Showing 69001 words to 72000 words out of 82472 words

Chapter 24 - Goran Duma by Maimuna Idris Beli

Miya Meyeshi Yaya Yushau Da Baza A Barshi Azabi
Waniba?
Zuciyar Ruma Kam Arude Take, Tamike Ta Isa Ga Usaina
Ta Amsa Jaririn Tana Amsa Tambayar Maimuna A SURA
KYAWAWAN
DABIU DA SHIRYA KALAMAI MUTUM NE BA
ALJANBA,AMMA A WASU AYYUKA YANAKAMA DANA
ALJAN,NASHIGA WANI HALI,WANDA YASANYA NIKAINA
NAKE MAMAKIN ZUCIYATADA IDAN BANYI KARYA BA ZAN
FADI TA FADA TARKON SON ABINDA BATASANI BA,KO
ALJANINE WALLAHI NAFADA TARKON SONSA,CIKIN
TSANANIN RAUNI TAKARASA MAGANAR Duk Suka
Tsagaita Da Alama Bada Wasa take Ba Hafsa Ta Ce
Waiwanene?
Mahaukacin Masoyi,lahaula Wala Kuwata Illah
Billah,kinganshi
Da Idanki?
Shiya Daukoni Yakawoni Nan, Bayan Ta Zayyanamasu
Yadda Haduwar Su Takaya Tare Kuma Da Cewa Tariski
Sakonsa Akancewa Na Yana Dab Da Bayyana Mata
Kansa,kun Barmu A Duhu Ku Warware mana?
Inji Asiya,
hafsat Takalli Ruma Kallan Neman Izini,ruma Tamike
Tadauki Jariri Tana Ce Kisanar Dasu,
Ta Wuce Kaitsaye Dakin Barcin Atika Kozata Samu Damar
Wassafo Surar Mahaukacin Masoyi, Amma Tana Sauraran
Hafsa Datake Basu Labarin Mahaukacin Masoyi Da Nuna
Musu Tex Din Sa A Wayarta Bayan ta gama Kowa Ya
Jinjina,wasu Suka Shiga Rudu,amma Abu Daya Ya
Karfafamata Guiwa
Maganganun Da Hafsa Take Kuma Cikin Yakini Da Gasgata
Kai,na Bawa Kaina Sati Biyu Da Izinin Allah Sainabinciko
Mutuminnan Haka,kawai Bazai Zautamin Yaruwa Ba
Wallahi,ta Wace Hanyar?
Atika Ta Tambaya Kin Manta Mijina Dan sandan Cikine?
Lambobin Wayar Sa Nadauka Sun Isa Nagano Indayake,
**********
Bayan Wuni Cikin Sake Sake Yushau Ya Yanke Shawarar
Daukan Kwaryar Ban Hakuri Zuwa Ga Alhajinsa Bisa
Abinda Yafaru A Baya Da Kokon Barar A Mayar Masa Da
Ruma Yagyara Aurensa,yagama Shakulacin Bangaransa
Wajen Hajiya,haryakai Ga Isa Ga Alhji Wanda Yasanyashi
A Kwandan Shara,yajuyo Ya Fuskantanceshi,NASO NA
TUNA WANNAN FUSKARKUWA?
YALLABAI DAGA INA?
Duk Dakuwa Wutar Dake Zuciyar Sa Tana Raya masa Kuka
Yakamata Yayi Danhakan Kadai Ya Isa Nuna masa Saiya
Wahala
Malam Banfa Ganeka Ba Daga Ina?Kawai Sai Yushau
Yasami Kansa Da Fashewa Da Dariya Yana Kallon Alhji
Wanda Ko Kadan Dariyar Batasa Shi Ya Sassauta Damarar
Dayai Wa Fuskarsa Ba,saima
Yakawar Dakai Yaitsaki,hakan Ne Yasanya Yushau Yadan
Shiga Taitayinsa,yadinga Kokawar Gyara
Zama Yafara Bada Hakuri Na Tsawan Minti Gowa Sha
Biyar,alhji Na Saurarensa Har Saida Takaici Ya Sanya Shi
Tare Yushau Cikin Sarkewar Murya Dan Allah Malam Bari
Batawa Kanka Lokaci,wai Hakuri Kadaine Kawai Yakamata
A Rayuwa?
