Showing 36001 words to 38051 words out of 38051 words
Chapter 13 - Banana Island Book Complete Hausa Novels by Oum hairan .pdf
jirgin taga yanda
sukayi sama da duniya bata kallon komai sai tsirrai daga can nesa ,ga jirgin sai figarsu yake
yina wani nausawa dasu ta cikin gajimare kamar zai watsar dasu “Irin dai wasan nan da ƴan
mashin keyi ko masu mota In ana biki (awizooo ba burki)”
Wangale ido tayi cikin tsoro ta kwantsama ihu ,a Gigice yace “What”
Kasa magana tayi saboda jin wani abu mai nauyi yazo ya tokare mata mara da tayi,sama sama
ta fara numfarfashi kamar ranta zai fita
“mrs mie what ?”
Kamar za'a zaremata rai tace “Zan mutu ka ...ka yafemun” ta ƙare magana tana sagalo masa
hannu alaman ya kamata ,tayi wani luuuuu zata faɗi .ta kwanta rikicaaa akan hannun seat din .
ba shiri ya umurci jirgin tayi ƙasa ,a guje ya fito ya zagaya wajen ta ya ɓalle ta ajikin belt din
jirgin ya kinkimota da gudu suka nufi sick bay (asibitin dake wajen) yana ƙwalla kiran ”help help”
Da sauri akazo da abun gungura mara lapiya aka ɗaurata akai sukayi Emergency da gudu yina
biye dasu.
***
2hours Later
Aka fito da ifty kwance sharkaf an daure mata hannunta da drip aka kaita rest room (ɗakin
hutu),sannan likitan ya umurci Adnan da ya biyosa office
A rude Adnan ya bisa “Likita what happened to my wife?”
“Calm down sir ,matarka tana a better condition kawai ta samu kanta a panic condition ne while
ba ita kaɗai bane Amma ynz mun bata Emergency intervention komai zai dawo daidai”
“Panic? Ban gane ba,muna cikin jirgine da kawai naga luuu zata mutu ”
“Eh kasan masu juna biyu karamin abu yina iya basu tsoro ,Wanda if care Is not taken zasu iya
rasa abunda ke cikin cikinsu”
Wannan karon a furgice Adnan ya miƙe “Dr ban fahimta ba ,meye ma juna biyu? Kana nufin Mrs
mie tana da ciki? Ko meyema juna biyu?” ya sake wulla masa tambayar
Yanda ya rude gabaɗaya yaso ba likitan dariya “Yes haka nike nufi sir,don haka tana buƙatar
Complete bedrest ba sex sosai a barta ta huta saboda yaron zai iya fita a koda yaushe yanzu
haka”
“Aaah ai Sex an barshi inshaalh har ta haihu , alhmdllh bari in Kira momy ,kace a barta ta huta
ba'a don hayaniya ko? Gaskiya asibitin nan will not be conducive to her karan jirgi zai ringa
tsorata mun baby,gwara mu bar ƙasan kawai in ta haihu ma dawo....”
Fashewa da dariya yayi“Mr man bedrest ba har ta haihu bane kawai na wucin gadine ,kamar
abar cikin yayi kwari na 4months ba daga abu mai nauyi ba ɗaukan namiji kamar kai
amma zaku iya canja style ɗin da basai ta dauke ka ba kuma shima atleast 1 a kwanaki 3 har
sai cikin ya fara motsi daganan sai a dawo normal activities”
Godiya Adnan ya shiga zumbuda masa ya fara laluben Aljihunsa sam bayi da cash ,don haka
ya waiga ya kalli likita
“Likita kana amsan open cheque?”
“mai zai hana yallaɓai inada voters card da national ID ”
Wani lumshe ido yayi bai amsa likitanba ya kanga wayarsa a kunne yina sauraran ringing en
wayar momynsa
Ƙasa natsuwa yayi sai fadi yake a hankali “Momy pick d call...dauka ...ɗauka momy” can saida
ya kusa katsewa aka ɗauki wayar
“Hello momy na kusa zama dadyyyy....an kusa daina kirana boyyy” bai sai ba ashe prety
ta ɗauka saida yaji ta fasa ihun murna “Dady...momy Anty Ifty nada ciki ahayee zamu sha
shagalin suna...wayyo daɗi biki” (ita abinda ya dameta kenan ayi shagalin Biki a gidansu)
Iyayen da duk suke falo rikicewa suma sukayi da murna momy ta amshe wayar a hannun
preety tana tambayarsa wani asibiti suke right now ,zasu biyo Flight su zo duba mai cikkksss
Hauka ruwa ruwa shidai dady binsu kawai yake da kallo ba tareda yace uffan ba yinata tasvihi
wa Ubangiji da yake ta fadada masa zuri'ar sa da albarkan ƴaƴa.
