Showing 12001 words to 15000 words out of 21427 words

Chapter 5 - Wasa Da So by Aisha Muhammed Sani

fara sabon novel dina fatana Allah yasa ya ilmantar da al'uma tare da
nishdantarwa, ina rokon Allah ya yafemin kurakuren da zan yi wayanda bansani ba.
Alkhairan da ke ciki kuma ya isa ga al'umma su amfana tare da alfahari damu_.

*KAMAR YADDA KUKA GANI TUN FARKO WANNAN LABARIN BA KIRKIRARRE BA NE YAFARU DA
GASKE NE SAI YAN WASU ABUBUWAN DA AKA GYARA DOMIN TAFIYARDA SHI A TSARI*.
*LOvE MEssEGE*
_Life is not a waste as long as there is at least one person in the world who cares
for you. So when things go wrong and you feel like giving up – remember you’ve got
ME!_

PAGE - 18


*Wannan shafin sadaukarwa ne ga baba layuza kabir INA tayaki murnar kammala buk din
ki FACALA Allah yakara basira,Allah yasa ya Isar da sakon da yadauko*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°


Washe gari

Adam da Hameeda tare da Mubarak sun shiga cikin skul,ba jimawa aka fara mu su
karatu,yau gabadaya Kowa ya ga Adam yasan ba ya walwala,Mubarak ya yi ya fada ma sa
me ke damunsa Amman ya ki,har sai da Nusaiba ya ta sa baki Amman ya ki ba su
amsa,lectures ake mu su Amman shi hankalinsa kwata-kwata ba ya wajen,har sai
Malamin ya fahimta da farko ya kyale sa amman ya ga abun ba na yi ba ne,ya ce,
"Kai Adam."


A razane Adam ya juyo tare da fadin, "Hamee na."


Murmushi malamin ya yi kawai kasancewa ya San Adam a kan Hamee dinnan.


Da ko ya dawo hayyacinsa ya kasa sukuni banda Sosa kyaya ba abinda ya ke.


Shi ko Mallam Muhammad ya kara murmushi tare da fadin, "Adam yau inason ganin
ka,inna fita ka biyoni."


Kai a ka sa Adam ya ce, "Toh Mallam."


°°°°°°••••°°°°°••••°°°°•••••°°°°°••••°°°°••••°°°°•••°°°••••°°°••°°°•••°°°°••••


Yau Abban Muhsin zai je gidan su Adam,bai ba ta lokaci ba da huri da shirya domin
ya na so ya je ya sami dadyn Hameeda agida kan ya fita.


Suna isa gidan kuwa dai dai da fitowar Dadyn Hameeda zai tafi office.


, "Ah Alhaji kai ne yau agidan na mu?" Cewar Dadyn Hameeda.


Abban Muhsin ya yi murmushi tare da fadin, "Wallahi kuwa Alhaji,ga shi Ku ma na zo
a letti kar dai na katse ma saurin ka."


Dady ya ce, "Aa wallahi Alhaji mu shi ga ciki ai ba komai."
Shi ga cikin gida su ka yi.


Bayan sun gesa ne Abban Muhsin ya fara sanar ma Dadyn Hameeda abinda ke ta fe da
shi.


Murmushi Dady yayi sannan ya fara jawabi kamar haka, "To Alhaji A gaskiya dai na ji
da di da wannan magana ta Ka, Amman kash hanzari ba gudu ba,da matsala ka ga dai
na farko Muhsin bai gama karatu ba,kuma bai da aikin da ya ke ayanzu,ka ga kuma
Hameeda ya' ce daya tillo a guna,ba zan so na bawa Wanda bai da aikin yi ba ko
innce ya ke karkashin mahaifinsa,uwa uba ku ma INA so Hameeda tai karatu,ka ga
wannan shekarar za ta yi SSCEn ta."


Ya numfasa sannan ya kara da ce wa, "Amman fa duk hakan ba wai ya na nufin bazan ba
sa ita ba ne A'a , Indai ya ga zai Iya to INA so ya je ya nemi Sana'a ta kansa
sannan ya karasa karatunsa,ka ga kan lokacin ta yi nisa a karatu,Inda rabonsa To
Hameeda ta sa ce."