Bashi Kadai Nara Sa Ba,abubuwa Da Yawa Wadanda Na
Sasa A Bangarenka Wadanda Sukafi Su Muhimmanci
Suna Fi Bukata,,,cikin Zumudi Yushau Yatare Shi Saboda
Yana Zaton Alhji Zaice Ya Mayarda Auren Ruma Amma
Sabanin Haka Kaitsaye Cikin Muryar Tura
Haushi Alhji Ya Amsa,biya Na Kudaden Dasuke Wuyanka
Mana,wadanda Nadinga Hidimar Iyalinka
Dasu Tun Bayanda Ka Saki Uwar Su ,saima Ka Daukemin
Kafa Da Aljihu Ka Barni Da Nauyi Danka Tabbatar Lallai
Bazan Iya Kaisu Bola Na Zubarba!
Ka Yi Ta Banzar Yushau Domin Komai Na Nan Arubuce
Na Na Adana Ko Mutuwa Nai Na Sanar Da Magada
Sunemi Hakkinsu A Wajenka,,,
cike Da Rauni Yushau Yatare Shi,,kayi Hakuri Zan Biya
Alhji,a Bani Adadi Sainafara Biya Daga Wannan Watan,
daka Kyauta Wa Kanka,cikin Ko Inkula Alhji Yafada,falon
Yai Tsit Inbanda Bugawar Zuciyar Yushau Wadda Ke
Tattara Dukan Kafofin Da Zata Sauke Karfin Halin Data
Wanko,akarshe Dai Da Ya Hattama Sai Bakinsa Ya Karbi
Karfin Halin Yafurta Cikin Sarkewar Harshe,idan Rabuwa
Da Ruma Ne Ya Nisanta Ni
Daku?
Kuma Har Shine Yaisa Abin Sanyawa Ka Manta
Kamannina Alhji Ina Neman Alfarma Kadawo Dani Kusa
Daku,,ku Mayar Da Diyancina Dan Haka Inaso Ka Sanya
Albarkarka Ka Bani Dama Na Mayar
Da Aurena Da Ruma...
tunkafin Ya Dire Akwatin Tara Fushin Alhji Ta Cika,ya
Yunkuro Da Fushi Yatareshi,,,wallahi Tallahi Danasan
Maganar Dazakai Minkenan Na Rantse Da Allah Da
Samsam Ban Saurareka Ka Sarayar Min Da Lokaci
Ba,saboda Haka Idan Ba Son In Sassaba Maka Kamannin
Ka Ba,to Ka Digawa Wannan Maganar Aya,
yushau Yai Tsita Cike Da Fargabar Ta Inda Zai Billowa
Alhjin..
Dan Girman Allah Alhji Ka Bani Dama Na Fahimtar Dakai
Akasin Da Aka Samu Cike Da Takaici Alhji Yake Kallon
Yushau Cikin Yanayi Nata Gina-ba-ta-shiga Ba Ya Cemasa
Ahau!Inajinka Yushau Ya Gyara
Zama Jiki Na Bari Ina Son Ruma Alhji Duk Wata Mace a
Duniya Bayanta Zata Bi A Zuciyata,ban Fahimci Hakan Ba
Sai Bayan Rabuwarmu Amma Fushin Da
Kuke Ciki Ya Dinga Tsoratani Yana Hanani Kawo Kaina.....
.
Dan Anti.
.
.
Sannan Sai Gurguwar Fahimtar Dana Yiwa Ciwonta
Wanda Shine Kashi Casa'in Na Rashin Jituwarmu,ayanzu
Kuwa na Nemo Iliminsa Na
Tabbatar Matsala A Dalilinsa Takare Kuma Idan An Bani
Dama Na Ci Alwashin Sai Ruma Ta Rabu Da Ciwon Nan
Haihata Haihata Cikin Izinin Allah,
oh Kana Da Kudin Daza a Canza ,mata Bargo Ko?
