Showing 6001 words to 9000 words out of 23179 words

Chapter 3 - The Sexy Boss Book 3 Hausa Novel By Maman Teddy.pdf

sa . Yayin da Bishira ke bin duk wani
ilahirin jikin sa da Kissing , hannayen su yasa hana haɗawa da nashi wuri ɗaya fuskokin su na
kallar juna . A hankali yakai bakin sa saman laɓɓan ta yana fara tsotsan ta cikin wani irin salo ,
wanda gaba ɗaya ilahirin jikin bishira rawar ƙyar yake , don dama a hannu take , an sha na daɗi
anyi tatul . Zame bakin sa yake ƙoƙarin yayi nan take ta yi saurin sa nata bakin tana Haɗawa da
nata ,tare da cigaba da tsotsan bakin shi tana mai ƙara manna jikin ta da nashi . Umair ne ya
kai hannun sa yana shafa ta tun daga saman wuyan ta har zuwa bayan ta yana shafa tare da
bin ko ina da wani irin tafiyar tsutsa gurrr³ da yatsun sa . Ƙanƙamesa Bishira tayi jin yatsunsa a
ƙasar ƙugunta yana jan jagidan jikin ta a hankali ... Baya tayi yuuuuu nan yayi saurin tarota tare
da riƙeta , ganin ƙafafun su na neman gaza ɗaukar su yasa shi ɗaukar ta cak yana nufar 3
seater da ita , fara raba kayan jikin ta yayi yana yi tare da kai bakin sa yana Kissing ɗin tun
daga fuskar ta har zuwa Wuyar ta . Rigar jikin ta ya cire tare da wurgar dashi gyefe guda.
Ganin Nonowun ta yayi tsam tamkar bana Babban mace ba , wacce ta haura ma 40yrs. Lallai
da'alama bishira ana sha'ani . Don ko ba'a faɗa maka ba jikin ta na shan gyara . Hannayen sa
yasa duka yana turbitsa su tsankan kanin nonuwan ta tare da fara matsasu yana ligwigwita n su
. Washhhh Aahhh Umair....ahhh daɗiii bai bi takan ta ba sai maganan nan tasa da ya saba
Muryar sa dake babu wasa yace " Bana Son hayaniya .!


Kuji ɗan iska.

Kama bakin ta Bishira tayi yana cigaba da sarrafa ta da juyata duk yanda yake so , sai dai tayi
ta nishin daɗi ,babu Damar sambatu don sanin kanta ne tana fara masa sambatu zai sauka
daga kan ta ya bata wuri . Nishi take tana daɗa gantsaro masa ƙirjin ta sama . Bakin sa ya kai
yana ɗaura harshen sa saman nonuwan ta tare da fara motsa harshen sa a iya zagayen nipples
ɗin ta . Yana wani irin wasa da harshen sa a kan nipple ɗin nata , a hankali ya luma ta cikin
bakin sa yana fara tsotsan ta tare da shafa gyefen fuskar ta . Ina...inaaaa Son ka Umair..!!!!!
Cak yaja ya tsaya daga komai da yake keeee. Ke me kika ce?? Kina So na.? Shiru bishira tayi
tana raba ido , don sam bata san lokacin da bakin ta ya furta hakan ba . Ke tashi da ALLAH

Malama . Tashi ki fice mun daga gida. Kamin yanzu na haɗaki da kar nuka . Ba cewa nayi maki
kawai jin dadin juna zamuyi ba . Babu maganan soyayya ?. Shine kike faɗin Kina So na?.



Miƙewa yayi daga in da yake yana ja baya , cikin tsawa yake faɗin " I say Outttt.! Jikin bishira ne
ya hau rawa karrr karrr ƙarrrrrr. Idon ta ne ya fara fidda ƙwallah don a duniya ta fi jin daɗin Sex
da shiɗin kaɗai , kowa ji take shafan mai yake mata . I'm sorry Umair .Ke fita nace.! Yanda yake
mata maganan kaman yayan ta ba ƙamin bayan bayan ta ba. Miƙewa tayi a hankali tana ɗaukar
rigar ta tare da mayarwa jikin ta . Na baki minti biyu ki tattara ki bar mun gida , idan kuma na
dawo na tadda ke zaki ga Abun da zan Maki . Ɗaukar keys ɗin shi yayi tare da juyawa yana
ficewa daga Falon . Farfajiyar gidan sa ya nufa yana shiga moton sa cikin wani irin mahaukacin
gudu ya bar gidan .

