Showing 15001 words to 18000 words out of 26471 words
tunda ya tafi bata zauna ba seda ta gyara gidan fess sannan ta dafa abinci
me rai da lfy,ta jere a dinning sannan ta shiga wanka bayan tayi sallah.
Haɗe kanta tayi cikin wasu riga fara da wando pencil,maroon color,ta raba gashin
kanta gida biyu,ta kama kowanne ɓangare da ribbon fari da maroon,gashin ya sakko
har ƙasan wiyanta,sosai tayi kyau ta fito a ƴar babynta.
Ƙirjinta Allah ya wadatashi da dukiyar fulani,yayin da kugunta ke cike da mazaunai
da hips masu kyan tsari.wanda koya ta motsa suma se sun motsa.
Falo ta dawo ta zauna ƙafarta sanye cikin farin takalmi mara tudu me taushi.
Tv take kallo amma rabin hankalinta na gun Hammad taji shi shuru da yawa,gashi bata
da waya bare ta nemeshi,hakan ne yasa ta zauna cikin kaɗaici.Gashi ta ƙosa ya zo
taji labarin makarantar.
Tana zaune taji ƙarar shigowarshi,da gudu ta miƙe tayi waje,tun kan ya gama
parking,ya hangeta,kan motar ne ya kusa kwace masa sabida tsabar kyan da yaga ta
masa,
Itako tsaye take kan barandar gidan tana tsallen ganinshi,da sauri yayi parking ya
fito ya nufeta,
Yana ƙarasowa ta ɗan taka da gudu ta shige jikinsa,tana faɗin "oyoyo yayana"tayi
maganar cikin shagwaɓa.
Rungumeta yayi tsam a kirjinshi,yana sinsina gashin kanta da yay matuƙar burgeshi.
"babyna anyi missing ɗinane?"ya tambayeta yana kallon idonta.
Ɗan ƙaramin bakinta ta turo gaba sannan tace"ina ta jiranka kai tafiyarka ka barni"
"tuba nake gimbiyata,muje ciki in bada haƙurin da kyau"
Sakinshi tayi ta juya zuwa falon,wata zabura joy stick ɗinshi tayi ta miƙe
tsaye,sabida yadda mazaunan zahra ke juyawa,da sauri yasa hannu akan wandon nasa
gudun kar megadi ya gano shi,yabita abaya yana lashe leɓɓansa da suka bushe yanzu
yanzu.
Muje zuwa
Surbajo for life.
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
*TAYI MIN ƘANƘANTA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
*Zahra Surbajo*
*To sabon sauyi acikin tafiya,😊akwai sabon novels ɗina dazan saki wata me kamawa
in muna da rai da lafiya,sunan shi SHIMFIƊAR AURENA na kuɗi ne duk meso ze iya turo
kuɗinsa tun yanzu naira 500 kacal,update biyu arana,safe da dare,insha Allahu, ku
biya ku karanta daga jin sunan kunsan zaa ɓata hankalin dare,ga wanda yasan hannun
surbajo yasan bazata bashi kunya ba karku bari abaku labari,SHIMFIƊAR
AURENA,littafine daze kerewa kowanne,novel nawa,akwai tarin sirrika da magunguna
acikinsa,dazasu fito da kimarki ta mace,sannan ga sirrin riƙe miji da ƴan uwansa,an
baje kolin basira acikinsa,kisiya ki biya ki karanta,wannan soyayyar da akewa
surbajo to afito a nuna ta akan SHIMFIƊAR AURENA,500 ne kacal*
*Zahra muhammed Nasir 2084024749 UBA*
*Whatsapp 07044600044 aturo shaidar biyan ta nan*
*Note bana adding a group kuma bana turo book pc in zaki shekara kina tambayar ɗaya
daga ciki ba wanda zaki samu daga gareni,na jima ina faɗin banayi amma anki a
fahimta,in baayiba kuce anyi wulakanci,*
*28*
A falon ta yada zango tana turo baki gaba,ta juya mishi baya alamun tayi fushi.