Tun Abban Muhsin na jin dadin maganar Dady har abun ya fara bata ma sa rai.


Ga ba daya jikinsa ya yi sanyi domin alamu dai sun nuna ba son ba wa Dan sa yar sa
ya ke ba.


Murmushi dole Abba ya yi tare da fadin, "Bakomai Alhaji,Allah ya sa hakan ne ma fi
alkairy,nagode da ba ni lokacin ka da ka yi."



"Bakomai ai ana tare."

Cewar Dady Kenan.


Anan su ka yi sallama.



%%%%%%%%%%%%%
%%%%%%%%


Adam su na fita daga aji ya nufi office din malaminsu kamar yadda ya bukata.


Adam na zuwa Mallam ya bashi wajen zama tare ba sa ruwa mai sanyi " ka sha ko
zuciyarka zata yi sanyi domin muji dadin maganar da zamuyi."

Cewar Mallam Muhammad kenan.


Adam ya yi murmushi sannan ya kurbi ruwan.
Mallam Muhammad ya ce, "Adam wacece Hameeda?,mi ye ya hada ka da ita?"


Adam ya ce, ".......



*Bani da lfy kwana biyu amin afwa🙏🙏*



Urs xayyeesherth
https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation


🌹🎍🌹🎍🌹🎍🌹🎍🌹🎍🌹🎍🌹🎍🌹🎍
🎍🌹🎍🌹🎍🌹🎍🌹
*WASA DA SO*
🌹🎍🌹🎍🌹🎍🌹🎍🌹🎍🌹🎍🌹🎍🌹🎍
🌹🎍🌹🎍🌹🎍🌹🎍


_{ Ganganci }_


*TRUE LIFE,LOVE STORY.*
_(Labarin Soyayyar Gaske)_


*ZAMANI WRITERS ASSOCIATION🤝🏻*

_________________________

*We are here to educate,motivate,and entertain our readers.*
_________________________



*Story And Edited By:*

*Mubarak A Kamba* _(Ramadan Mubarak)_

*Writing by:*

*Aisha Mohammed Sani*
_(Xayyeesherth)_

*Facebook:Aisha Mohammed Sani.*


*BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHIM*



*LOvE MEssEGE*

Ü R My Dream In Mÿ Slêêp;
Ü R The Vision Of My Eye;
Ü R The Smile Of My Lips;
Ü R The Beat Of My Heart;
Ü R An Angel In My Prayers;
Ü R The Light Of My Life.
My Lõve! My Life!

*PAGE* 19

____________________________________________________________________________

*A min afwa na ji shiru da ku ka yi kwana biyu,hakan ya faru ne sanadiyar ciwon
yayata wanda har ya kai mu ga kwanciya a asibiti,amman yanzu kam Alhmdlh ta fara
samun sauki,insha Allah zan cigaba da typing ko da ba kullum ba ne,Inayinku
masoyana irin over dinnan*.😘😘😘

Adam na sosa kansa da alama dai ya na jin kunyar fada ma sa wacece Hameeda.

"To shi kenan tunda ba zaka fadamin ba, tashi ka je." Mallam ya fada tare da nuna
hanya da dan yatsarsa. "Aa mallam ba wai....." "kaga Adam ba wani ja-in-ja zamu yi
da kai ba, kawai ka je."

Adam ya sunkuyar da kansa kasa alamar dai ya na matukar kunyar Mallam. Har ya kai
bakin kofar fita Mallam ya ce ma sa zo dawo..."

Adam ya dawo tare da sauke wani numfashi mai nauyi. Mallam ya ce "Adam ka da ka
damu irin halin da ka ke ciki ya as na ke matukar tausayinka na kira ka ne dan naji
ko akwai hanyar da zan tallafama da ita. Amma idan har hakan ya zama takura a
rayuwarka to kada ka damu ka je abinka kuma kada ka dauka na yi fushi da kai ne.

Wani sabon numfashin Adam ya sake saukewa sannan ya ce "Mallam karatun nan na ke so
na daina me zan yi a sallameni ba tare da bata sunana ba.