***

Asibiti ta nufa wanda da isan sa cikin sassarfa ya shige office ɗin sa . Kai tsaye ko zama baiyi
ba ya nufi fridge ɗin sa yana ɗaukar barasar sa wanda safe rana dare a gida a ko'ina shan sa
yake. Zama yayi yana fara zuba ta a cup Yana ƙwalɓewa , a hankali yaji ana masa knocking
Wanda yasan baya wuce Nurse Badi'a . Yesss.! Abun da yace kenan yana cigaba da shan
barasar shi . Shigowa tayi a hankali tana sa hannun ta cikin jakarta tare da cewa " Doctor ga
Abun ka ,jiya ka manta dashi ka tafi ka barshi bayan ka gama tiyata . Ɗago da idanun sa yayi
yana kallon kwalin sigari . Hannun sa yasa yana amsa . Cikin maye ya fara cewa " Wannan mai
naƙudar tun juya ta haihu??. Girgiza kai Nurse Badi'a tayi ,kamin tayi magana ne yace " Ku
kaita tiyata room a fara shirin tiyata ,nan da 10 minutes zan zo . Ohk Sir". Juyawa Badi'a tayi
cikin sauri don ƙaddamar da Umarnin Shugaban nasu .

***


Ɗakin tiyatan nurses ne kowa na tsaye ana jirar isowar Dr Umair . Komai an tana da alluran da
ake yi ne na dogon barci ba'a kawo ba . A haka Umair ya shigo ya taddasu . Bin ko ina na wurin
yayi da kallo yayin da nurses ɗin suka basa wuri . Rigar tiyata ya saka , kana yasa facemask
,Ina Sauran Alluran? Ya tambaya cikin Muryar maye . Nurse Badi'a ce tace " sune babu amma
yanzu an jee....Dr Kan yaron ya fara hudowa . Saurin maida hankalin su suka yi ga mai
haihuwan , innalilahi Dr Ƙafar jaririn ne ya fara fitowa a maimakon kai . Dafa kai Umair yayi yana
rasa abun yi ,gashi ba allura kusa bare suyi gaggawar yanka ta . Laiter suka ga ya kunna sai ga
wuta , a ƙafan yaron ya ɗoɗana wanda yasa su saurin buɗe baki suna mmkin wannan wani irin
aiki ne . Cikin sauri kuwa yaron ƙafafuwan nasa ya koma . Gani sukayi cikin na juyawa wulll³ ,
sai gashi ya dawo ta ka. Hamdala Nurse Badi'a tayi suna saurin amsan haihuwar ,sai ga yaro
ya faɗo na miji . Doctor doctor suka hau kirar sunan Umair da ya faɗi nan a buge .

***

Umaima ne tayi shiru tana sauraren labarin gidan Radio da Hajiya Balki ke saurara . Wanda
ake faɗin kasada da rayuwa 'r da Sir Umair Ahmad moddibo yayi . Kuma ƙarƙashin mahakuntan
Lafiya sun amshi Lasisin shi ,an dakatar dashi daga Ko wani aikin likitanci ba'a yarda ko magani
yaba marar lafiya ba har zuwa tsawon shekaru uku . Shiru Umaima tayi a hankali ta miƙe tana
shigewa ɗakin Umma , Hawaye ne taji yana bin kuncin ta , wanda a tayi saurin saka hannun ta
tana goge wa . Wayar ta ta nufa tana kirar Hajiya Turai wanda cikin sauri ta ɗaga kirar tare da
cewa " Ƴata ɗaya tilo kowa lafiya ko?. Momy zan zo Abuja gobe Inshaallh . Murmushi Hajiya
Turai tayi kamin tace " Kinji Abun da ya faru da Umair ko?. Yanda taji Hajiya Turai na maganan
sam babu damuwa a tare da ita yasata cewa " Eh . Shiyasa zan taho . Ohk nima hakan na keso
, amma wani hanzari ba gudu ba , Umair tun a juya yabar ƙasar nan zuwa Ƙasar Oustralia .
Gaban Umaima ne ya yanke ya faɗi. Kizo gobe ina son mu tattauna . Kashe wayar Umaima tayi
gaba ɗaya tana zaman yan bori a falon . Mai yaje yi? Yanzu babu mai rarrashin sa akan abun
da ya faru dashi??? Me yasa Ammie ta bar sa ya tafi???. Abun da ta tsinci kan ta da cewa
kenan .!


