Showing 30001 words to 33000 words out of 36190 words
Chapter 11 - DIJAMAH 'YAR FULANI Ranar da Komai Ya Sauya by maman teddy
shirye² suke bana wasa ba,sun shirya '6arnan dukiya,niko nace yooh dama 'ya 'daya tilo ae dole....
*Wacece Basmah*
Basma ta kasance 'ya a wurun hajiya zaituna,kuma ita kenan mata gaba da baya har a wurin mahaifinta wanda yake da matsayin commissioner of police...wato Abubakar Adamu.....
Najiyo ruwan Comment anjima kuji sabon posting..... Innaji ko shiru,aradun Allah nayi maku yaran fillon su deejamah ni hakannan xakuji ni diffff ta en nefah.....🤗🤗🤗🤗🤗🤗
Asha karatu lafy....💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻
Maman teddy🧸
[01/02 8:36 pm] Maman teddy🧸: Typing....
*MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION🖊️*
_'Kungiya masu aiki da naxari da illimi...._
*Dijamah 'yar fulani*
*Written by:*
(Maman teddy🧸)
Episode 4️⃣0️⃣➖4️⃣1️⃣
Dedicated to Nafee kaxaure....💘🤩
Wannan pagen naki ne ukhteey na...🥰
Kiyi yanda kk so dashi...🤗
____________________________
*~Bismillahir rahmanur rahim...~*
*Continues*
Asalin sa wato Alh.Abubukar adamu ya kasance 'dan garin Adamawa ne,wanda ita kuma hajiya zaituna wata mahaifiyan Basma ta kasance 'yar garin kano...aure ya kawota nan Adamawa, inda Allah ya axurta ta 'ya 'daya tilo wato basma,bayan haihuwar basma ta haifah yara kusan uku amma basa xuwa da rai,wanda tun daga nan bata 'kara haihuwa ba,hauwan ya tsaya.
Mahaifin basma irin wa'innan mutanen ne jajirtattu acikin gidan sa,wanda duk irin halinsa ba shi ya hana hjy.zaituna mallake shi ba.
Don yanxu sai yanda tayi da shi,...
Wannan kenan...
___________________________
A kwana a tashi bb wuya ga mai nisan kwana,ranaku na shu'dewa haka watanni na gudu,kaman yanda shekaru ke wucewa...💃🏻💃🏻💃🏻
A yau bikin Aliyu Haydar da Basma saura kwana biyu...wanda da kyar yaje wurin ta don ma matsawan su Abbas ne da Anwar dakuma yanda momy ke kokari in daga hankalin ta.
Koda yaje gidan haka jikin momyn Basma har rawa yake tace" a shigo dashi sitting room 'din gidan,wanda yagaji da kayatuwa da abubuwan zamani da more rayuwa...
Ya zauna bb da'dewa kenan shida Anwar da Abbas don tare suka iso gidan nasu,da shigowanta ta nufi Aliyu Haydar ha'di da sakin masu murmushi, inda Abbas cike da shakiyan ci ya hau mata kirari da Amarya...Amarya ta wajen Aliyu Haydar.... Murmushi tayi wanda shiko Aliyu kaman Abbas ya watsa masa wuta...shiko Anwar ganin harar da Aliyu Haydar ke watsamawa Abbas yasa shi gintse dariya...
Itako kuwa har yau tananan da shigar banxan data saba,don ko a yau sanye take cikin shigarta na english wears... Wanda ya dameta 'damau gashi kowani sassa ta jikin ta juya shi take hadi takowa har gaban Aliyu Haydar... Batare da tabi takan su Abbas dake gurun ba,ta nufe shi ha'di da zama kan cinyar sa tana mai kokarin kai bakinta don tayi kissing din shi.
Wani wawan tsawa ya daka mata ha'di da ce mata ta sauka masa daga jiki...