Joystick ɗinshi ya maƙure a gefen cinyarshi,sabida kunyar zahra taganshi a hakan
yakeji.
A hankali ya taka ya isa kusa da ita,ta bayanta ya tsaya,yace"tuba nake
gimbiyata,pls a saurareni"maƙale kafaɗa tayi,murmushi yayi ya janyota jikinshi ya
rungumeta ta baya ya ɗora kanshi kan kafaɗarta yana shinshina wuyanta yace"ayi
haƙuri nace ko in fasa kaiki makarantar"
Da sauri ta juyo ta faɗa jikinshi,tana masa kukan shagwaɓa,tace"na haƙura yaya
kaima kayi haƙurin karka fasa kaji"ta ƙarasa maganar tana zillo ajikinshi.
Ɗaukarta yayi cak suka,koma kan kujera,ya ɗorata akan cinyarshi,sannan yace"munyi
shawara da jameel yace jarabawa kawai ya kamata kiyi,sabida kiyi saurin kammalawa
ki shiga jamia,"ya faɗi yana latsa gefen cikinta.
Zillewa tayi tana dariya tace"duk yadda kaga ya dace yaya hakan zaayi"ta faɗi cikin
nishaɗi.
Ƴar hira ce ta biyo baya a tsakaninsu,kamin tajashi zuwa ɗakinshi ta haɗa masa
ruwan wanka.
Kayan daze sa ta ciro masa sannan ta fice a ɗakin,sosai hammad yaji daɗin ganin ta
fito masa da kayan.shiryawa yayi ya fito zuwa falon.
Abinci sukaci,sannan suka dawo falo,yana ta mata hirar daɗin abincin,kallo sukayi
sannan kowa ya miƙe ya nufi ɗakinshi,
To rayuwa na ci gaba da garawa,zahra tayi jarabawa har tasamu nasara a jamb ɗinta
inda bata sha wiyar samun addmission a jami'ar Abuja ba.
Tuni hammad ya koma bakin aykinshi,inda aka turashi rivers state,tsakaninshi da
zahra sede waya,sosai yake kewar matarshi sede dole ya jira ta girma dan la
lurarshi tafi ƙarfinta sabida tayi masa kankanta.
A nata ɓangaren kuwa,zahra ƙawa tayi a makarantar data shiga me suna Husna.
Da farko zahra bata saki jiki da ita ba,amma daga baya tana sakar mata bayan ta
karanci halinta.
Husna sosai take ƙara wayar da kan zahra inda ta koyar da ita yadda zata zauna da
mijinta da dabarun zaman gidan auren.
Se yanzu zahra takejin haushin shishshigewa yayan nata da ta dinga yi,Ashe ba haka
ake ba aji akeja,ayko tunda ta gano hakan seta sa shi ya raina kansa
Hammad sun samu hutu a gurin ayki,dan haka cikin zumuɗi da farin ciki ya nufo
gida,tun da ya sauka a airport yakira zahra a waya"yayana ya kake?"zahra ta
tambaya.
"lafiya lau princess,gani airport ki turo driver ya ɗaukeni"
Ba tare da mamaki ko murnar jin dawowar tashi ba tace"ok bari afaɗa masa" tana
kaiwa nan ta kashe wayar,
Hammad tsaye yayi sororo da waya a hannunshi yana kallo,"kamar shi a gurin zahra
yace gashi ya dawo amma ko murna batayi ba,kai may be bata da lfy ne"tunanin da yay
ta yi kenan har driver ya iso ɗaukarshi.
Ya ƙosa yaga halin da zahran take,dan hankalinshi baa kwance yake ba.
Driver na isowa gida yay parking da sauri hammad ya fice daga motar ya nufi cikin
gidan.
Zahra ko tun bayan data isarwa da driver sakon tayi maza tayi wanka ta
kimtsa,acikin wasu riga da sket marasa maraba da tsirara.
Kwance take akan doguwar kujera,hannunta riƙe da remote tana sauya tashar da
takeso..
Koda yayi sallama ya shigo,zahra bata motsa daga inda take ba,illa,ɗago kanta tayi
ta dubeshi,sannan tace"wellcome bross"
Muje zuwa
Surbajo for life.