****


Ɓangaren Umair kuwa koda ya tafi ƙasar Oustralia wata uku yayi yana horo na zama sojan
ƙasa da ƙasa aka sin da da ya kasance Sojan ƙasar Mahaifiyar tasa , amma a yanzu ya koma
sojan ne shi na ƙasa da ƙasa ,soja mafi haɗari kenan , wanda idan sojoji suka ga irin su gudu
suke yi . Sai da ya gama karɓan wannan horo kana ya zama cikakken soja . Watan sa huɗu ya
fara shirin dawowa gida Nigeria .

Ƙwanan sa biyu da dawowa Nigeria , Ammie duk basu sani ba , sai dai kawai Ammie da take
zaune tana kallon news taga an hasko ɗan nan nata .
Anan ne taji ana masa jinjina yayin da aka ƙara masa sojoji kusan ɗari wanda suke a ƙarƙashin
sa . Anan ne yan jaridu k watsa asalin labarin sa ,kasuwar cin sa da kuma matsayin sa na
sojann ƙasar Mahaifiyar sa ,a yanzu kuma ya koma sojan ƙasa da ƙasa . Hankalin Ammie ne
yayi sama . Rasa me zatayi tayi ,kuka ko farin ciki . Sam ta kasa kirar Daddy da Hajiya Turai ta
faɗa masu ,don Daddy Yana can gidan Hajiya Turai . Hayewa sama tayi tana ɗaukar mayafin ta
tare da nufar farfajiyar gidan ta , moton ta ta shige tana nufar gidan Hajiya Turai . Bayan ta isa
ne tana farfajiyar gidan , Sai ga kirar Umair ,ɗauka tayi kamin ta masa magana yace " Ammie
ina gidan ki yanzu haka kuma Bakya Nam . Yanzu ka taho gidan Hajiya Turai ina can .! Katse
kirar tayi tana shiga daga ciki .


A falo ta taddasu duka Umaima Surayya , Fareesa Daddy da kuma ita kan ta Hajiya Turai .
Kowa fuskar sa ɗauke da fara'a har da ita kan ta Hajiya Turai da take dariyar yake na ciki na ciki
. Kun ga ko abun da nagani yanzu??? Cewan Ammie idon ta na fidda waye . Miƙewa Fareesa
da Surayya sukayi da gudu suna rungume Ammie tare da cewa " Ai Ammie mun riga ki gani ma

. Dariya Daddy Yayi haka itama Hajiya Turai kana tace " Ai alhmdllh . Nufo Umaima Ammie tayi
tana rungume ta ,anan Umaima ta gaishe ta ,tana nufar wata hanya tare da cewa Ammie bara
na kawo maki Ruwa.! Ai fa maza don yau makoshina ya bushe ina cikin farin ciki . Murmushi
duka suka yi Yayin da Umaima ta nufi coridor .

Bari na kira Umair ɗin tun da shi komai na shi a cikin baƙin miskilanci yake yi ,har ya tafi
Oustralia yayi wannan aikin ba tare da mun sani ba. Ai yanzu haka ma kila ya ƙariko. Don
kamin na shigo ya shaida mun yana nan Abuja . Ya sauka a gida na.... Wani irin kallo Hajiya
Turai ta yi mawa Ammie kamin tace wani Abu sai sukaji sallamar sa . Sanye take cikin shigar
suit baƙaƙe Gashin nan nashi ya kwanta luffff ,kasumban nan da ya tara ya rage shi yabar saje
dai dai . Surayya ne ta isa gareshi tana hugging nashi ,haka Fareesa da ke faɗin Wlcm back to
Nigeria Ya Umair". Murmushi yayi yana buɗe baki zaiyi magana sai suka ga yaja ya tsaya... A
hankali ya raba jikin sa dana ƙannin nasa kana yace " Ammie Ina jin kaman Umaima na nan?.
Cikin sauri Ammie tace " Umaima kuma? A ina kenan?. Juyawa yayi yana kallon ko ina ,kana
ya kalli Ammie yace " A jiki na nake jin ƙamshin jikin ta .! Kamin Ammie tayi magana ne taga
yana takawa tare.....