Itako cike da mamaki take kallon shi,don bata kawo kin da yake mata yakai hakan ba...kwalla ne ya ciko mata ido,wanda lokaci daya hawaye yafara bin kuncin ta...ganin irin wula'kancin da Aliyu Haydar yy mawa Basma yasa Anwar da Abbas ce masa haba Aliyu wannan ae bai kamata ba,inda Abbas da yake tantiri ne yace" haba saura kwana nawa ne 'daurin auren, ai kaman gobe ne,tohh maiye don ta zauna a jikin ka....
Mtsssswwtttt tsaki Aliyu yy ha'di da mikewa yana mai ce masu,ku tambaye ta abun da xata bukata kubata,inkun gama ina jiran ku daga waje...
Bai tsaya jin mai xasu ce ba,ya fita daga falon yana jin wani irin xafi daga zuciyan shi... Amaimakon ma yajira su kaman yanda yace masu sai kawai daga shigansa motan ya tada ha'di da yowa gidan sa,don a halinda yake ciki bb mai sanyaya masa ransa inba nurul kallbeen sa ba....
Zaune yasame ta suna hira da mama hinde,wanda duka dai firan ya tattara ga kauyen su mama hinden ne,ta take bata lbrn yanayin tsarin kauyen nasu,sosai take dariya...wanda shigowan Aliyu mama hinde ta hau masa barka da dawowa,bai kalle su ba ya amsa mata ha'di da nufahn side din deejamah... Wanda yy ne don ta fahimci yana bukatan ganin ta,duda tasan da hakan amma sai ta cigaba da firan ta da mama hinde...wanda mama hinde ganin bata tashi tabi mijin nata ba tayi saurin cewa" deeja ba Alhj. Bane ya dawo,maxa ki tashi kije wurun sa,don naga kaman da damuwa a tare da shi...
Shiru mama hinde tayi,don sai a lokacin taga wawtan ta nacewa da damuwa a tare dashi...
My deejamah tayi ha'di da mike tana mai ce mawa mama hinde ayi mata fatan doya don shi take jin sha...tohhh mama hinde tace" ha'di da nufahn kitchen don ta sanar ma rabi...
A bedroom din ta tasame shi ya na zane kan super cushine din dake bedroom din,xama tayi gyefen sa tana mai cewa" hamma kasan kwana biyu dik ban jin da'di..?
Cikin sauri ya kallo ta ha'di da 'darata kan jikin sa yana mai cewa" maiya ke damunki baki da lafy ne...?
'Dan turo baki tayi ha'di da cewa" a'a kawai dai na laru da akwai abun dake damun ka ne,kuma bakason gaya mun...
Murmushi yy ha'di da cewa" a'a deeja na banason hankalin ki ya tashi ne,kullum burina nagan ki cikin farin ciki...
Ture hannun sa tayi ha'di da kauda kanta dayake 'ko'karin ha'dawa da nashi,sannan ta hau cewa" ni wannan ba kwantar mun da hankli kkyi ba...kawai damuwanka damuwanka ne kai ka'dai,nawa damuwan kuma mu biyu...e'immm gsky ni dai kafa'damun ko hankali na xai kwanta...
'Dara kansa yy akan saman cushine din, yana mai tsotsan labban sa na kasa,jan sajen fuskan sa tayi wanda sai da ya rintse ido don azaba,sannan tace don Allah ka gayamun ni baxan damu ba koma meye...
A hankali yajawota jikin shi ha'di da rungumeta ta tsam dayima mata rumfa da faffa'dan 'kirjin shi, sannan cikin raunanniyan murya yafa sanar mata da yanda sukayi da momy..dakuma auren nasu da Basama.ya karke maganar da cewa" plz my queen kada ki tada hankalin ki,kinga ina son ki sosai,inkika shiga wata damuwa xanshiga wanda tafi naki ne ma...
Murmushi tayi cike da rashin sanin maiye ma kishiyan tace" hmmm"ummm.tohh wannan ne dama yake 'daga maka hankli hamma na,tohhh ka kwantar da hankalin ka,ni indai ni ce wlhh nafison kabi umarnin momy,Allah ya kawota lafy...
