Showing 51001 words to 52880 words out of 52880 words
kiran zayyan saigasu sun shigo harabar gidan shida Ahmed.
Komawa Kansu kallo yayi suka qaraso gaban saheeb 'din
Ahmed ya miqa masa takardun dayasashi kawowa safiyar yau daya kirasa.
Kar6ar takardun yayi ya budesu 'daya bayan 'daya ya karanta kafin ya juyo gurin anano da duk jikinta ke sanyaye ya kamo hannunta tareda saka mata Biro ciki ya'daga takardun yace mata,,
Sign..
Kallonsa tayi hankalinta na qara tashi ya tsuke fuska yakoma saheeb 'dinsa na da yace,
Sign..
Hannunta na rawa kamar yanda idanuwan mum da kamal ke rawar son ganin takardun meye..
Signing tayi a inda taga subayenta ta miqa masa biron.
Bin takardun yayi yai signing ko dubawa bayayi yana gama signing ya jawo hannunta har gaban mum ya 'daga takardun yasaka cikin hannun anano murya a karsashe yace,
Agaban lawyer na da aminnina tareda yarana ni saheeb na mallakawa matata da 'dana jinina dukiyata da kadarorina gabaki 'daya kona mutu babu Wanda yakeda gado da ita....daga yanzu abinda zancigaba da mallaka sune nawa Dana 'yayana masu zuwa.
Kusan atare mum da ananon jiri yayi musu muguwar 'diba ya tareta tareda kallonta yace,
Yes and ban amince kiyi ko kalma 'daya akan hkanba..
Mum kuwa yakurace tai saurin tareta sbd ganin yanda zufa ya yanko mata lokaci 'daya ya jiqata sbd masifar bala in da taji saheeb yafada,.
Kamal kuwa wani irin juyawa yaji kansa na masa tsabar baqin ciki nan take qwayar dayakesha tafara motsa masa cikin kai...
Wasu takardun Ahmed takuma miqo masa ya kar6a ya yaduba ya miqawa mum yace,
Wannan sune takardun gadonki keda 'danki wainda Alqali da lauyoyi suka raba
Nibazan iya cin rahamba dan haka gasunan zaku iya tafiya sbd har hankalina bazai ta6a kwanciyaba idan kuna kusada iyalina.,
I cant ensure my family safety with you people around so please mum...
Qurawa abdul ido tayi zuciyarta na kumbura
Ganin irin kallon datakewa abdul ko qyaftawa da motsi takasayi zayyan ya matso yace,
Yes 'dansa da nafeesat ta Haifa tabari shiyake nufi......
Kawai ganin sukayi ta yanke jiki ta fadi asume
Ihu yakurah tana kiran sunanta cikin tashin hankali ita yanxu idan mum ta mutu batada madafa tunda dai basu karbo dukiyarba bare tasamu.
Kamal kuwa takardun hannun anano ya damqo tareda kaimata mugun naushi aciki ya tureta baya da qarfi ta bugi qarfen rumfar motocin dake gurin da qarfi ta sulale ta zube gurin jini biyo doguwar rigar jikinta.
Arikice Gwaggo da asabe sukai kanta suna salati,
Gate ya nufa da mugun gudu
Cikin zafin rai da qulewar zuciya saheeb ya kar6e bindigar hannun yaronsa 'daya kusan atare shida zayyan da samuel tareda soldier biyu suka sakar masa harbi a qafa,
Bullet biyar suka shiga qafafunsa lokaci 'daya nan take ya zube agurin yana shure shure.
Arikice yayo kanta yana kiran sunanta daqyar ta bude idanuwanta ta mayar ta rufe jikinta yasaki.
Ruwa yakurah ta lemawa mum
Mum din na tashi taga kamal cikin jini yana shure shure a haukace ta miqe tayi gurinsa tana ihu kamar mahaukaciya,
Dama akwai key hannun yakura suka ciccibesa suka saka mota aguje mum takar6i key tashiga ta tayar..
Gurinsu saheeb dake 'daukeda anano zai saka mota da abdul a gefe ta kalla taji zafin zuciyarta har abada bazai gusheba matuqar bata raba wainnan ukun da duniyaba.
Giya tasa tayi cikinsu a tsiyace da motar zayyan da Samuel ne suka turesu gefe harsaida goshin abdul ya fashe.
motar tayiwa rumfar aje motoci mugun bugu saida rumfar ta karye qaton qarfe yafa'do kan motor ya sai cikin tsakiyar kan kamal ya rabe biyu.
Ihu tasaki tafito hartana faduwa tana dubawa taga kan kamal ya tarwatse sai kawai ta zube wasa Rabin jikinta ya shanye sai shure shure take.
Zaburowa su Samuel sukayi zayyan ya 'daga musu hannu yace,
Kawai dai Ku fitar dasu ko jininsu karkubari saheeb yazo ya tarar Ku wanke.
Saheeb kuwa koda suka juyo tuni yayi asibiti da matarsa da 'dansa.
Kamar kayan wanki ba tausayi haka su Samuel suka kwashesu harda gawar kamal suka kaisu bolar gefen tasha suka watsar suka tafiyarsu.