To pa wannan wacce irin soyayya ce , wanda zuciya da zuciya kawai suke jin furucin ɗan uwan
sa?. Umaima Umair...! Soyayyar taku ta musamman ce .



To masoya anan na kawo ƙarshen free page maza hanzarta ki mallaki ta ki .


*Regular group ₦300... VIP group₦500... SPC ₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha
keystone bank ko ki tura katin MTN ta wannan Numbobi 08081202932 idan VTU TRANSFER
Ne kiyi ta wannan Numbobi 09061466409 ...ga masu buƙatar complete book 2 na THE SEXY
BOSS zaku biya ₦300 kacal.*


*ANTY MMN TEDDY*
*Littafin the sexxy boss na kuɗi ,duk wanda ya karanta bai biyani ba ALLAH ya isa.! Regular
group₦300... VIP group₦500...SPC ₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank
ko ki turo da MTN card ta wannan Numbobi 08081202932..Don ALLAH na roƙe ki karki karanta
indai baki biya Ni ba.*
Ammie ne ta miƙe tsaye tare da bin Umair da yake waigawa kaman wanda aka masa bishara
da Umaima n tana nan cikin gidan . Umair.! Ammie ta kira sunan shi kana ta cigaba da cewa "
Ka zauna mana a ina ne kaga Umaiman dagaaaa...kamin ta ƙare maganan ne Umaima ta fito

fuskar ta ɗauke da fara'a . Haɗa ido suka yi Da Umair wanda lokaci guda taji ƙirjin ta ya buga
dam...Jikin ta ne ya hau rawa karrr karr karrr farantinn hannun ta na shirin yin ƙasa . Hannun sa
yasa yana tare Plate ɗin , kana Ta sakar masa duka tana yin baya da sauri . Don Kallon sa
kawai tayi amma ƙwaƙwalwarta a lokaci guda ya tariyo mata abubuwa da yawa ,musamman
zalunci da yayi mata . Umaima.!! Ya ambato sunan ta cike da Mamakin ganin ta a gidan Hajiya
Turai . Tsayawa yayi yana ƙare mata kallo ,yayin da Ammie da Hajiya Turai suka miƙe har da su
Surayya . Daddy ɗau zaune yake yana kisima irin hukuncin da zai yi mawa Umair akan abun da
ya aikata akan Umaima . Hawaye ne ya fara sauka mawa kuncin ta a hankali . Umaima.! Ya
kuma ambaton sunan ta a karo na biyu , gwiwowin sa yasa a ƙasa yana kallon fuskar ta .
Umaima me kika zo yi nan? Shiru Falon ya ɗauka babu abun da kake ji sai shashsheƙar kuka
Umaima da a lokaci ɗaya ta gaza natsuwa . Ƙare mata kallo yayi ganin yanda ta sauya , ta ƙara
cika da ƙiba. Wani mahaukacin kishi ne yaji ya ɗebesa don A tunanin sa Ƙila Umaiman ta
haihuwa ,don shekaru biyu ba wasa ba.