Kasa mata magana yy duda yasan yarinta ne ke 'dawayniyya da ita,amma yaji da'din yanda bata 'daga hankalin ta ba...
Ha'de bakin shi da nata yy wuri 'daya yana kissing din ta,wanda ganin haka ita kuma ita agsky fatan doyan ta takejin sha,yasata fara 'ko'karin kwace bakin ta,amma amaimakon yasakin mata bakin ma,sai ya kara rikewa gamm,ha'di da laluben harshen ta,wanda da yakama ya hau wani tsotsan sa kaman yasamu alawa🍭
Tun tana mutsu² har ta gaji jikinta ya saki,nan ya 'dauketa tsamm ha'di da nufahn kan bed...ganin haka cike da tsoro tace" hamma fah bani da lafy.... Bu'de baki yy xai mata magana amma kuma sai yakasa saboda yanda yakeji kaman numfashin shi xai'dauke,shi kanshi yarasa mai yasa sam baya gajiya da saduwa da deejamahn tashi,wanda kullum tana cikin ruwan gashi,don ma tana da dauriya,amna du da haka wataran infitinan tasa ya isheta sai ta saka masa kuka sannan yake rabuwa da itah,badan ya gamsu ba...
Ganin yakasa mgn yasa shi saurin fara bin jikin ta da hott kissing...
Dako yaxo dai² kan dukiyar fulanin ta nan ya kai hannu ha'di da saka 'daya a baki dayan kuma yana matsawa wanda hakan yasa deejamah takejin wani irin azaba na ziyarta kowani sassa na jikin ta...kuka tasa ha'di da 'kokarin kwace jikin ta daga nashi...amma takasa hakan jin irin gurnanin da yake yi kaman na xaki yasata tsorata sosai don tasan yau xata sha wuya a hannun hamman nata,wani karfi ne yaxo mata ha'di da tureshi ta mi'ke da sauri ha'di da sauka daga kan bed din,tana wara² n kayan daxata saka.
Wani gurnani ya kefitarwa wanda numfashin keyi kaman xai 'dauke kasa mata magana yy inda yakoma ya kifah kai akan filo yana mai tukurkusu anan wajen.ganin tana shirin fice wa ne yasa shi dago rinan nun idon shi ha'di da girgixa mata kai,alamun kar ta tafi barshi,bude baki yy xaiyi magana sai kuma yakasa ya kwantar da kanshi kan gadon yana juyawa don shi ka'dai yasan halin da yake ciki,ganin irin halin da yake ciki yasa zuciyan ta tsinkewa,wanda nan take mace da rauni ta nufeshi ha'di da 'dago shi ganin yana numfashin shi na shirin barin jikin sa, ga idon sa daya kankance...kuka tasa ha'di da cewa" hamma gani don Allah ka tashi kaji,na yarda baxan gujeka ba...
Jin dumin jikin ta kusa dashi yasa shi cikin sauri ya jawota ha'di da kwanciya jikin ta yana bimata kaman wani mayun wacin xakin da yasamu nama...
Sosai yake romancing din ta kan yafada duniyarrrr......
Wanda da jinshi ya saka mata 🍌 kuwa sai da ta dauke numfashi, don axaba,amma a haka ta dinga daurewa,don Aliyu Haydar lamarin nashi sai da dauriyya....
Ba'karamun wuya tasha ba a wannan rana,amma haka ta dinga daurewa don ta faran ta ran shi, wanda bayan komai ya lafamasa me yasamu 'dan gamsuwa ya 'dago kansa ha'di da cewa" my queen kin gaji ko...?
Murmushi kawai tayi masa ha'di da girgixa masa kai alaman a'a....
Murmushi yayi mata ganin ta girgixa masa kai,nan ya kuma rungumeta kamm,ha'di da fada mata kalami masu sanyaya zuciya...sannan yace" na gamsu ah haka my queen na gode sosai Allah yy maki albarka...
Kasa bashi amsa tayi sai dai murmushin da tayi masa...