Saida Adnan ya kira kowa na family dinsa da familyn Ifty,itadai umma ta kasa amsa shi kunyar
Fulani ya motsa ....shidai baisan ma yayi wani wauta ba ya cigaba da kiran dangi da su lili
yanda kasan ga iftyn nan ta haihu da babynta a hannu ba ciki bane kawai na satuttuka ,saida ya
Farfesa ma kowa sannan hankalinsa ya dawo kan likita
“Oya likita muje jirgi in baka cheque....kai Nagode likita ....ammmm,You sure Matana nada ciki
ko?” murmushi dai kawai yayi ganin yanda ubangidansu yake a ruɗe cikin murna yina daɗa jin
dadi da shift ɗin aikinsa ya bashi damar sanar da oga Adnan daddaɗan labarin nan.
“likita kana da tabbacin Matana nada ciki ko?”
“sir ba'a ƙaryan ciki and beside akwai cardinal sign ma ,zakaga Vagina dinta ya zama
purple...vaginal secretions dinta zai linku....ga alamomi nan da yawa dai”
****
Ifty sanda ta farka ta ganta kewaye cikin dangi abun ya bata kunya ,haka kowa ke nan nan da
ita daga ƙarshe ma momy tace za'a ɗauketa su wuce Abuja saboda tasan nacin adnan kar yayi
masu asara .
Nan kuwa adnan ya dire yace bai yarda ba ai likita yayi masa bayani to bazai wahalar da ita ba .
Humhum su Ifty an shigo dangin en boko ido ba tsarki
****
Saida cikin Ifty yakai wata uku kana suka shirya ƙwarya ƙwaryan _Baby shower_
Uwar unborn da baban unborn akasha hotuna ,wannan tana tsaye ta ɗage top ɗin jikinta ta turo
cikin adnan ya ɗan sunkuya ya manna bakinsa akan ƙasan cibiyarta yana kissing akayi masu
hoto .....hotuna dai gasunan ,dangi suka dinga sawa a status da shafukansu na sada zumunta
kamar za'a haifi dan gold . Anci ansha anyi kyaututtuka sannan ifty ta dawo Banana island da tarin masu mata hidima.
***
Haka adnan da Ifty da sauran dangi suka cigaba da lelen ciki duk bayan wata uku sai an party
an dauki hotuna har ciki ya shiga wata tara lokacin yayi tulele ,ko tafiya mai nisa Ifty bata iya yi
,tuni sunyi kaura a Nigeria sun koma India da zama suna amsar kolawar likitoci na musamman ,
iyayen Babu kullum na karakaina tsakanin Nigeria zuwa India . Tun Bama da likitoci suka
tabbatar masu da Adnan ya ɗura ma Ifty yara har ƙwara uku bane a mahaifa daya ba .......
Nikuwa nace Adnan sex Yayi riba bakayi jaraba a banza ba ka ƙyanƙyashe ƙwayaye da yawa.
***
4 years Later
Ifty na gani zaune ƙasan wani lallausan carpet mai jikin kura kura. A tsakiyar yaranta maza biyu
mace ɗaya ,mazan na sanye da blue ɗin wandunan jeans gajeru kwatan cinya da ƴan T_shirt
jajaye,itakuma er macen an sa mata ƴar misisi(bulawus) shima da kadan ya gota cinyarta mai
ruwan pink ,an raba mata gashin kanta gida uku an kame mata da kyawawan ribom irin na
yaran turawa...suna ta ƴan wasanninsu a falon dake cike da tarkacen gunki (teddies) da
ƙwallaye manya manya da jiragen wasa da sauransu .
Ifty hankalinta ya natsu akan allon laptop dinta ta dogare hannunta daya da wani pillow kamar
timtim ta ɗan kashingida kadan kunnenta maƙale da earps jikinta sanye da wata riga mai fadi
sosai batasa Brazier ba don haka kan nonuwanta sun tsikaro ta saman rigar ,sauran rabin
Nonon kuma ta sama sun fito ta V neck ɗin rigar ,tayi ƙatotuwa ta ajiye manyan mazaunai cikin
dogon wando black ,ta miƙe ƙafa guda tana karkaɗa ƙafarta da yasha awarwaron ƙafa na
zinare har guda uku da zoben yatsan ƙafan ,kana ganinta kaga babbar mace mai samun tattalin
miji. Jikinta fresh dashi basai an gaya maka tanashan sperm (maniy) yanda ya kamata ba
Video call takeyi da Lili da ta dawo gida wankan jego
“ƙawata kinsan menene ? Wallahi na sake tsoron Allah ”
“me ya faru haka?”
“Hmm I can't recall ,was it last week na shiga uni lag (makarantarsu) da mr mie,amsar result
ɗina....”
Katseta lili tayi “Kinji galba au barin masu takardan kikayi baki amsa ba dama tuntuni?”