Alhji Yakatse Shi A Shashance Cike Da Ladabi Yushau Ya
Amsa A Iyakar Gaskiyarsa,a Binciken Danayi Nagano
Shafar Jinnu Ce Naci Alwashin Daganan Har Saudiya
Zandauki Nauyinsa Ayimata Rukiya,
alhji Yafara Yiwa Yushau Duban Mahaukaci,da Kyar Ya
Hadiye Wani Yawu Daya Cikamasa Makogwaro,yanunawa
Yushau Kofa,tashi Ka Barmin Gida,,,,,,,,!,,
Nima Ina Da Malaminda Zan Nemo Yaimaka Rukiyar
Dankafi Ta Bukatar Rukiya,,,
yushau Yai Funfurus Yakitashi Sai Shi Alhjin Yamike To Ni
Barina Barmaka Dakin
Kafin Yushau Yai Magana Tuni Ya Fice Danshima Ya Mike
Jiki A Sanyaye Yana Kokarin Ficewa Zuciyar Sa Na
Karkatar Dashi Cewa Kawai Yadage Ya Nemo Kan Ruma
Dakanta Inta Kawo Wa Alhji Maganar Komen Ai Bazai
kiba,
***********
Kwanaki Uku Da Suka Biyo Baya Mahaukacin Masoyi Ya
Bace A Rayuwar Ruma Ta Zahiri,wato Ba
Bushi A Sakonninsa Kuma Ba Bu Shi A Zahiri Kamar Yadda
Ya Billo A Matsayin Direban,dayakai Ta Gidan
Atika Amma A Badininta Yananan Yana Ninkaya,wuni Da
Kwana Yana Shige Da Fice A Zuciyarta Mai Wassafa
Kamaninsa Tanakara Kawata Wa kanta Shi,abuna Biyu
Kuma Tana Canke,canken Mutum Ne Shiko Aljan Sai Abu
Na Uku Tana
Tunanin Koma Waneneshi Wato Mutum Din Dai Ko Aljan
Dinshine Wannan Nazifi Muhammad Daga
Milkyway,sai Abu Na Karshe Shine,tanason Ganinsa A Fili
Rayuwarta Ba Irin Yanzu Daya Ke Kan Katangarta
Ba,kowace Irin Rawa Zaitaka A Fili Saita Cika Kanta
Tsakar Dare Ana Gobe Sunan Jaririn Atika,bacci Ya
Kaurace Mata Fau-fau Bayan ta gama Laluben
Mahaukacin Masoyi A Dukkan Kafar Daya Taba Lalubota
Bata riskeshi Ba,kama Daga Kiran Waya Akwatin Tura
Sako,social Network Da Sauransu Amma Shiru Ba Bu
Alamar Shi,da Bacci Ya Kaura
Cewa Idanta Sai Gata A Zaune Tanakaranta Wasikar
Jaki,kamar Daga Sama Wayarta Tayi Tsuwwa Cikin Razana
Da Barin Jiki Ta Wawurota Amma Sai Taga Hafsat
Damamaki Ta Daga Da Sauri Ko Sallama Batai Ba Hafsat
Lfya?
Cikin Doki Ta Ce Lfya Kalau Nakasa
Jiran Wayewar Gari Da Tsegumina Meyafaru?
Ruma Tatare Ta Cikin Doki Hafsat Ta Ce Sani Munafikine
Yasan Abubuwa Dayawa Dangane Da Mutuminnan,
Wanne Mutumin?
Hafsat Ta Ce Harkin Manta?
Mahaukacin Masoyi Mana Sai Ga Ruma A Tsaye Cikin
Tsananin Rudani Ta Ambata Da Gaske?
Yanzu Dama Canda Sa Hannun Sani Abinda Mutumin Nan
Kemin?
Hafsa Tatare Ta Cikin Sauri Ko Daya Satin daya Gabata
Shima Yasani Ruma Ta Sauke Kakkarfar
Ajhyar Zuciya Innalillahi Wa Inna Ilai Hirajiun To Mutum
Ne Ko Aljani?Kuma Meye Takamar Sa?