Tsam ya mike ha'di da daukan ta suka nufi toilet,wanda a ciki ma haka suka sha soyyayar su sannan suka fito,bayan fitowansu ne suka shirya tsaff dasu cikin shigar su ta english wears, wanda bakaramun kyau yy mawa deejamah ba,abun ka ga mace mai diri da shape,komai yaji masha'allh....
Niko nace shiyasa take rikirkita Aliyu Haydar din...
Ganin irin kallon dayake mata ne yasata fafuwan gaba,don tasan halin sa yanxu sai su kuma komawa ruwa....turo masa baki tayi tana en kunkunai,wanda yasa shi fahimtan dalilin nata na hakan,nan ya hau mata murmushi ha'di da cewa" ae baxan 'kara ba sai xuwa anjima...
Jin yace xuwa anjima yasata saurin dago kai tana kallon shi,wanda shikuma ganin ta xaro ido cike da tsoron maganan tasa ya kuma sakar mata murmushi ha'di da kanne mata ido...
Bude baki tayi xatai magana sai jin muryan meenash sukayi daga falo ta kwala kirar Amarya na.....deeja Amarya na kina ina fito ga angon ki ya dawo....
Banyarda a fitar mun da littafi ba,domun ta kudi ce,gamai bukata xai turo #100 MTN idan kuma VIP ne #200 duka ta wannan numbern...
08081202932./09137393680.
Asha karatu lafy VIP...💃🏻💃🏻💃🏻
Maman teddy...🧸
[01/02 8:36 pm] Maman teddy🧸: *Typing..........*
*MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION🖊️*
_'Kungiya masu aiki da naxari da ilimi..._
🗻🗻🗻🗻🗻🗻🗻🗻🗻🗻
*Dijamah 'yar fulani*
🗻🗻🗻🗻🗻🗻🗻🗻🗻🗻
*Written by...:*
*Maman teddy🧸*
*DEDICATION*
~dedicated to my sweat Laila son so fasabilillah💔❤️~
Episode 4️⃣2️⃣➖4️⃣3️⃣
Labrina 'kir'kirarrene banyi shi don cin xarafin wani ko wata ba,illah don in fadakar nisha'danta,na kuma wa'axantar.kuma ban yarda a juyamun labarin ta kowani siga ba.yin hakan kuskurene babba....
********************
*In the name of Allah🤲🏻*
_____________________________
*~Continues~*
Jin muryan meenash yasata sakin murmushi tana kallon shi,kallon ae sai kayin nagani tun da dai meenash yau taxo gidan...
Murmushi yy ha'di da bude baki xaiyi ta magana,sai kuma tayi saurin ficewa daga dakin don bama ta son jin wani abu daga bakin shi...
Rungume juna sukayi da isan ta falon,ha'di da fara mawa meenash kumfan bakin yau she rabon ta da xuwa gidan...!!!
Meenash ne cike da gulma da jin haushi ta jawo hannun deejamah ha'di da cewa" deeja wai kinji ya Aliyu mom tasaka shi dole sai ya auri basma,kuma wai shi sai ya Amince da hakan...
Meenash ta 'karke maganan ha'di da dauke wani nannauyan numfashi,don ita sai ayau da biki ya matso gab take jin labarin.
Murmushi deejamah tayi,wanda da bu'de bakin ta xatayi magana sai muryan Aliyu Haydar ta katsesu yana cewa" keee meenash mai yakawoki gulma ko mene...?
Jin muryan Aliyun yasa gaban ta fa'duwa,don sam bata san dashi a gidan ba.
Saurin kallo inda taji muryan shi tayi,ha'di da saurin cewa"lahhh ya Hydar ashe kana nan...nan ta hau gaishe shi,wanda bai tsaya bata amsa ba sai ma ce mata yy,ohhhhh su mhiss meenash anxo ayo xiga asani a uku kenan da deeja na ko...?