“To me zanyi dashi ? Mijina ya barmun dutyn kula dashi da yaransa ,office ne kullum ina yawon
zuwa office ɗinsa saidai in jarabansa Bata motsa ba a office ,sai naje na basa hakkinsa ,to wani
sha'awar office zanyi ? ba gwanda in tsaya in bautan Ubangiji ba in samu lada...”
“eh kuma haka ne Matar Romeo..”
“dai daihaka dayan sunan mijin nawa yake ....Ni ki tsaya kiji abun al'ajabin da na samo”
“To ina jinki”
“In fada maki dai naga su zakari ...”
Yamutsa fuska tayi cikin rashin fahimta “Wa'az zakari? Ban wayeshi ba”
“kin manta sumayya zakari? Wata er ajinmu nan mai yawon bin offices ɗin malamai suna bata
maki? Suna cinta?”
“Ohhhh na ganeta mai ya faru da ita?”
“kinga yanda ta koma? Ta lalace jikinta duk ƙuraje fuskarta yayi tambari_tambari irin na tsoffin
masu bleaching din nan ,gabaɗaya kinaganinta kinsan barikin bata yayinta....wallahi taban
tausayi naje wajen ta amma er rainin wayon dacewa tayi ma bata gane Ni ba sai daga baya
,nidai na shanye bacin raina don itace abun tausai anan nike tambayarta me takeyi a makaranta
...wai ashe malam dawanau (Mr dauda) riƙeta Yayi da tulin carryovers tayi spilling an sake dawo
da ita ,tace malam Dauda kuwa ya maida ita kamar matarsa ,kuma dukda haka yaki taimakonta
ta wuce .....a ƙarshe ma ana zuwa rage ma'aikata federal government ta tsintsince useless
ma'aikatan wajen masu bad records aka koresu ciki harda malam Dauda yanzu ko sana'a bashi
dashi wai kaya yagaggu ma yake sakawa ya ma koma ƙauyensu.... Wallahi ta bani
tausayi...azzanu zannu walau kana haƙƙun amma kamar tana da ƙanjamau...gwanin ban
tausayi haka na yi mata nasiha dai na bata abun kashewa ”
Caɓe fuska lili tayi Ni ban wani ji tausayinsu ba maganin marasu ji kenan ,worse part din ma
kayi iskanci a baka E Ni da a bani E ya ragargaza mun Gp a jami'a ,inzo fita in fita da 3rd class
,ba gwamma a bani carry over in dawo in gyara ba ,amma sam ƴan matan mu basu ganewa
.....mudai Alhamdulillah ba iyawanmu bane da ka natsa mu ka kuma bamu maza masu son mu
da kula da mu ba ikonka ne .so,....Mun gode ma Allah mun gode ma iyayenmu”
Katse maganarta tayi da sauri hango cutietana kokawa da Imam (mai sunan baban Ifty)
takan ball
“Kawata yaranki na dambe muna nan muna hira”
“wallahi haka sukeyi ,takan kayan wasa kullum dambe cutie kamar namiji ta koya damben
maza....(waigawa tayi ta kallesu)cutien momy zo nan ƙyaleshi ba ruwanmu da nunu ”
Farfari tayi da ido tayi cike da tsiwa ,cikin gwarancinta take bata amsa da turanci “Anty ki bari in
zane nunu(imamu) baya ji”
Adnan da shigowarsa kenan ne yaje ya sureta “Uhm uhm momyna banda rashin kunya suje su
matse munke su zaneki”
Lili da tun dazu take kallonsu cikin burgewa tace “Kawata ki raba masu dakin wasa ko ayi ta
rikici yaseen”
Kafin ta bata amsa Adnan yazo gabanta yakai hannunsa kan gashin kanta Yina shafawa
romantically
“Matar Adnan kinyi kyau,da alamu dai ana bukatar play room wannan kayan tada hankali haka
a fili kwasha kwasha” yayi magana yina kashe mata ido yina nuna mata nonuwanta da baki
Ifty wayancewa tayi ta kalli screen ɗin kana ta kalli Adnan “My... Ga mai jego fa ku gaisa ” ta
karkata masa face ɗin screen ɗin laptop ɗin gabanta
Sosa ƙeya yayi cikin waskewa yace
“Our lili hyyy” harara Ifty ta kwasa mashi
“Dallah baka iya ba ,kai da zakace Mrs He ,hyyyy”
“Na bani da kishi” ya faɗa yina sosa ƙeya “To Mrs he hyyyy Ina babyn mu...kowa lafiya ko?
Ina abokina,ynz har kun sake kawo baby na biyu gaskiya zamuyi zuciya mu ƙara kar kuzo ku
wuce mu ”
“Wallahi Alhmdllh...” lili ta faɗa tana dariya
Nima dai nace ALHAMDULILLAH
SAI MUN HAƊE A LITTAFI NA GABA
Taku har kullum
Nurse Hassana Mohammed Bamalli
(Oum Aphnan✍)
09065990265