Hafsat Na Shirin Amsamata Sani Ya Karbe Wayar Ya Ce
Haba Shekara Uku Ba Bu Aure Wasane?
Kin Manta Cewa Katon A Addancin Ne Ka Bugowa Amare
Waya Tsakar Dare Irin Haka Ko Baki Duba Agogo bane?
Su Waye Amaren Waiku?
Tafada Cikin Zolaya Tare Da Jin Ciwom Yayankemata
Samun Haske Akan Majanuninta Sani Ya Ce Mu Mana!
Saida Safe Kafin Ka Ajiye Saika Amsamin Tambayar
Danaimata Sarkin Kulle Kullue Kanaganin Ana Neman
Kasheni Da Raina Amma Ashe Kaine Mai Bada
Gudumawa,saiki Hau Duro Ki Fada Ya Ce Cikin
Zolaya Yakashe Wayar Gabadaya,tafada Gado Tana
Ambatan Allah Wato Mahaukacin Masoyh Mutum Ne Ba
Aljani Kamar Yadda Tayi Tsammani Ba Indai Sani Yasanshi
To Ta Tabbata A Duniyar Su Ta Mutane Yake To Amma
Tayaya Yakemata Sidda Baru?
Tajima Tanakokarin Amsa Tambayar Amma Takasa Saita
Hakura Ta Kamo Tashar Wadda Ta Tarar Da Shiryayyun
Wasu Tambayoyin Ba Bu Amsa Wato Mene Ne ManuFar
Sa Akanta?
Yana Da Masaniyar Cewa Ita Sikila Ce?
Kamar Amsa Ga Tambayoyinta Sai Ga Wani Kira Daga
Hafsa Da Sauri Ta Amsa Ta Ce Yi Saurin Amsamin Kafin
Kafin Sani Yadawo,cike Da Zolaya Hafsa Ta Ce Aiyana Kusa
Kwalar Rigarsa Naci Ya Sallama Na fada miki Wani Abu
Daya Da Zai Kwantar Miki Da Hankali
Inajinki,
hafsa Tai Kasakasa Da Murya Ta Ce
Mahaukacin Masoyi Wato Nazifi Muhammad Mutum Ne
Kuma Da Gaske Mahaukacikine A So,yayi Nisa
Fiye Da Yadda Kike Tsammani,kuma A Nawa Tsammanin
Ba A Ta Ba Sonki Kamarki Haka Ba Rumaisa"u
Karyakike Hafsa,ruma Tafada A Fusace Cikin Sauri Maitafe
Da Kuka Mai Tuna Baya Ni Ban Taba Wani Kamar Auwal
Ba,kuma Ban Yarda Za A Sami Wanda Zaiso Ni Fiye Da Shi
Ba Tanason Zarcewa Da Kuka Hafsa Ta Tareta Cikin
Rudani Rage Kukan Karki Janyo Hankalin Iyayenki Gobe
na Sha Luguden Fada,duk Da Tuntuni Maganar Taje
Kunnen Alhji,rumaisa Tanemi Dauke Numfashi Cikin
Rudani Amma Kafin Ta Tanka Hafsata Ta Rigata Indai Za A
Sami Mai Son Naki Zuciyarki Ta Yarda Da Haka,ba Wai
Angama Samun Mai Sonkine Kwata Kwata Ba,kidan Bude
Wa Wannan Dan Tahalikin Zuciyarki Kadan Yasami Guri
Ina Mai Tabbatarmiki
Lokaci Kadan Zai Gawurta Harki Gane Nisan Fifikonsa Da
Au...