Cikin muryar nadama da rarrashi ya cigaba da cewa " Pls Umaima I'm so sorry ,ki Yi haƙuri ki
yafe mun , ki biyo NI muje ,muyi rayuwa mai daɗi , wallahi ba zan kuma yin kuskuren da nayi a
baya . Ƙare maganan yayi yana kai hannun sa tare da riƙo nata hannun ,saurin fizge hannun ta
yi tana goge hawayen fuskar ta wanda tana sharewa wasu na saukowa . Me kike tunani? Ban
sauya daga inda nake ba ada? Wannan shine kike tunani? Ko kuwa yaran da kika haifa a gidan
wancen mijin naki ? Ki kawo su mu tafi dasu ,zan riƙe su tamkar Mahaifin su ba banbancin da
zan nuna tsakanin nawa da nashi . Ai ke kika haifa mana. Pls Umaima ki biyo NI muje....kaiii
Umair yi mun shiru cewan Alh Ahmad da zuciyar sa babu abun da take yi sai ta fasa tana har
bawa . Mene kace?? Ta biyo ka ku tafi ,saboda rashin hankali . Kasan a wani kasa yarinyar
mutane kuwa?. Har a yanzu kana da bakin magana?. Shiru Umair yayi gwiwowin sa a ƙasa .
Wasu irin ƙwallah ne suka fara bin kuncin sa . Daddy ne ya tsagaita da maganan yana
numfasawa . Juyawa Umair yayi yana kallon Daddyn nashi kana yace " Zata yafe mun Don
Allah ku bari na bata haƙuri , Daddy ,Ammie Wallahi baxan iya rayuwa babu Umaima ba. Duk
abun da nayi mata soyayyar tace ta sani yin haka!. Shashancin Wofi ,cewan Ammie don ita ma
a yau Umair ya tuna mata abubuwa na ɓacin rai da yasa su a watan baƙwai a wancen shekarun
.


Cike da kisisina Hajiya Turai ta nufo inda Umair yake ,Hannun ta ta sanya tana tada shi zaune
kamin tace" Calm down Umair.! Ka natsu , ka sani Kowa yana laifi a rayuwar nan ,kuma
kuskuren na farko ba kuskure bane , kuma maimaita shi shine babban kuskuren. Ka sani tun da
Umaima tayi Aure mijin ta hannun ta bai taɓa ba. Kasan Meye dalilin a ranan da ango zai shiga
ɗaki komai ya fito sarari . Wato cikin ɗan ka a jikin Umaima... Kuka Umaima ta rushe dashi ,
kana ta amshe Hajiya Turai da cewa " Kasan irin hartar dana sha kuwa ? Kasan irin
maganganun da ya fito daga bakin mutane kuwa a kaina? , Ji nayi gidan mu baya mun daɗi ,na
gaji da zaman cikin gidan mu . Ana haka Momy Tazo ta ɗauke Ni ta dawo dani gidan nan ta
bani rayuwa mai ƙyau . Sai dai bayan abun da kamun Su Baba su gani ba , da Hajiya Turai
aka.....kuka ne yaci ƙarfin ta wanda Ammie hannu tasa tana rungumo ta jikin ta tana ɗan

bubbaga bayan ta alamun rarrashi . Wani murmushi Hajiya Turai ta saki ,kana tace " ka kwantar
da hankali ka Umair , Umaima matar ka ce a yanzu . Ka tafi da watanni a ka ɗaura Auren ku ,
duk da bakowa ya sani ba , anyi hakan ne a sirrance ,ganin kaima Angon wutar soyayyar ya
ɗebe ka ka bar ƙasar baki ɗaya . Tun da Hajiya Turai ta fara maganan har ta gama Umair ya
kasa ɗauke idanun sa daga kallon Umaima ,wani irin narkakken Son ta da tausayin ta ne ya
kama shi. Pls Umaima ki yafe mun. Yayi maganan cikin sallama wa. Ai mu mata Bama da riƙo
,muna da saurin yafiya. Cewan Hajiya Turai tana murmusawa .


A'a Hajiya Turai bazan mawa Umaima dole ba,ya zalince ta kuma ayi mata dole , ku tambaye ta
inda wanda take so , Ni da kaina zan nema mata Auren sa . Ƙarar ringing ɗin wayar Umaima ne
ya ƙarade Wurin , wanda a hankali ta duba wayar ganin sunan Fahad ne yasa ta dakile kirar .
Umaima aƙwai wanda ku kayi alƙawarin Auree? Cewan Ammie tana dafa ta. Gyaɗa kai Umaima
tayi a sanyaye tace " Eh Ammie. Sai kuma ta sunkuyar da kan ta

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login