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
*TAYI MIN ƘANƘANTA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
*Zahra Surbajo*
*To sabon sauyi acikin tafiya,😊akwai sabon novels ɗina dazan saki wata me kamawa
in muna da rai da lafiya,sunan shi SHIMFIƊAR AURENA na kuɗi ne duk meso ze iya turo
kuɗinsa tun yanzu naira 500 kacal,update biyu arana,safe da dare,insha Allahu, ku
biya ku karanta daga jin sunan kunsan zaa ɓata hankalin dare,ga wanda yasan hannun
surbajo yasan bazata bashi kunya ba karku bari abaku labari,SHIMFIƊAR
AURENA,littafine daze kerewa kowanne,novel nawa,akwai tarin sirrika da magunguna
acikinsa,dazasu fito da kimarki ta mace,sannan ga sirrin riƙe miji da ƴan uwansa,an
baje kolin basira acikinsa,kisiya ki biya ki karanta,wannan soyayyar da akewa
surbajo to afito a nuna ta akan SHIMFIƊAR AURENA,500 ne kacal*
*Zahra muhammed Nasir 2084024749 UBA*
*Whatsapp 07044600044 aturo shaidar biyan ta nan*
*Note bana adding a group kuma bana turo book pc in zaki shekara kina tambayar ɗaya
daga ciki ba wanda zaki samu daga gareni,na jima ina faɗin banayi amma anki a
fahimta,in baayiba kuce anyi wulakanci,*
*29*
Sosai lamarin ya bashi mamaki,jiki a sanyaye ya ƙarasa kan kujerar da take,ya
zauna kusa da ƙafafunta,
Kallo ɗaya yay mata yaji bananarsa ta motsa,ita ko maida kanta tayi gun tv
tace"yaya an yini lfy ya hanya?"ba tare da ta kalli sashin da yake ba.
A ɗan tsorace ya dubeta yace cikin sarƙewar murya"baby na miki wani laifinne?"yana
kallonta kamar me shirin kuka.
Dubanta ta kai gunshi fuskarta ɗauke da murmushi,ta yunƙura ta miƙe zaune ta
lanƙwashe ƙafafunta tace tana kaɗa ido"ni ko me yaya na zemin daga shigowarshi
yanzu,ni ba abinda kayimin"ta faɗi cikin walwala.
Matsowa yayi gurinta,sosai ya matseta,ya ƙureta da mayatattun idanunshi zahra ma
kallonshi take,amma kasa jurewa tayi ta kauda kanta gefe.
Hannu yasa ya juyo da fuskarta yace"karki hukunta ni baby ta wannan sigar,pls ki
faɗamin abinda nai miki"
"nace baka min komai ba yaya wallahi"ta faɗi tana murmushi.
Janyota yayi gaba ɗaya jikinshi, ya fara neman bakinta,dan gaba ɗaya salon nata na
yau ya gama gigitashi.
Ɗan zizzillewa ta shiga yi alamun bata so,ɗaukarta yayi cak ya nufi ɗaki da
ita,hannayenta tasa ta sagalo wuyanshi,tana faɗin cikin shagwaɓa"yaya ka saukeni
dan Allah kallo fa nakeyi"tana ɗan dukan bayanshi.
Kan gadonshi ya sauketa,ayko nan ta shiga juye juye akan gadon kamar
tarwaɗa,tsayawa yayi sokoko yana kallonta,har ɗan shure shure takeyi tana kukan
shagwaɓa tace "tun a falo nake cewa ka saukeni ka ƙi gashi yanzu se nayi wahalar
komawa"ta faɗi tana gantsaro ƙirjinta gaba.
Wayyo hammad,bananarshi ce ta tokare wandon jeans ɗin dake jikinshi,wanda sabida
tsayinta ta takure da yawa,hakan yasa yakejin zafi,dole ya kwance wandon ya
zareshi.
Ayko da ike na cikin yafi faɗi hakan ya bata damar tsayawa da kyau.rigar jikinshi
ya cire,da nufin yaje yayi wanka ko ya samu sa'ida.