Ke Tafi Can Ruma Tafada A Fusace Ta Kashe Wayar Cikin
Zafin Zuciya,kwana Tai Safa Da Marwa Da Rashin
Barci,saboda Damuwa Da Rikita Yajanyo Mata Wani
Matsananchn Ciwon Kafa Da Misalin Karfe Takwas Na
Safiyar Ranar Inda Ciwon Kafa Da Misalin Karfe Takwas
Na Safiyar Ranar Inda Ciwan Yadinga Shan Sharafinsa Har
Fiye Da Awa Daya Saida Kowa A Gidan Hankalinsa Yatashi
Ita Ruma Mai Ciwon Kuka,mairo Mai Tausayi Kuka Hajiya
Da Alhji Da Mubarak Ba Bu Wanda Hankalinsa Ke Kwance
Har Saida Ciwan Ya Lafa Alhji Yatafi Da Ita Asibiti,daga
Asibitin Ne Kuma Taki Yadda Amayarda Ita Gida Saidai
Mubarak Yakaita Gidan Suna Kawah Duk Da Kuwa Bata
gama Wartsakewa Ba Ana Dai Abinda Yafi Ciwo Ajikinta
Shine Zuciyarta Dake neman Gazawa Da Lissafin
Mahaukacin Masoyi,hayaniya Bata Barta Ba Dole Atika Ta
Waremata Falon Mijinta Ta Kwanta Jefi Jefi Wasu Kanshi
Go Su Dubata Balaraba Yayarta Ta Shigo Ta Cemata Wai
Wanene Wancen Da Sani Keta Faman Nunawa Mutane A
Matsayin Mijinki?
Abin 'yar Hakane Ruma Kinyi Miji Ko Albishir Ba Bu?
Cikin Rudani Ruma Tatashi Zaune Ban Sanshi Ba
nima,balaraba
Takalleta Sororo Har Nawasu Lokuta Ta Ce Dagaske?
Ruma Takoma A Kasalce Ta Kwanta Balaraba Tamike Cikin
Sanyin Jiki Ban So Haka Ba Gaskiya Naso Ace Kinsan
Shi,kuma Kece Kika Bashi
Damar Yazama Mijinkh Saboda Nutsuwar Sa Da Kalamar
Sa Dakuma Abinda Bani Kadai Na Hango Ba Wato Tarin
Kaunarki Atare Da Shi,duk Kwakwar Balaraba Takasa
Fahimta Abinda Ruma Ke Rayawa Aranta Balaraba Tafara
Tfya Tana Cewa Nadanyi Hira Dashi Har Na Fahimce Shi
Dan Hadejane,kuma Mazaunin Abuja,yaushe Kakayi Hirar
Dashi?
Cikin Hanzari Ruma Tafada Tana Dagowa Balaraba Hannu
Alamar Dakatar Da Ita Barin Falon,saboda
Kasalar Gangar Jikinta Yanzunnan Balaraba Ta Amsa ,au
Ance Ma Nasanarmiki Zai Shigo Ya Dubaki,cikin Kuluwa
Ruma Ta Amsa Ba Bu Laifi Ta Koma Ta Kwanta,balaraba
Ta Fice Daga Falon Batare Da Ta Canka Dalilin Kuluwar
Ruma Ba Duk Da Tana Tunanin Ce Wa Marigayi Auwal Ta
Tuna Ruma Takasa Cankar Inda Zuciyarta Fada Dokin
Gani,fargaba Kojin Kallan Mahaukacin Masoyi?
Yau Kuma Yanzu?
A Haka Tajiyo Takun Sawaye Tare Da Muryar Sani Yana
Karadin Hirar Sa Ta Dora Idanta Kir Akan Kofa
Cike Da Dokin Ganin Inta Ga Nazifi Muhammad Kar To
Taga Kafar Sa Da Kofato Dan Kuwa Idanta Na Kan Inda
Kafafunsa Zasu Duro,sani Ne Yafara Shigowa Cikin
Yanayinsa Na Faraa Da Kuzari Kamar Koda Yaushe Nazifi
Biye Da Shi Cikin Matsananciyar Kasala Mai Alamun
Tasowa Daga Zuciya,ba Kamar
Ko Yaushe A Ganin Dataimasa Cikin Kananun Kaya Ba,yau
shiGar Manyar Kaya Yayi Na Shadda Ruwan Toka Yar Ciki
Da Babbar Riga Bata Damu Da Zolayar Sani Ba Ahankali Ta
Dauke Idonta Daga Kallansa Zuwa Wani Wajen ...
