffan ƙafarsa tana ɗaurawa bisa jikin ta tare da matsa masa shi a hankali
. Idanu ta zuba masa tana murmushin jin dadi ganin yanda yake cin Indomie ɗin cike da nishaɗi
yana lashe laɓɓan sa alamun Daɗin ya kai masa . Kaman ance ya kalli ɓangaren da take gani
yayi ta kafe sa da idanun ta , Wanda yake jin wani iri a duka lokacin da tayi masa Wannan
kallon babu abun da yake zuwa masa a ƙwaƙwalwa fache Yarintar ta ....koda murmushi tayi
Baya yake tunawa don bai taɓa ganin Wani sauyi da tayi ba sai dai kawai girma da cika da ya
banbanta ta da baya . Haɗe Gira yayi irin ga Babba mara wargi Me ya faru kika wani kafe Ni
da kananun idanun ki a cikin ƙwarmi....! Ƙasa Ma'eesha tayi da kan ta tana janye idanun ta
daga Gare shi. A Zuciyar ta tana cewa“ Kowa yabon kyawuna yake yi amma Uncle bai taɓa ce
mun kyaƙyƙyawa ba , kullum sai dai ya tsini fuska ta ko ido na . Bayan idon nan nan bani nayi
ma kaina ba , after All mutane Cewa suke ina da sexy eyes masu ɗaukar hankali,amma shi sai
yace mun mai ido a cikin ƙwarmi ....Cuno baki tayi gaba tana kama ƙafarsa tare da cigaba da
Matsa masa . Magana kike yi ne? Ya furta yana Gimtse fuska tare da kallon ta . Saurin girgiza
masa kai tayi alamun a'a , Kana tace “ Uncle kowa har Daddy ce mun yake Ma'eesha mai
kyau ce , amma kai me yasa kake Tsinar halittana? . Ɗauke Wuta yayi yana wani furzgar
numfashi daƙyar don yanda yayi tamkar Numfashin sa zai ɗauke . Ruwa yakai yana fara sha
kana ya sauke yana aje plate ɗin indomie.

Daddy ce Miki yake Ma'eesha me kyau? Kamar yaya? Yayi zancen yana maida kallon sa sosai
a kan ta .

Ɗagowa Ma'eesha tayi tana sakin Murmushi tare da cewa“ Eh mana Daddy ma cewa yake
inada kyau kai kuma .......Shiiiiiii ya sa yatsar sa akan laɓɓan sa yana dakatar da ita. Don bata

zo inda yake so tazo ba . Bayan Daddy sai kuma wane? Ya Khalil ma ce mun yake beautie a
school ma a wannan shekaran Ni ce na amshi Queen of beauty . Har kyauta na samu daga P.c
”. Da ƙyau Queen of beauty and what again? Ya furta yana zuba mata Lulun idanun sa da suka
rine a lokaci guda zuwa ja . Cike da Yarinta ta cigaba da cewa“ Har ta Ƙawayen Mami Hajiya
Zuwaira Ce mun take yi Ma'eesha me ƙyau .! Amma kai me yasa baka taɓa ce mun ina da ƙyau
ba? . A maimakon ya bata amsa gani tayi ya miƙe yana yin gaba tare da cewa “ Follow

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login