Zagayesu akai anata kallo wasu su tausaya musu wasu su tsine musu sbd sunsan abinda yasa akai musu haka ba qaramin mugun Abu bane.
Ganin yanda quda suka suka fara binsu yasa yakurah ta zari takardun gadon da saheeb yabayar ta lulale tabar mum nata wani irin shure shure har lokacin ta nufi hanya tana waiwayen mutanen dasuka fara biyota dan ganin meta Zara a jikin mum
Gurin waiwayensu tai titi wata babbar mota takawo aguje tabi ta kanta ta wuce kuma drivern yaqi tsayawa
Takardun tareda jini da kwanyar kanta mota ta markade.
Ganin gawa biyu lokaci 'daya yasa mutanen gurin suka 'dauki gawarwakin suka kai daji suka zubar dan Dama duk gurin 'yan tasha ne,
Asibiti kuwa suna isa aka kar6eta saidai cikin ikon allah da yardarsa cikin bai tsayaba ya 6are Wanda alamarin ba qaramin ta6a zuciyarsa yayiba matuqa dan saida su zayyan da Gwaggo suka tausaya masa.
Lokacinda ta farka taga halinda yake ciki tasan cikin ya 6are saidai ta sakawa kanta juriya sbd karta qara masa damuwa saidai daga baya tayi kuka kamar me
Lokacinda yazo da safe yana kallonta yasan tayi kuka ya qarasa kusada ita ya zauna tareda riqo hannuwanta ya damqe cikin nasa
Batasan sanda kukan yadawo mataba ta fada jikinsa ya rungumeta yana shafa kanta danshima zuciyarsa na cikin zogin rasa gudan jininsa.
Kwananta 'daya aka sallemesu suna dawowa su baffa da inna dasu Yusuf gabaki 'daya na isowa Samuel yaje yadaukosu umarnin ogansa.
Cikeda tausayawa suke mata sannu da ya jiki
Nan su asabe da nabeela suka girka abibci kala kala.
Ganin yanda kowa yadamu yasa ta 'dan sake tanuna tacire damuwar komai.
Aranar su baffa sukaso komawa saheeb ya hana sbd Dama niyarsa sune zasu dawo nan gidan suci gaba da zama shikam da matarsa da 'dansa sabon gida zasu koma inda bazai ringa ganin komai yana tunasu mum ba.
Daqyar su baffa suka amince shidinma saida anano tace yannanta ta za6a su kular mata da dukiyarta.
Tafiyar sati biyu yayi kafin yadawo su tare gidansu.
Tun bayan tafiyarsa mummyn nabeela da Gwaggo harma da nabeela suka duqufa gyarata nan take takoma shar Lamar budurwar larabawa.
Ranar dazai dawo tana sane ta gudu gidan nabeela daga aje abdul school.
Bajewa sukayi suna fira a palo sai qyalqyala dariya suke hankali kwance..
Tun a airport zayyan yafada masa anano na gidansa dan haka kai tsaye can suka nufa.
Zayyan ne yashigo yashige bedroom 'dinsa tareda kiran nabeela aka barta ita 'daya ta fiddo wayarta akaro na ba adadi dan duba ko misscall dinsa amma still babu ta turo baki tana gyada kai.
Tsayawa yayi daga nesa tareda qura mata idanu yana qare mata kallo
Sonta na qara karya kuxarinsa.
Juyowa tayi da niyar kallon agogo idanuwansu suka hadu da juna wani irin sanyi da farin ciki ya ratsata amma saita 'dauke kai tana qowarin miqewa.
Gyara murya yayi yace,
Da zarar kin bar palon nan ba abinda zai hanani komawa inda na fito.
Shagwa6e fuska tayi tana kallonsa tace,
You know this is not fair right?
Murmushi yayi tareda nuna mata qirjinsa ta nufesa tana jujjuya ido tun bata qarasoba ya fixgota ya rungume suka saki ajiyar zuciya kusan tare ta qara shigewa jikinsa tana qara qanqamesa.
Dago fuskarta yayi yace,
Lets go home missty..
Murmushi tayi tace,.
Yes baby.
Batareda ko masu gidan sun saniba tabi mijinta suka wuce warsu a motarta.
Sabon gidansu direct ya nufa da ita takallesa zatai magana ya 'Dora hannu a bakinsa yana kallon cikin idonta yace,
You're my wife i can take you anywhere anytime i want OK?
Da kansa ya bude mata mota ya riqo hannunta suna shiga ga mamakinta taga asabe nata aikin kaida kawon Girki koina sai qamshi da sanyin ac ke tashi.
Bedroom dinsa suka yada zango yana shiga wanka ta sulale ta fito sbd hayaniyar abdul da'aka kawo data jiyo.
Qaton lafiyayyen 'dakinsa dayaji adon komai na yara takaisa ta cire masa uniform tai masa wanka ta sako masa kayan shan iska suka fito Palo daidai fitowarsa da gudu yayi gurinsa yana tambayarsa yaushe yadawo suka nufi dining suka ci abinci,
Suna gamawa tayi masa shirin islamiyya Abu yatafi kaisa ita kuma tayi sallah suka fara shirya abincin dare.