.
Dan Aunty
Al-Hada Hada Hausa Book stories
GORAN DUMA (P 58)
.
.
Sani Yadubi Ruma Wannan Wace Irin Tarba Ce?
Karkuma Ki Kalawa Ciwo Dan Fuskarki Tanuna Da
Sauki,takalli Sani Garau Ta Shiga Gyara Mayafi
Wanda Ta Lullube Kafafuwanta Dashi Tun Lokacin Dataji
Takun Shigowar Su Dahaka Ta Bar Tambayar Sani Tabi
Ruwa,hakan Yasa Sani Da Nazif Sukai Murmushi Nazifi Ya
Ce Ankuma Ce Tun Tuni Kina Dokin Ganina Ni Ma Ban
Zaci Wannan Tarbar Zansamu Daga Gareki Ba Sai Yanzu
Ta Fahimci
Kwakwalwarta Ta Tsaya, sani yatafi yabar Ruma da nazifi
alamu yanuna a tsorace take tundaga fitar sani daga falon
nazifi ya mike
cikin kwarin guiwa a tsorace cikin zafin nama sai gata a
zaune tana
kallon kofar cikin Gyara wuyar Riga yakaraso tsakiyar
falon ya zauna kan teburin dake girke a tsakiyar dakin
Wanda ya basu Damar kallon juna ruma cikin tsananin so
da farin cikin ganin masoyin Ruma tafara kauda kai cikin
cin magani yace najima INA kaucewa haduwa dake idan
kina cikin rudu ALLAH bai nufa ba amma dai nayi nasara
ba wani na ya rudaki ba nida kaina na rudaki yatsayar da
maganar saboda yaga bakinta na motsi alamar zatai
magana amma yana rufe baki sai yaga ta hadiye yaya jiki?
Nanma kallonsa kawai tayi ta kauda kai yace nasan
abinda yajanyo fushinnan lokacin da kika so ganina naki
ki ganni ba fushi ya dace kiyi ba Ruma kamata yai kinemi
ba'asi cikin karkarwar murya tace wa yace maka inason
ganinka?
kaitsaye ya amsa cikin daga gira kintashi daga kano
takanas zuwa abuja din kiganni cikin tilastawa kai
wani fushin face duk yafarune cikin kuskure Yanzu
najanye saboda haka kana iya tafiyarka idan kazone
domin na ganka takaj
da raunanniyar murya yace badon kiganni nazoba nine
nazo don na ganki domin nikadai kesonki nakuma cika
son kai Dan banbaki damar kisoni ba a tsammanina nawa
son ya wadatar tace masa
wannan bayanin naka sunyi hanzari domin kai yakamata
nafara sani ba kalaman soyayyarka
ba amma idan kagama boye boyen kenan
nagama yafada da sauri shiyasa nacemiki nafiye son kai
na boye mini kaina yayinda na zurfafa a sonki har nakai
bigiren da raina kejin in an raba shi da sonki bazai iya
cigaba da nunfasawa ba nantake kwalla tacika mata ido
domin maganarsa tatuno mata da
auwal babu alamun shakku ta amsa masa rashin masoyi
baya kisa dayanayi dabaka ganni a Raye ba har ka soni.
nazifi ya dauke wuta dad fuskarsa da gangar jikinsa sun
nuna damuwa kishi yajima cikin kallon shimfidar falon
kamar yadda taciga ba da kallon talabijin zuciyarta a
auwal batare da nadamar maganar dataiba said a ta
hangi inuwar nazifi a tsaye tajuyo ta dubeshi lokacin
yakusa kofar fita falon tagama yanke kaunar sai fice baice
komaiba amma sai ya jiyo a sanyaye yace nasan ba zafafa
cimma burina ne yasanya nijin cewa ALLAH ya
karbi ran Auwal ya barmin me ba don nafishi
cancantane.na fishi sonki na kuma fishi cancantar zama
mijinki RUMAISA'U sikila..,.