" kai subhanallahi! Wai me ke faruwa da kai haka Adam." daga nan Adam ya kwashe
labarin Hameeda duka ya fadawa Mallam. Wayyo Allah rayuwa kamar Mallam ya fashe da
kuka saboda tausayinsa da ya ke. "ka ga Adam kada ka yi fatar fita daga wannan
makarantar ba tare da kammalawa ba, a koda yaushe ana son namiji mai juriya shin
yanzu idan ka koma gida ba tare shedan kammalawa ba me zaka ce da ita abar kaunar
ta ka wacce itama burinta ne ka yi karatu sosai?

Adam ya fara dogon nazari a kan abinda Mallam ya fada.

"ka ga Adam ka yi dauriya ka cikawa abar kaunarka burinta ka da ka manta ta ce ta
na son kafi kowa karatu dan haka lallai ka yi kokari ka zama jarumi dan ganin ka
cika ma ta burinta.


Kamar ana bugawa sarkin manoma ganga Adam ya ke ji da irin kalaman da Mallam ke
fada sai kuma ya ce "Mallam nagode sosai a gaskiya tunda na fara karatu ba a taba
karantardani irin na yau ba dan haka na yi alkawarin zan cikawa Hameeda burinta
insha Allahu zan yi kokarin ganin ban fadi ko wace jarabawa ba duk wuya duk rintsi
insha Allahu zan yi kokarin ganin na zamo First Class."

Mallam ya yi murmushi sannan ya ce "yauwa yarona Idan ka yi hakan tabbas ka nuna ma
ta kai jarumi ne.




Kuma zan taimakama wurin ganin ka cika wannan burin naka.
Wannan ma ba karamin farantawa Adam rai ya yi ba. Su ka yi sallama sannan ya fita
da ga office din.

Adam na fita ba inda ya nufa sai wajen Mubarak.

"Haba Abokina tun tuni Ina ta jiranka ka ki fitowa kamar wani mai daukan
lectures,har nusy ta gaji ta tafi hostel." Fadin Mubarak Kennan Abokin Adam.


Adam bai kulasa ba sai da ya zauna sannan ya dafa kafadar Mubarak ya ce, "Hmm Ai
wannan ya fi lectures,domin Mallam ya min karatun da ba'a taba min irin sa."

Tuni Mubarak ya washe baki ya na, "To ba ni kawai Mana Nima na sha."

Adam ya ce, "kai dilla sirri ne abun."

Mubarak ya yi murmushi domin yasan zance bai wuce na Hamee ba.


"Kai tashi muje ni fa yunwa na ke ji gashi ina so na je library kuma in dawo na
kara Hamee domin akwai labari."

Adam ya fada tare da tashi.

Mubarak kuwa bin sa ya yi ya na dariya tare da fadin, "Da alama dai Mallam ya saita
min kai."

Su na cikin tafiya kenan sai ga Nusaiba ta na tawowa garesu,tuni Adam ya bata
rai..........


Urs xayyeesherth

https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation


🌹🎍🌹🎍🌹🎍🌹🎍🌹🎍🌹🎍🌹🎍🌹🎍
🎍🌹🎍🌹🎍🌹🎍🌹
*WASA DA SO*
🌹🎍🌹🎍🌹🎍🌹🎍🌹🎍🌹🎍🌹🎍🌹🎍
🌹🎍🌹🎍🌹🎍🌹🎍


_{ Ganganci }_


*TRUE LIFE,LOVE STORY.*
_(Labarin Soyayyar Gaske)_


*ZAMANI WRITERS ASSOCIATION🤝🏻*

_________________________

*We are here to educate,motivate,and entertain our readers.*
_________________________
*Story And Edited By:*

*Mubarak A Kamba* _(Ramadan Mubarak)_

*Writing by:*

*Aisha Mohammed Sani*
_(Xayyeesherth)_

*Facebook:Aisha Mohammed Sani.*


*BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHIM*



*LOvE MEssEGE*


_l feel something in my heart, its like a little flame, every time l see you, this
flame lighat up, this flame is special for you, because I LOVE YOU!_


*PAGE*-20

____________________________________________________________________________


*WANNAN SHAFIN SADAUKARWA GAREKU YAN KUNGIYAR ZAMANI WRITERS ASSOCIATION,KUNGIYA
DAYA TAMKAR DA DUBA INA ALFAHARI DA KU,KUYI YADDA KUKESO DA PAGE DINNAN SON RANKU
AMMAN BANDA BABA LAYUZA KABIR😛KIN TSUFA SAI DAI HANGE DA GA NESA INAYIN KU IRIN
TOTALLYN NAN OLL😘😘😘*



Ita ko murmushi tayi tare da karasawa gare su tana fadin, "Wai yau waya tabomin
Yayanmu ni da Hamee ne?"