Kwanan mum asee biyu agurin wani 'dan qwaya yazo da qaramin baronsa ya kwasheta yasaka ciki ya dinga bara da ita yana samun kudi
Id an dare yayi duk inda yasamu ya zubeta nan saida safe yazo yakuma 'daukarta sbd yunwa da wahala ga shanyewar jiki da dau'da ta nanna'de takoma kamar wani tsumma.
Tsaye take gaban mirror tana qoqarin 'daure gashinta da band ya riqe hannun yana qarewa rigar baccin jikinta kallo tacikin madubin sbd da ita da babu duk 'daya
Ya birkitota idanuwansa na sauyawa murya a shaqe yace,
This dress is making me loose my mind,,,
Shafo wuyanta yayi tareda zura hannunsa 'daya cikin rigar
Taja wani irin numfashi tareda kamo fuskarsa ta hade bakinsu tana lalubo harshensa
Shikuma ya cirata ya kwantar agado yabita.
Washe gari daqyar ta iya fitowa ta shirya abdul ya wuce school sbd taji jiki matuqa kamar Daren farkont.
Koda abdul ya wuce tana dawowa suka sake lulawa soyayyarsu hankalinsu kwance...
Da daddare sukaje gida ya gaidasu baffa itadai kasa sakewama tayi sbd kun ya.
Cikin qanqanin lokaci tasamu wani cikin Wanda yafi na farko laulayi sosai qarshedai saida suka dangana da barin qadar yakaita ganin Dr a madina daganan sukai zamanso suna shan love sbd cikin maitar ubansa aka saka masa kullum suna maqale abinsu.
Watansu biyu acan nabeela ta haifi baby girl 'dinta suka dawo dole yarinya taci sunan Fatima wato mum 'din zayyan.
Tunda cikinta itama ya tsufa taso takoma gurinsu Gwaggo kai tsaye yaqi dole sai gwaggonce tadawo gidansu.
Zuwan Gwaggo da sati 'daya ta haihu a asibiti bayan uwar wuyar datasha itadashi sbd kasawa yayi ya tsare kamar zaiyi hauka shima sbd ganin halinda tashiga kodata haihu ita sharkab da gumi shima sharkaf.
Baby boy tasamu Wanda yayi saheeb Zak bai bar komaiba.
Ranar suna yaro yaci sunan Abba suna kiransa da saheeb junior.
ALHAMDULILLAH.
Nan nakawo qarshen labarina na eznah Wanda yayi nuni da shi aikin alkhairi kokuwa sharri binka yake basai Wanda aka cuta yadau fansaba,,
Arayuwa karkazamo mai sonkai da qyashi tareda zalama dan kuwa sune suka kai mum asee da tawagarta ga wannan mummunan qarshen,,
Su nuratu da bullet kuwa koba'a fada qarshensuba kunsan bamai kyau bace sbd shi mugun abu shukace girbarsa ake dan haka allah yasa muyi aiki da darasin dake ciki kuma mu watsarda illar dake ciki....amin.
Kurakuren ciki allah ya yafe mana dani Dana rubuta daku masu karantawa.
Karku ce bai kamataba ace novel yaqare anan sbd banga amfanin jansaba bay an Riga an isarda saqonda akeson isarwa jansa ba abinda zai qarar sai rage dadinsa.
Godiya ta musamman ga dukkanin groups danake ciki dan bazan iya lissafosuba amma kadan daga ciki sune,
Mamuhgee's novella,
Mamuhgeee fans grp 2 to 3
Masoyan mamuhgeee
Zauren biebie isa
Biebiedee fans grp
Khadijatus crew
Ummu subay'a fans grp
Realhausa Fulani
Duniyar marubuta
Hausa novels palava
Faeamgnovels
Sophy novels,
Members na kundin qaddarata fans grp
Musan kanmu marubuta,
Aysha sada machika fans grp,
Aufana fans grp,
Lubbies crew
Meesharh lurv fans
Dokin karfe association
Dandalin raheenat
Kai im really sorry I can't name all amma dai ngd duka har wainda ban zayyanoba.,
*Thank you my wattpadians i love you guys morethan you guys can imagine...*
Thank you,
My momy Aysha hassan
My zinnie,
Balkeey shuwarh
Aunty sis
Ummumaryam
Splendid
Ag💞💞💞💞💞
Anfa
Sisin mama
Real maidambu
Mum subay'a
Biebiedee
Raheenat Niamey
Faeamg
Dadah
Sameera ilyas
Uhhhmm im sorry nanma i cant name them all
Thank you all allah yabar qauna saikun jini gaba.
Vote
Comment
Share
And vote.
#vote
#comment
#share
#follow
Copied By
YAYA HAYAT
(admin
Hayat hausa novels
Hausa novels and fashion
Cool novel, makeup and kitchen1⃣
AND
Cool novel, makeup and kitchen2⃣)
WHATSAPP NO:
+2347039625239