Dariya duk sukayi inda meenash cike da kunyar ce mata mhiss meenash da yy tace" ya Hydar a'inah kasan wannan sunan mhiss meenash....dariya duka suka sa,inda deejamah tace " tohhh ba hakan bane,ae ke kkce sunan ki haka.waigawa inda Aliyu yake deejamah tayi ha'di da cewa" wai hamma Hydar bama minal ba,a"a sai dai ace meenash....
Dariya duka suka 'kara sawa,wanda duka suka samu wuri suka zauna,inda meenash takuma cewa" ohhh na lura yau dai sai tsatstsagata kukeyi acikin gidan nan....wannan mom tajiyo mu ae sai tayi mun darya...ni ina can ina fitina ashe wanda nakeyi don ita,tuni ya Hydar ya rufe bakin ta da da'din baki...
Murmushi Aliyu yy ha'di da kauda maganan da cewa" yasu kwanan su mom da daddy?
Nan Meenash ta bashi amsa da lfyn su qlau....
Haka suka cigaba da firan su cike da farin ciki da kwanciyar hankali.
Shirye² sosai ake tayi ta '6angaren Basma... Wanda hajiya zaituna taje wurin bokaye bb adadi,don dataje gurun wannan xata biya wajen wancan...wanda a haka har biki ya kuma matsowa don ana daffff.....'6angaren kayan funitures da room decoration kuwa duka ba a 'kasan na aka dauko suba...
Wanda Aliyu Haydar yy 'ko'karin cewa Basma ta xauna a daya daga gidajensa na nan adamawan ba inda deejamah take ba,nan mom cike da nuna fushin ta ce samm bata yarda ba,ae gida 'daya xasu xauna,don taga part uku ne ma a falon...ba yanda ransa yasoba ya amince da yanda mom tace....wanda bangaren Basma kuwa tun daga wannan rana da Aliyu Haydar yaxo yy mata wannan tijara bata kara saka shi a idon ta ba,wanda kullum da son ganin sa da kewansa take...
A ranar juma'a 1/2/2011 dubban nan mutane manya kusoshin gomnati 'yan kasuwa da sauran garuruwa dama sauran kasashe suka shaida 'daurin auren Aliyu Haydar da Basma...inda lokaci 'kan'kani aka watsa shi ta hayar sadarwa facebook ne i.g, bbc da sauran hayar sadarwa...don haka xaune deejamah take wanda take sanye cikin shigarta ta alfarma,wanda inka santa abaya tohh yanxu sam baxaka gane ta ba don inba ance maka deejamah bace wane kai kace kagane ta,don Aliyu na sakin ma flawern sa ruwa yanda yaka mata...💐☔
Xaune take cikin wata dakakkiyan boyal less wanda yy masifar kama jikinta,don yakuma bayyana tsadar sa dakuma kyaunsa a jikin nata...wanda yake dauke da launin maroon...ga stones da akayi masa aikin sa tun daga farko har kasa,irin yunwan dayake damun ta kwana biyu ne yake damunta,wanda ita kanta take mamakin irin saurin jin yunwan da takeyi a kwana biyun nan, nan cikin sauri ta nufo falon nata wanda yagaji da kayatuwa ha'di zauna akan 'daya daga cikin royals cushines 'din dake kewaye a tsakinyar falon,kiran rabee ta hauyi don saboda yunwa har jiri ne ke 'dibar ta,cikin sauri rabee ta iso falon ha'di da amsa kiran nata...wanda cike da girmamawa rabee ta iso gareta ha'di da xubewa har 'kasa tana mai cewa" gani hajiya...
A hankali ta kalli rabee sannan tace" rabi da'allah babu wani abu da xan samu na 'danci yanzu...? Dajin maganar nata yasa rabee cikin sauri tace" ehhh hajiya a kwai bari na shirya maki a dirning...nufahn dirning area rabee tayi,batare da tajira jin mai deejamah xata ce ba. Inda deejamah ta mai da hankalin ta kan dan'kareren plasman dake ma'kale a bangon falon... Idon ta ne ya hasko mata taron 'daurin auren Aliyu Haydar da dubban mutane wasu daga garuruwa wasu madaga 'kasashe,inda nan aka hau gabatar da 'daurin auren nasu.