Zahra daga kwancen da take idonta yakai kan wandon na hammad da yay tsini,da sauri
ta miƙe zaune,tana dubanshi,ta tsorata da ganin girmanta a wandon,amma da ike husna
ta koyar da ita komai,danne tsoronta tayi ta rarrafa kusa dashi,cikin nuna kulawa
tace,
"yayana yaushe hukumar sojoji ta fara raba muku kulki,na ɗauka ƴan sanda kawai ake
ba"ta faɗi tana gyara gashin kanta,
daƙyar muryarshi take fita sabida halin da yake ciki,yace"kulki kuma baby a ina
kika ganshi?"
A hankali ta miƙa hannunta kan wandon nashi,tace cikin sigar ɗaukar hankali,"gashi
nan ka ɓoye naka anan,"ta faɗi tana ɗan shafawa cikin salon da ita kanta tsoron
aykata hakan takeji.
Wayyo hammad runtse ido yayi,yafara zuƙar yaji,sabida saukar hannun zahra kan
bananarsa,ita ko ta lura da yanayin da ya shiga,dan haka sama da ƙasa ta shiga yi
da hannunta akan bananar tana faɗin,"yaya ka ciro ka ajiye mana tunda ka dawo
gida,kar yaji maka ciwo"ta faɗi tana ƙara shafawa da kyau.
Kasa jure tsayawa yayi ya faɗa kan gadon rigingine,idanunsa a lumshe,se nishi
yakeyi,zahra cire hannunta tayi,da sauri ya damƙo hannun nata, ya buɗe idanunsa
wainda sukai ja yace da ƙyar"pls baby ki taimakamin,"Yayi maganar yana sake ɗora
hannunta akan bananar,
Ba musu ta riƙe,tana murzawa a hankali tace"wanne taimako kakeso yayana"
"sucking ɗina nake so kiyi pls"ya faɗi da kyar dan ji yake numfashinshi ze ɗauke.
Ware ido tayi cikin rashin fahimta duk da ta fahimtan amma dole tayi acting as
ƙaramar yarinyar da yake ɗaukarta.
"me zan ma sucking ɗin?"
"kulki na"ya faɗi yana haki.
Sosai dariya taso kubcewa zahra amma seta danne,tace"Ay har ka bani tsoro,ni na
ɗauka ma wani abunne,kawo shi to yanzu kuwa base anjima ba in tsotse maka shi inde
ka tabbatar a wanke yake"
"baby gashi nan a hannunki ki fito dashi daga waje"ya faɗi lokacin da yake nuna
mata bananar.
A hankali ta kama wandon nashi tai ƙasa dashi,kulkin nashi ya bayyana muraran se
zillo yake.
Akwai buƙatar duk mu haɗiye yawun mu,mu kora da ruwan sanyi.
Muje zuwa
Surbajo for life.
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
*TAYI MIN ƘANƘANTA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
*Zahra surbajo*
*Soyayyar da zaa nunamin a nunawa littafina na Shimfiɗar aurena,ta hanyar siyanshi
akan kuɗi 500*
*in de kinsan dede da rana ɗaya na taɓa saki nishaɗi sanadin littafina to ki
hanzarta siyan littafina na SHIMFIƊAR AURENA,domin nima kisani nishaɗin,acikin
january ze iso gareku cikin salo na daban,shi ɗin na musamman ne,ki siya ki
karanta,SHIMFIƊAR AURENA daban yake da sauran ko daga sunanshi 500 ne kacal*
*Zahra Muhammad nasir 2084024749 UBA*
*Whatsapp 07044600044 domin turo shaidar biyan kudin*
*30*
Duk yadda zahra taso daurewa seda ta tsorata da ganin bananar tashi,dan haka a
tsorace ta dire daga kan gadon,batai wata wata ba ta falla da gudu zuwa nata ɗakin
tana haki,
Kulle ƙofarta tayi ta zauna gefen gado tana ware idanu,
Hammad dafe kanshi yayi ya runtse ido wasu hawaye masu zafi suna biyo
fuskarshi,rasa inda zesa rayuwarshi yayi,da ƙyar ya diro daga gadon ya rarrafa zuwa
toilet.