watakila sai lokaci yayi zaki fahimci hakan tai shuru tana
kallonsa da alama kamar laluben ta inda yafi Auwal
cancanta take
zanwuce masaukina yanzu badon zantakura mikaba
danazo gidan yau da dare gobe don inanan kano har
safiyar jibi itadai kam hawaye take face masa jimana
tareda karfin halin mikewa tsaye yajuyo ya kalleta tadanyi
kamar xatafadi a
kokarinta na gyara tsayuwa da sauri yadaga mata hannu ,
a, ah koma ki zauna ta koma ta xauna tace maasa kafin
goben inasan sanin kai waye I na tsammanin a duniya
babu abinda ya shige min gaba kamar son sanin amsar
wannan tambayar akwai wani suna dazan sake amsawa
ne banda
MAHAUKACIN MASOYI?
wannan sanin yakamata ki rike ba na tsammanin
zakisami Wanda yafishi da gaske ne ni MAHAUKACIN
sonkine ba wannan nake tambayaba ai tundazu akan
haka muke magana tambayata anan itace ta wace hanyar
kake shiga zuciyata?
tawace idon kake kaina hatta a lokutan da nakasance
nesa da idon kowa yakada kai yana dariya au hakanefa
duk naji zarge zargen
dakikemin wajen sani zargi ne wato ba gaskiya bane?
ta tambaya cike da mamaki kwarai da gaske ya amsamata
shikenan saika tabbatarmin da gaskiyar yanzu.
ya CE a irin wannan lokaci n dakika cakuda min zuciyata
da takaici ?
INA girmama Auwal don darajar zuciyarki tasoshi ni
kuma masoyin kine ke da komanki amma girmamawar
taki shafe kishina ya fice ya var falon tunbayan fitar
MAHAUKACIN MASOYI Gidan sunan yaimata zafi tatashi
tashiga cikin jamaa inda ake ta kayakaya murna da
daukan hotuna kozata manta amma hotunan
MAHAUKACIN MASOYI a cikin zuciyarta musamman
daidai lokacin da yake cewa NASAN BA ZAFAFA CIMMA
BURINE YA SANYA NAJI CEWA ALLAH YA KARBI RAN
Auwal YABAR MINKE BA DON NAFISHI CANCANTANE
NAFISHI sonki KUMA NAFISHI CANCANTAR ZAMOWA
MIJINKI RUMAISAU sickle INA GIRMAMA Auwal DON
DARAJAR ZUCIYARKI TASOSHI NI KUMA MASOYINKINE KE
DA KOMANKI AMMA GIRMAMAWARKI TAKI SHAFE
KISHINA
wadannan zantukannasa sunki bacewa daga zuciyarta da
alama duminsu ne yake ta faman kyankya sar son
ubangidansu wato MAHAUKACIN MASOYI a kirjinta
ta yarda ya iya so tunda ya iya sonta ita da son dataiwa
waninsa AUWAL kuma kishinsa ya na nan daram amma
baya runtse masa I do ya ya mayar masa da sonta
kiyayya ,tabbas ko yayane zai iya
zama waziri a fadar so da kaunarta yayinda auwal yake
sarkin sarakuna ,
##****************
Dan rumaisau yushau ya isa gidan sunan da gamma da
sunan wai yaje daukar sumoli wadda ta mayar da kanta
amarar biki da karfi da yaji yayi katari an kwakolo
rumaisau da kyar zuwa wajen daukar hotuna a harabar
gidan sai gashi dayin abinda babu shi a cikin tsarinsa
wato shiga sabgar bikin
mata ya rungume hannu ya tsaya kusa da kanin mijin
atika yana satar karewa Ruma kallo Wanda kaf Cikim
matan dasukazo sunan sinfita daukan ado amma a haka
it'a kadai kallon ta ke buga masa
zuciya musamman daya hangota da sumoli fara tas kuma
ko aljana ta shafa mata lfya wajen caba
kwalliya NASA wasane baidau kallon Ruma kadai buga
masa zuciya ba komai daya shafeta ma buga masa
zucuyar yake ba said a kunnensa ya kwaso masa muryar
Hassana NA cewa rumaisau amma dai baki da kirki tun
safe kin kulle a daki har mijin naki yazo ya tafi ai kamata
yai Ku kafa tarihin kwasar
hotuna a ranarnan,,,,
acikin rudu YUSHAU yake amma kunnuwansa sunjiyo
amsar ruma tace fadar miji a baki baya muku wuya babu
Wanda ya danka min sadaki amma Ku daga ganin sarkin
fawa sai miya tai zaki hassana tabar gurin tana amsamata
nasan yayi nasara ya gama din mai irin fuskarsa da
zuciyarsa sun cika saurin nasara,
fiye da awa daga YUSHAU na jinyar zuciyarsa da Neman
mafita har SUMOLI tagama sallamarta tasameshi a mota
babu magana kawai yatashi motar ya fice sumoli TAGaji
da shan kamshi Dan haka ita ta tankashi tana taunar
cingam ranka ya Dade lfya kuwa ?