Cikin sauri ta mi'ke ha'di da nufan part din Aliyu Haydar wanda yake can a kwance abun shi,kaman ba Auren shi akeyi ba...
Da shigan tane ta hangoshi kwance a tsakiyan bed 'din shi,wanda lokaci 'daya ta 'daure fuska don a yanxu har ta fara gajiya da lalla'6ashi da takeyi,amma sai da'da narkewa yake mata.... Karamun tsaki taja a cikin zuciyan ta, inda a natse cike da turo baki ta nufe shi...
Zama tayi gyefen shi,tana cewa" hamma katashi yanzu fahhh har an 'daura auren kuma baka nan a wajen,wannan ae bai dace ba...
A maimakon ya bata amsa sai ma yana 'ko'karin jawota gareshi,janye hannun ta tayi ha'di dacewa haba hamma na wannan fa babu kyau,nidai ka tashi kashirya ka tafi,maganan ta ne ya katse sakamakon 'karar da wayan shi ta 'dauka lokaci guda...shiru tayi tana mai bin screen din wayan da kallo,wanda sunan Abbas ya bayyana...juyar da kansa yy gyefe guda yana mai tunano maganan deeja wai an daura auren sa da Basma,wani haushi ne da ba'kin ciki ya rufeshi wanda lokaci 'daya ya 'karajin tsanar Basma a cikin zuciyan shi.
Ganin ya juya kai yasa deejamah cewa" don Allah hamna Hydar ka tashi.ganin xata dameshi da magiya kuma baxata biyamasa bu'katan sa ba,yasa shi cikin irin wata rikitacciyar murya yace" ni indai baxaki yarda ba,tohh nikuma bb inda xani,kawai fahhh baxan da'de ba wlh...kuma baxan bari ki wahala ba kaman na jiya ba.
Banxa tayi mai,ganin haka yasa shi juyawa yana 'ko'karin jan blanket, wanda ganin haka yasa deejamah kai hannun ta ha'di da kama bargon... Murmushi yasaki don a yanxu bai da abun da xai faranta masa rai in banda yaga deejamah n a kusa dashi,a hankali ya jawota ha'di da rufa masu blanket... A wannan rana sai da yy abun sa san ransa,wanda duk in deejamah tace " ya mi'ke ya shirya,sai yace" ta dame shi ko baxaije ba,don shi sai yasamu gamsuwa tukunna....haka ya dinga abun sa kaman bai gajiya,don sai dai ya rabu da itah ganin xata wahala da shi sosai,amma badon yagaji da shan da'din ta ba....kaman yanda yake cewa" don yace samm bai ta'6a samun macen dayake so kaman deejan na shi ba,komai nata na daban ne...
Sai da ya kwashi garanshi san ran shi,sannan don kansa ya mi'ke ha'di da nufahn toilet...bayan ya ha'da masu ruwan wanka ne yafito ha'di da 'ko'karin daukan deejamah, nan tayi saurin cewa" a'a nidai ka shirya,in kafito na shiga.... Haka badon yaso ba yanufi toilet,wanda da shigar shi tayi saurin mi'kewa ha'di da nufahn nata bedroom din...
Bayan tayi wanka ne ta tsabtace jiikin ta,nan ta yo wani sabon wankan wanda yafi ta 'daxu don sosai mima ta gyarata,tafito kaman itace amaryan.
Komawa tayi falon ta zauna suna 'dan ta'6a fira da sauran ma'aikatan gidan mata,wanda in suna tare ka 'dauka 'kawayene sai kaji yanayin yanda suke mata mgn ne xaka fahimci itace hajiyan ta su...🤩
'Kamshin turaren shi ne yafara sanar masu da isowanshi,wanda kowa ta da'da gyara zama don jiran isowan shi....
Sanye yake cikin wata irin garnarniyyan shaddda gexna