Sakarwa kanshi ruwan sanyi yayi,yana tsugunne,ya jima a haka kamun ya samu saida.
Wanka yayi,ya fito da ƙyar daga toilet,ɗin sabida rawar sanyin da yake.
Shiryawa yayi yasa kaya,sannan ya fesa turare me ƙamshi ya koma kan doguwar kujera
ya kwanta ya dafe kanshi ya faɗa duniyar tunani,
"me yasa zahra ta sauya,kode zata iya ɗaukar lalurata ne yanzu yasa takemin
haka,kai bazata iyaba wani sashi na zuciyarshi ya shaida masa"haka yay ta neman
mafita ya rasa.
Acan ɗakin zahra husna ce ta kirata a waya,cikin zaƙuwa zahra ta ɗaga ko gaisawa
basu yiba zahra tace"Husna,nifa tsoro nake ji,ɗazu yaya birkice min yayi,karfa yaje
ya turmusheni ta ƙarfi,ko de in dena ne"ta faɗi tana waigen ƙofa.
"kedai anyi sakaraya,to meye na tsoro,ay sakin jikin ki zakiyi dashi ki nuna masa
bakisan komaiba ke yarinya ce,har se ya gane kurensa kidena ma jin tsoron komai ki
saki jikinki,haba sekace ba ɗalibata ba"cewar husna tana dariya.
Nan ta ƙarawa zahra bita wanda hakan ya cire tsoron dake cikin ranta,sukai sallama
ta ajiye wayar.
Ajiyar zuciya ta saki me nauyi,sannan ta faɗa tunani"inde ba hauka husna take
ba,taya wannan zabgegen kulkin na yaya ze samu gurin shiga ajikina?a ina gun
zamansa yake?,kai wasa take,dan wannan ko abincine matuƙar ka cinyeshi duka kai
kaɗai kaci na Allah ya isa"🤣
Haka ta gama tunaninta ta faɗa toilet tayi wanka,ta fito ta kimtsa kanta cikin riga
da wando,rigar ƙirjinta kawai ta rufe,shima saman boobs ɗinta duk awaje yake,ko bra
bata saka ba, yayinda cibiyarta ke waje,se wani wando dede cinya, ta kama gashin
kanta,sannan ta sake feshe jikinta da turare.
Fitowa tayi ta nufi ɗakinshi,cikin takun isa da ƙasaita.tana kaɗa jikinta.
Jin anturo kofar ɗakinne yasa hammad ya ɗago idonshi ya saukesu akan zahra.
maida ƙofar tayi ta rufe sannan ta jingina bayanta da murfin ƙofar,ta fara wasa da
hannayenta.
A hankali,ya miƙe,jikinshi har rawa yake ya isa gareta,yana binta da kallon
shaawa,hannunta ya riƙo da sauri ta ɗago ido tana kallonshi,ta langaɓar da kai
gefe,tace cikin shagwaɓa"yaya kayi haƙuri kasani ayki naƙi yima,tsoro naji ne naga
yana motsi"ta faɗi cikim shirin yin kuka.
tunda ta fara maganar,yake kallon bakinta,gamida boobs ɗinta da kusan rabinsu a
waje suke,sosai hankalinshi yatafi kansu. bakinta ya nufa da bakinshi,da sauri ta
kauda kanta gefe,ƙureta yayi da ido,yace a sanyaye"bazaki bani ba?"
Shuru tayi tana kallonshi,duk se taji nauyinshi ya kamata,girgiza kanta tayi ta
sunkuyar da kai.
Haɓarta ya kamo,ya ɗora bakinshi akan nata,sannan yace"in sha?"
Lumshe ido tayi sannan ta gyaɗa masa kai.
Sosai ya tsotsi bakin nata seda yaji yasamu gamsuwa,sannan ya saketa.
