Showing 144001 words to 145462 words out of 145462 words
Chapter 49 - SHU'UMIN NAMIJI Arziki Bai Sayi Soyayya Ba by Mrs Sardauna
sallah'n Isha. Jiki babu ƙwari haka yayi alwala yawuce masallaci..
Koda ta idar da sallah batayi yunƙurin tashi akan sallayan ba, zama tayi tana me rero karatun Al'Qur'ani ahankali.
Yana shigowa ta rufe Al'Qur'ani'n domin dama takai ƙarshen suran da take karantawa.
Direct bathroom ya wuce, tanajin ƙaran ruwa tasan wanka ƴakeyi.. Bawani jimawa sosai yafito daga shi sai towel ɗaure aƙugunsa, kallo ɗaya tayi masa ta ɗauƙe kanta, har yau bata iya jure ganinsa a haka, tashi itama tayi ta wuce bathroom ɗin donyin wanka.
Dogon wandon jeans kawai ya sanya ajikinsa haɗe da feshe jikinsa da turarensa me daɗin ƙamshi.. Kwanciya yayi lamo agadon haɗe da lumshe kyawawan idanunsa.
daga ita sai wani ɗanƙaramin towel tafito ɗaure ajikinta, yanzu kam bata wani jin kunyarsa sosai, tana iya fitowa gabansa a haka, sai dai idan taga ya kafeta da idanu, sai taji gaba ɗaya tayi wani irin da ita. Kallonta yayi yakuma sake lumshe idanunsa, yayi imani idan yaci gaba da kallon wannan haɗaɗɗiyar surar tata zata iya zautar dashi.
Turare kawai ta shafa ajikinta, ko sleeping dress batasanya ba, yau kuma da towel takeson kwana, kashe musu wutan ɗakin tayi ta kunna musu na bacci, wanda bashida haske sosai.
A maimakon tanufi gefensa ta kwanta, sai ji yayi ta haye kansa.
"Wayyo mama lutiya zata karyani!" yafaɗi haka aɗan shagwaɓe.
Sake sakar masa duka nauyinta tayi akansa, haɗe da cusa kanta cikin wuyansa.
"Kai nauyinka baisa na karye ba sai nine zan karyaka, ko kamanta kafini nauyi" taƙare maganar tana me manna masa wani irin hot kiss akan wuyansa.
Lumshe idanunsa yayi sosai yaji kiss ɗinnata ya ratsa shi.
"Wai yaushe kika zama haka ne princess?" yatambayeta, don harga Allah kwana biyun nan yana mamakinta.
Cikin rashin fahimtar maganan nasa tace "Bangane ba"
"Naga ne kindaina jin kunyana, sannan kuma nima da nake da kunyan nema kike ki lalatani ki maidani marar kunya"
Cizo takaimasa akan ƙirjinsa, wanda yasanya sa sakin wata ƴar ƙara.
Yana dariya yace
"To ƙarya nayi ai gaskiya nafaɗa, yanzu bakyajin kunyana ko kaɗan, har kaya kike cirewa a gabana..."
Wani cizon takuma kaimasa batare da ta bari yaƙarisa abunda yakeson faɗa ba, da sauri yatureta takoma ƙasansa shikuma yazama yana samanta, yayi mata rumfa da kirjinsa, duka hannayenta yakama yariƙe acikin nasa.
Cikin dariya ta soma ƙoƙarin ƙwace kanta daga jikinsa don talura cizon da tamai yakeson rama wa.
"Dan Allah kayi haƙuri bazan ƙaraɓa!" tafaɗi haka aɗan tsorace dan ta lura dagaske cizonta zaiyi.
"Ae babu maganar haƙuri yarinya, aƙirji kika cijeni, nima kuma dan haka aƙirjinki zan cijeki" yafaɗi haka yana me warware towel ɗin dake jikinta.
Cikin dariyan data kasa hanashi fitowa tashiga yi masa magiya amma yace sam shi sai ya rama.