Kalmar Hamee da ta fito daga bakin Nusaiba ya sa Adam yin wani murmushi mai da
dauke da fasarra daban-daban.

Nusaiba tasan cewa in kana son ganin farincikin Adam kawai ka ambaci Hameeda
mussaman ma ka kira ta da Hamee wato sunan da ya ke kiranta dashi.

Adam yace, "Yarinya ni ba Wanda ya batamin rai,kin San mu irin mu manya sai munayi
muna basarwa sabida gudun rai ni."

Dariya kawai Mubarak Da Nusy su ke.

Adam ya ce, "Umm gwanda Ku ni yunwa fa na ke ji muje mu sai Abinci Dan bazan iya
zama haka ba."


Nusaiba ta ce, "Ai ko Wallahi ni ma Yunwar nan na ke ji muje."


Tafiya suke suna hira har su ka isa wajen cin Abinci.
Daya daga cikin ma su sai da Abincin CE ta tawo garesu domin tambayar me za'a kawo
mu su.


Adam ya wani murtukye fuska ya ce, "Ni Tuwon gari miyar kuka na ke so."

Mai aikin ta ce , "What! Ai ba ma sai da tuwo anan."

Mai su Mubarak zasu yi banda dariya.

Adam ya kara murtukewa kaman bai San dashi suke ba , "To wani abinci ne ya fi
kowanni abincin tsada a gun nan?"

Ta ce, "sai dai soyayyar shinkafa,da salat tare da naman kaza."

Rai A murtuke ya ce, "To A kawo min ko ma da miye."

Ta jure ga su Mubarak da suketa dariya ta ce, "Sir, Ku fa?"

Nusaiba na dariya ta ce, "Irin na yayanmu mukeso."


Adam ya kalleta ya yi wata dariyar mugunta tare da cewa , "Eh je ki kawo mu su duk
zan biya."


Ita ko ta tafi ta kawo musu abinci harda drinks .

Bayan sunci sun kwoshi an kawo list Adam ya tashi yana bata rai, Wai adole zai
biya,kuma bayan yasan bai da ko sisi a aljihunsa.


Nusaiba ta ce, "Aa Yaya zan biya fa." Ta sa hannu ajaka domin ciro kudin.


Adam ya ma ta alamar dakatawa da hannu.

Nusaiba za ta kara magana, Mubarak ya ce, "Aa barsa za mu ga da wani kudin zai biya
ai."


Adam ya na ta lalube dai ba kudi kuma yasan babun kawai burga CE adole bayason
raini,ya na zakuwa akan Nusaiba ta kara magana Amman ta ki sun ma ja gefe banda
dariya ba abinda suke ya na juyowa sai su murtuke.


Ya ga dai abun ba yi gsshi har mai aikin ta fara masa magana ya ce, "Ku kubani
Aron kudi a gun Ku Ashe na manta da wallet di ta."

Mubarak zai yi dariya Adam ya masa wani mummunan kallo tuni ya mayar.

Nusaiba ko da sauri ta biya kudin sannan suka tafi yana, "in munje hostel fs ki
tuna min in baki kudin ki."

Nusaiba ta ce, "To." Domin tasan tana cewa wani Abu zai iya ja musu fada.


____________________________________________
Abban Muhsin ya isa gida jiki ba kwari domin alamu sun nuna dai ba bawa d'ansa
Hameeda za ai ba.

Shigar sa kedawa wuya Umman muhsin ta ce, "Anya kuwa ya na gan ka haka?"

Abba ya ce, "Hmm kawai dai kiramin Muhsin sai kije duk yadda akai."