Ƙasa tayi da kanta,tana sosa ƙeya,cikin jin kunya tace"kazo kaci abinci"ta juya
zata fita,da sauri ya kamo hannunta,jin an ruƙota ne yasa ta juyo,rungumeta yayi
sosai ajikinshi,ya raɗa mata"baby kinyi kyau,pls ki saki jikinki mu zauna kamar
da"ya faɗi yana kwance maɗaurin rigarta .
Cikin sauƙi ya cire rigar, yayi wurgi da ita,baya yaja dan yaji daɗin ganinta,da
kyau.
Zahra da sauri ta shige bayan labule tana faɗin"yaya ka bani rigata,kaji kaga boobs
ɗina duk a waje suke,kuma in bansa rigaba ƙaiƙayi sukemin pls"
Yar da rigar yayi sannan,ya taka zuwa inda ta ɓoyen,buɗe labulen,yayi ayko idonshi
ya faɗa kan boobs ɗin nata, a hankali yakai hannunshi kan su,sosai zahra taji wani
daɗi ya ratsata,amma bata nuna ma,sema ɗan ƙara turosu gaba da tayi tace a shagwabe
"kagani ko yaya,Allah har ɗan kumburowa suke fa,kaban rigar nasa".
Ko jinta bayayi,illa kamota yayi ya jata zuwa kan kujera,kwantar da ita yayi akai
sannan ya ɗan tsuguna gefen boobs ɗin nata,ya ɗora bakinshi akai,ya fara sucking
ɗinsu.
Jiki da jini zahra ta kasa kwace kanta a hannun shi,sosai yake tsotse boobs ɗin
yadda ranshi keso.
Zahra jin hankalinta ze gushe ne yasa ta rushe mishi da kuka,a hankali ya ɗago yana
kallonta, cikin kukan tace"banaso yaya kadena don Allah" ta faɗi tana kuka.
Ƙyaleta yayi badan beso ba,ya mayar mata da rigarta,ya miƙar da ita suka wuce
falon.
Tunda daga wannan ranar zahra ta dena yawan zama inda yake,dan ita tsoro yake bata
yanzi.
Muje zuwa
Surbajo for life.
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
*TAYI MIN ƘANƘANTA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
*Zahra Surbajo*
*To sabon sauyi acikin tafiya,😊akwai sabon novels ɗina dazan saki wata me kamawa
in muna da rai da lafiya,sunan shi SHIMFIƊAR AURENA na kuɗi ne duk meso ze iya turo
kuɗinsa tun yanzu naira 500 kacal,update biyu arana,safe da dare,insha Allahu, ku
biya ku karanta daga jin sunan kunsan zaa ɓata hankalin dare,ga wanda yasan hannun
surbajo yasan bazata bashi kunya ba karku bari abaku labari,SHIMFIƊAR
AURENA,littafine daze kerewa kowanne,novel nawa,akwai tarin sirrika da magunguna
acikinsa,dazasu fito da kimarki ta mace,sannan ga sirrin riƙe miji da ƴan uwansa,an
baje kolin basira acikinsa,kisiya ki biya ki karanta,wannan soyayyar da akewa
surbajo to afito a nuna ta akan SHIMFIƊAR AURENA,500 ne kacal*
*Zahra muhammed Nasir 2084024749 UBA*
*Whatsapp 07044600044 aturo shaidar biyan ta nan*
*Note bana adding a group kuma bana turo book pc in zaki shekara kina tambayar ɗaya
daga ciki ba wanda zaki samu daga gareni,na jima ina faɗin banayi amma anki a
fahimta,in baayiba kuce anyi wulakanci,*
*31*
Yau ma kamar kullum,zahra ta dawo da makaranta,dan haka kitchen ta nufa kai tsaye
ta fara nema musu abinda zasu ci da dare.
Duk komai cikin hanzari take yinshi,dan bataso ya dawo ya sameta a kitchen ɗin.
Hammad har wata rama yayi ta musamman sabida gaba ɗaya zahra ta gama kwance masa
lissafi, wata muguwar shaawarta ce ke ɗawainiya da shi amma ita yanzu ta bari su
haɗu ma ko taɓata ne yayi taƙi amincewa,ya rasa me ke damun ta,duk ta sauya masa.