Yana ɗaura bakinsa akan ƙirjinta, tayi shiru lokaci guda ta shiga sauƙe ajiyar zuciya akai akai, harwani lumshe idanunta take tsabar daɗin abun da yakeyi mata da takeji, shikuwa dagangan yayi mata haka so yake ya tsokalota sai yayi mata wayo yayi baccinsa, hanunta tasanya ta ɗago kansa, wani irin kallon tayi masa wanda ya rikirkitasa, bakinsu ta haɗe waje ɗaya, atare suka soma sucking lips ɗin juna, shida yake shirin mata wayo sai gashi ya susuce alokaci ɗaya, har yazo yafita ɓuƙata..... Bargo yaja ya rufe musu duka jikinsu, yana kwance akanta bacci me daɗi ya ɗaukesu.....
*****
*_ZAID_*
Tunda aka sallamosu daga asibiti baice da kowa ƙala ba, haushin kowa yakeji, tuƙuƙin baƙin ciki zuciyarsa keyi masa, ji yake yatsani kowa, bayamaso wani yashigo cikin lamarinsa..
Zaune yake a cikin falonsa, dagashi sai 3 guater jeans ko riga baidashi duk da kuwa irin sanyin da ake busawa a gari amma shi haka yake zaune a tuɓe, bawai kuma don bayajin sanyinba taurin kai dana zuciya ne kawai irin nasa ya hanasa suturta jikinsa.
Ƙafansa nakan rug yayinda kansa ke kalllon sama ya lumshe duka idanunsa, sake muskutawa yayi akaro na barkatai, haɗe kuma da ƙara ƙanƙame idanunsa da suke a lumshe, waishi adole so yake yayakice tunanin Zahrah acikin zuciyarsa, amma duk yanda yaso cire tunanin nata acikin ransa ya kasa, hanu yasa ya ɗan bugi kansa da ƙarfi, dai dai lokacin Afrah tafito daga cikin ɗaki daga ita sai wata ƴar ƙaramar riga dake sanye ajikinta, ko guiwarta rigan bata wuce ba.
Wani irin ƙamshin turaren dayaji acikin hancinsa ne yasanya sa buɗe idanunsa, ya watsa su akanta, kallonta yashigayi daga sama har ƙasa. "gatanan dai kamar wata ƴar kaza amma shegiya sai fitinan tsiya" yafaɗi haka acikin zuciyarsa, saboda ya lura kanta yana rawa, nema take ta shigarmai rayuwa taƙarfin tsiya, kuma zaiyi maganinta ne.
Afrah kuwa zuciyartane tashiga dukan uku uku, tsoronsa ne yasake shiganta bama kamar yanda taga idanunsa sun juye sunyi jajur dasu, harta juya zata koma ɗaki, saikuma ta tuno da shawarar da ƙawarta Asma ta bata, Asma tace mata " Zaid ɗan duniya ne yanason mata sosai, saboda haka tayi duk yanda zatayi ta shawo kansa ta hanyar nuna masa surarta a fili, idan ta nuna masa bata da kunya zasu dai dai ta" tunowa da waƴannan kalaman na Asma yasa Afra taji tasamu ƙwarin guiwa.. Sanja takunta tayi zuwa wani salo da ban, direct wajen dayake kishingiɗe ta nufa tana me motsa kowani gaɓa dake jikinta.
Bai taɓa yin zato ba saiji yayi Afra tafaɗo cikin jikinsa kamar wacce aka jefo, baikai ga buɗe idanunsa ba yaji ta saki wani irin munafukin ƙara..
"Wayyo Allah ƙafa ta honey kataimakeni na karya ƙafa ta" abun da Afrah ke faɗa kenan cikin iyayi.
Wani irin kallon takaici Zaid keyi mata, waishi zata gwadawa bariki, tafaɗo kansa da gangan sannan kuma tana yi masa ihun banza wai yataimaketa.
Da sauri yasake maida kallonsa gareta alokacin da zuciyarsa ta ƙitsa masa wani abu akanta.
"Tabbas hakanne ma, sai yanzu yasake lura da ita, amma ba ya gwadata ya gani" yafaɗi haka acikin zuciyarsa..