Kan umma taje kiransa har ya jiyo dawowar Abba Dan haka ya tawo da saurin sa ganin
yanayin da ya ga mahaifinsa ne yasa ya gane cewa da matsala zauna yayi kasa jiki
asanyaye.

Abba ya musu bayanin duk abinda sukai da Dadyn Hameeda.

Gaba daya Muhsin ya rikice ya rasa me ke masa dadi aransa,Dan haka ya kudiri niyar
tsayawa da karatu sai ya nemi kudin auren Hameeda ko da ma zai cigaba da karatun.

Shi dai Abba ya na nuna masa cewa kawai ya yi hakuri ya nemi wata.

Muhsin araunane ya ce, "Abba kamin Afwa wallahi INA son Hameeda banajin zan IYA
rabuwa da ita, na yanke shawarar tsayawa da karatu in nemi kudi ko da,da karfin
jiki na ne Dan naga na mallaki Hameeda amatsayin in Mata."


Abba ya yi dogon numfashi sannan ya ce, "ba zan hanaka hakan ba Amman INA so ka
sani indai Neman Auren Hameeda ne na cire hannuna aciki,ko da ka nemi kudi kamar
yadda mahaifinta ya bukata to nidai bazan kara komawa garesa da niyar Neman Aure
ba,Ni maihaifin ka ne Amman bazan iya ba illa kawai zan kasance mai ma fatan
alkairy a kullum."


Muhsin ya ce, "Nagode Abba,Allah yasaka da alkairy kuma insha Allah bazan taba baka
kunya ba Addu'ar ka kadai na ke bukata akullum kamar yadda ka saba,na gode."


Ya na gama fada ya tashi fita.

Umma kamar za tai kuka domin tausayin d'an na ta,ta ke.


________________________________________________

A bangaren gidan su Hameeda kuwa Dady Na shiga gida ya kira Momy da Hameeda ya
sanar da su komai.

Ita dai Hameeda ko ajikinta hakan bai bata ma ta rai ba, kuma bai sa ta farinciki
ba.


Ta shiga d'aki Kennan sai ga kiran Muhsin da kamar bazata daga ba sai kuma wata
zuciyar ta ce daga mana Hameeda.

Dagawar da zatayi taji muryar Muhsin ya na kuka Hameeda na da matukar tausayi hakan
yasa ita ma kawai ta fara..........


Urs XAYYEESHERTH

https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
🌹🎍🌹🎍🌹🎍🌹🎍🌹🎍🌹🎍🌹🎍🌹🎍
🎍🌹🎍🌹🎍🌹🎍🌹
*WASA DA SO*
🌹🎍🌹🎍🌹🎍🌹🎍🌹🎍🌹🎍🌹🎍🌹🎍
🌹🎍🌹🎍🌹🎍🌹🎍


_{ Ganganci }_


*TRUE LIFE,LOVE STORY.*
_(Labarin Soyayyar Gaske)_


*ZAMANI WRITERS ASSOCIATION🤝🏻*

_________________________

*We are here to educate,motivate,and entertain our readers.*
_________________________



*Story And Edited By:*

*Mubarak A Kamba* _(Ramadan Mubarak)_

*Writing by:*

*Aisha Mohammed Sani*
_(Xayyeesherth)_

*Facebook:Aisha Mohammed Sani.*


*BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHIM*



*LOvE MEssEGE*

Ì £ØVè Yöù..
Your Love Is My Inspiration
And Happiness. With Your
Purest Love And Sincerity,
I Was Out Of Emptiness.
The Strength And Power
You Gave Me Makes My
Life Endless. From Today,
Tomorrow And Forever.
.My Dear..
I Love You Always.

*PAGE*-21

____________________________________________________________________________
*WANNAN SHAFIN NAKINE MY DOTA HAUWA SULAIMAN KIYI YADDA KIKESO DASHI MUCH LOVE DEAR
MIE😘😘*


Kuka , Muhsin da ya ga hakan ba zai kai mu su ba yayi saurin tsagetawa da kukan sa
tare da fadin, "Sorry Sweetheart ki daina kukan nan bazan juri ganin ki kina zub da
hawayenki ba domin tsada garesa."