lfya mekika gani?
saida ta jero kwa say uku cikin gwaninta tace naganka a
firgice ne sannan yinin yau kadai naga kakara
ramewa,badon kaidin kai bane aidanakaika asibiti ko
ruwa adan samu daura maka Leda guda inka yarda
nakaika gurin kawata
FAUZIYA D SULEMAN takara mka nasan kyauta zataimaka
in kudin kakeji
yushau Yasan Iskancin tane Ya Motsa Amma Tunda Bai
Shirya Masa Ba Sai Ya So Basar Da Maganar Da Cewa
Inatare Da Hayaniyarki Aina Bar Kiba Sumayya Ke Ai
Gashi Nan Kina Shirga Kiba, Wallahh Tallahi Ba Bu
Ruwana Tsabar Ma makon kane Yake
Ramar Da Kai Ni Din Ma Kibar Godiyar Allah Ce Ba Dan
Haka Ba Nasan Sai An Kirga Kashi A Kirjina Inya Ci Gaba
Da Takaici Yasan Sai Ya Haifar Masa Da Ciwan Zuciya
Sumoli Bata Damu Ba Dan Haka Yaja Bakinsa Yai Shuru
Daganan Ta Ci Gaba Da Zuba Har Ta Cemasa Yau Kusan
Sati Biyu Kenan Bata Ga
Aladarta Kuma Tana Jin Kasala Da Tashe Tashen Zuciya
Kila Cikine Tare Da Cin Alwashi Na Rantse Da Allah Nima
Ina Haihu Saina Yi Wadannan Bidioin Andaina Barina A
Baya Tayi Jiran Amsa Harta Kule
Ta Cemasa Haba Malam Kokana Da Yakinin Cikinannan In
Natashi Kwado Zan Haifa Aikataya Ni Murna Ko Na Ganin
Idoce Maimakon Haka Sai Cin Magani Kake Yayi
Murmushi Ya Ce Kece Da Wauta Wallah Tun Kafinki
Tabbatar Da Cikin Harkin Fara Lissafin,,
tatareshi Tana Dariya To Meza A Fasa?
Ya Ce To Allah Ya Inganta Amma Dai Kidaure Ki Haifo
Nimiji Mai Kama dani....
.
Dan Aunty
GORAN DUMA (P. 59)
.
.
summaya Tazaci Yabo ne Cikin Tuntsira Dariya Ta
Ce,insha Allah Namiji Zan Haifo Lafiyayye Ammame
Kama Dani Don Nafika Kyau Ya Kada Kai Kawah Da Alama
Hankalin Nacan Ga Ruma Sumoli Ta Ce To Waimeyasa Ka
kE son Namiji?Bawai Namijin Nafiso Ba A A Kece Kawai
Har Abada Banaso Ki Haifo Mace Dan Me?
Cikin Doki Da Tashin Hankali Ya Ce Dan Banason Ki Haifi
Mace Ta Gado Halinki Na Zamo Kullum Cikin Kiran
Mubarak Ya Daura Mata Aure In
Kuma Ba A Yi Sa'ar Maikai

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login