Koda ya shigo gidan magriba akeyi,ganin motar da zahran driver ke kaita makaranta a
fake ne ya gane ta dawo.
Jiki ba ƙwari ya shiga falon,ga mamakinsa,tana tsaye gurin center table tana
gogewa.jikinshi har rawa yake ya ƙarasa gunta,a ɗan tsorace ta waigo,sosai ta
firgita da ganin ramar da yayi.
Ƙureta yayi da ido,yama rasa abinda zece mata,gaba ɗaya zahran yanzu kwarjini take
masa ta cika masa ido.
"sannu da zuwa"ta faɗi tana ƙoƙarin kaucewa a gurin.da zafin nama ya kamota,ya
maƙureta a bango,yace "nace kidena hukuntani ta haka,pls ki faɗamin abinda nai miki
zan baki haƙuri,amma banaso kina wulaƙantani,duk a ina kika koyo wannan halin"yayi
tambayar cikin rashin wasa,dan ta fara kaishi bango.
Zahra da tsoro ya fara kamata cikin dauriya tace"ka sakeni da zafi fa,"ta faɗi rai
a ɓace."anƙi a sake kin,ki kasheni ne se ki samu sanyi aranki."hammad ya faɗi
azafafe.
Tsaki zahra tayi,wanda hakan sosai ya harzuƙa hammad ƙara matseta yayi da kyau
ranshi a ɓace yace yana huci"bana ɗaukar reni agurin babba ma bare ke,ki iya
takunki ki tsaya matsayinki,son ki da nake ba ticket bane daze baki damar
wulaƙantani,kina jina"ya faɗi cikin daka tsawa.sannan ya saketa,luuu tayi kamar
zata faɗi sannan ta dawo daidai.
Kuka tasa be tsaya sauraronta ba ya juya ya nufi ɗakinshi,ranshi in yayi dubu ya
ɓaci sabida ko iyayenshi basa masa tsaki bare zahra,wato reni ya shiga tsakaninsu
kenan.
Kulle kanshi yayi a ɗaki yana ta safa da marwa,yana dukan iska,yama rasa mezeyi
mata yaji daɗi aransa.
Zahra ma ganin be tsaya rarrashinta ba kamar yadda tai tsammani sum sum tayi ta
miƙe ta wuce ɗakinta.
Hawaye takeyi wannan na bin wannan.
Tabbas ba ƙaramin ɓata masa rai tayi ba amma tasan yayanta baya fushi da ita duk
abinda zatai masa,ita tsakin bata san ma ya fito ba.kuka taci ta godewa
Allah,sannan ta nemo husna a waya,dan ta faɗa mata abinda ya faru.
"zahra wulaƙanci daban jan aji daban,babu wani namiji dazakiyiwa hala ranshi be
ɓaci ba,ni ba haka na koyar dake ba,kidinga dan kama kanki agabanshi,ba ki saki
kanki kamar sakarya ba haka nace,amma fisabilillahi taya zakima mijinki tsaki,zahra
kisa ran zaku wanye lafiya,to wlh kiyi gaggawar zuwa ki bashi haƙuri"cewar husna
cikin faɗa sannan ta kashe wayarta.
Zahra wani kukan ne ya sake kubce mata,tabbas bata kyauta ba itama tasan haka,ganin
kukan baze kaita bane yasa ta miƙe ta shiga toilet tayi wanka ta ɗauro alwala,ta
fito tayi sallah sannan ta caɓa ado cikin wata doguwar riga wacce ba abinda ta ɓoye
ajikinta,hatta ɗan pant ɗinta ana ganin shi,suko nipples dama dede inda suke na
rigar net ne ba abinda ya ɓoye.
Feshe jikinta tayi da turaruka masu kwantar da zuciya sannan ta nufe ɗakinshi,cikin
takun ta me ɗaukar hankali.
Tura ƙofar ɗakin tayi,ta shiga,zaune yake kan abun sallah ya haɗe kanshi da
guiwarshi