Da kyar Hameeda ta lallaba ta tsaida kukanta cikin shagwaba ta ce, "To To ba kai ne
ka fara kukan ba."

Muhsin ya ce, "Sorry Daliline yasa hakan, fatan Dady ya sanar mi ki yadda sukai Da
Abbanmu."

Hameeda tai shiru sannan ta ce, "Eh." Jiki a sanyaye.


Muhsin ya ce, "Karki Damu wannan ba matsala ba ce domin na kudiri niyar neman kudi
domin Aurenki."


"To maganar karatun ka fa."cewar Hameeda.

Muhsin ya ce, " Aa wannan ba matsala ba ne zan ajiye sai naga na mallaki ki
amatsayin uwar 'ya'ya na."




Hameeda ta numfasa tare da fadin , " To Allah ya ba da sa'a."

Muhsin ya ce , "yauwa sweety mie byee byee,oh na manta ma baki fadamin ba."


Hameeda tai murmushi tare da fadin, "I love yhu byeee."


Muhsin ya katse wayar yana murmushi ji ya ke kamar ma bai da wata sauran damuwa
aransa.

_________________________________________________

Su Mubarak sun isa dai-dai hostel din su Nusaiba,Ta kalli Mubarak tare da fadin,
"Toh yaya Mubarak ka kar ban min kudin in kun je hostel,sannan ka rikye na
baram."Nusaiba ta fadi hakan ta na murmushi.


Adam ya kalle ta sannan ya ce, " Ba ya so din kudin ki za ki karba."

" Tab yadda nayi broke dinnan ka ke son min bakin ciki,Nusy kyalesa Sai na karbi
Abuna."cewar Mubarak

Nusaiba kawai dariya ta ke domin yau ta San Adam kiris ya ke jira tuni ta shige
Hostel.


Adam ko kula Mubarak bai ba kawai tafiya su ke ba magana har su ka isa dakin su, Su
na shi ga da Adam ya fara wata muguwar dariya harda kai wa kasa yana, "Hhhh Wallahi
fa kasan banda ko ficika,kawai banson yarinyar ta raina ni ne,INA ta Addu'ar kar
Allah ya sa ta CE in bata kudin ta,Dan da naji kunya wallahi."


Mubarak ma kawai dariya ya ke yana, "Ai kawai kallonka na ke wallahi nasan ba ka da
ko biyar,Amman ka na ta wani batsewa kaman mai jin kashi,HHHH hhhhhh wallahi nima
na so ta ce ka bata kudin ta muga yadda zakayi,ba kai dan karya ba,kuma wai ba ka
son raini."


Adam ya ce, "Eh din to mugu ba ta fada ba kuma wallahi ko na Ciro kudi ba zan ba ka
ko siSi ba,ai kasan ba wai kwata-kwata ba kudin ba ne mu na hanya Dady ya
turomin."


Mubarak ya ce, "Kut Ai Wallahi sai ka ba ni ko in fadawa Hamee ta samu abin
tsokana."


Adam ya ce, "Ka CE dai kawai ka na so sai kowa a family ya ji kasan Hameeda kiris
ta ke jira."


"Ohooo dai ni dai Abani kudi na kawai." Mubarak ya fada yana dariyar mugunta.


Adam ya ce, "kai dalla chan Dan dai 10k zan ba ka basai ka kaini BBC Ba."



Mubarak ya ce, "Da dai ya fi."

Adam ya Ciro wayar sa Kennan sai ga kiran Hameeda.

"Hello Yaya Adamu na."

"Kut kawai ma ki ce Adamun ma na ai ba Amfanin sa Yayan tunda kin Riga kin
rainani."

Hameeda ta yi dariya sannan ta ce, "Sorry yayan Hamee,wai yaushe za Ku fara exams
din ne,ni fa na zaku ka dawo ka ga munkusa fara WAEC din mu kuma banda mai min
lesson,bana gane na kowa in ba na ka ba."
Ta na maganar cikin shagwaba.


Gaba daya Hameeda ta gama kashewa Adam jiki da sanyayyar muryarta,Arauna ne ya ce,
"Insha Allah nan da 2weeks zan dawo gida Hamee nah,Amman me ki ka tanadarmin."

Hameeda ta ce,

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login