Da ƙyar ya iya buɗe bakinsa yaƙira sunanta "Afrah"
Dasauri Afrah dake yashe aƙasa tana kukan ƙarya ta ɗago kanta tana kallonsa jin da tayi yaƙira sunanta. "Kodai Target ɗina yafara aiki ne?" ta tambayi kanta .
"Ba ƙiranki nake ba da bazaki amsa minba!" yafaɗa murya aɗan kausashe.
"Kayi haƙuri honey ƙafa ta ce kemin zafi shiyasa" tafaɗi haka cikin yanayi na shagwaɓa tana wani yayyarfe hannu, ita adole so take ya faɗa cikin tarkonta.
Cike da tsananin takaicin ƙiransa da sunan honey da takeyi yasanyasa rumtse idanunsa da ƙarfi, ji yake kamar yaje ya shaƙeta bazai saketaba harsai yaga bata numfashi, amma akwai abun da yakeson ganowa a tattare da ita dolensa saiya daure.
"Zo muga me yasamu ƙafartaki"
Jiki na rawa Afrah ta matso garesa dama haka takeso yace, tana matuƙar so taganta akusa dashi, haɗa jiki dashi kuma shine burinta batun yau ba.
Hanu yasa ya kama ƙafarta ta, a hankali yashiga shafawa cike da wani irin salo, wayyo Allah Afrah dama haka takeso, ita kanta batasan sanda ta lumshe idanunta ba, wani irin daɗi takeji acikin jikinta, "Gaskiya shawarar Asma tayi aiki" tafaɗi haka acikin zuciyarta, cigaba yayi da shafa ƙafannata ahankali harzuwa wajen cinyoyinta, tuni ta narkemasa ajiki taƙara kusanto da kanta garesa, hanu tasanya akan faffaɗan ƙirjinsa tashiga shafawa ahankali, duk iskanci irin na Zaid saida ya tsaya yana kallonta, tabbas yanzu ya gano abun dayakeson ganowa atattare da ita, wani irin baƙinciki da ɓacin raine suka tokare masa maƙoshinsa.
"Hakan da Afrah keyi masa alamace dake nuna ita babaƙuwa bace a harkan tasan namiji kenan kome?" tambayar da yake tayiwa kansa kenan, shiba ƙaramin ɗan iska bane, yanda Afrah keyi masa alama ne dake nuna cewa tasaba irin haka da wasu mazan. "Kenan ita ƴar iska ce?" still yakuma tambayar kansa. Hanunsa yasanya ya damƙi gashinta haɗe da miƙar da ita tsaye, da fari ta ɗan tsorita amma ganin irin kallon dayakeyi mata yasa taɗanji sanyi acikin ranta, ganin sunnufi hanyar ɗakinsa yasa ta shiga sakin murmushi, daɗi taƙeji yau Allah zai cika mata burinta..
Suna shiga cikin ɗakin yasanya hanunsa da ƙarfi ya yaga ƴar fingilan rigar dake jikinta, take komai nata ya bayyana, hankaɗata yayi kan gado haɗe da soma yunƙurin zare belt ɗin dake jikin wandonsa,, idanu Afrah ta zaro waje amatuƙar tsorace, bata taɓa tsammanin haka daga garesaba ta ɗauka kasheta zaiyi da soyayya amma meyake shirin yi matane haka "Dukanta zaiyi ne ko kuma turmusheta zaiyi batare dayatsaya sunɗanyin romancing juna ba?" waƴannan tambayoyin sune suka cika zuciyarta fal...
(Me Zaid yakeyi hakane🤔 hahhhh da'alama dai yau amarci za'aci agidan Baba Zaid, team Zaid karkuyi nisa saboda nan gaba kaɗan Zaid zai buƙaci taimakonku, yayinda komai ya wakana tsakaninsa da amarya, inaga dole saikun shigo cikin lamarin😂)
*(Thank you my wattpadfans💋 Comment da vote ɗinku suna ƙaramin ƙarfin guiwa sosai, SON SO nake muku)*
*Vote and Comment please😘*
*6/February/2020*
*Fatymasardauna*