✨🍃✨🍃✨🍃✨ ✨🍃DASHEN 🍃ALLAH✨ ✨3 GENTLE LADY'S👩✨ WRITTER'S ✍🏻 ASSOCIATION ✨🍃✨🍃✨🍃✨ https://chat.whatsapp.com/BHqoOEHjWQz26cyXRvt9V7 ✨🍃✍🏻✨📚🍃✍🏻✨✨🍃ALKALAMI ✍🏻YAFI TAKOBI🗡 ️🗡️✨ بسم الله الر حمن الر حيم Dasunan Allah mae rahama maejin Mae In the name of Allah the most macifull and the most gracious 💖🤍💞💞🍃✨ 1⃣&2⃣ 'DAN HAKIN🍃 DAKA RAINA😏🤔 Nah Sadiya A umar 💕Ummuh fateemah💕 Hadarine agarin sosae adur 'kushe take abakin murhu tanata hura wuta rugum niyyar hadarinne yasata tashi daga gurin dan xuwa ta tattara kayan ruwa dakar take takawa saboda tsohon cikin dake jikinta wanda yakae wata 6 haka take takawa ta tattara Mayan randuna da kayan ruwan Sallama akayi damurmushi akan fuskarta tace aa kakah hajjah sannu da xuwa shigo mana ga hadari yana shirin yankewa Cikin daga murya tace kinga nayi miki kama da wadda xata shiga cikin wannan matsiyacin dakin naku inashi kantace din yake tasan watake nufi Yafuta masallaci Amman yanxu zaedawo kakah hajjah Toh in yazo kice ina nemansa ina gidan alhaji hamisu ko amsarta bata jiraba tajuya ta futa Tashi tae daga tsugunnon datae danta gaedata ta shiga yar bukkar dasuke girki tacigaba da hura wutar Hapsath ce tae sallama cikin sauri dan antasosune saboda hadarin da aka gani agarin Amsa mata RABI'ATU tae tace sannu da xuwa hapsatu antaso kune Eyy Ummerh antashi ne sbd hadarin dayakeson tasowa sannuto maxa jeki cire uniform dinki kije ki kirawa kakah hajjah abbanku yana masallaci yanxu dan naji anyi sallama tun daxu Toh Ummerh daki tashiga tacire uniform dinta wanda sungaji da kodewa sunsha faci kota ko ina saka wata kodaddiyar atamfarta tae tasa hijav dinta tafuto Kakah hajjah ce takara dawowa itada alhaji hamisu Rabi Rabii Rabii kina inane ganinan kakah hajjah Ina shi kantace din yake vae dawoba Amman ga hapsatu nan xata kiramiki shi yanxu tadawo daga mkrnt Tsugunnawa hapsatu tae tace inawunin ku kakah hajjah wani kallon vanxa tae mata 😏😒 kana tace daban wuniba xakiganni eyeee munafuka mae hali irin na uwarta kema kinanan da bakin kinin anrasa mashinshini sae yawo ake ahaka Sallamar alhaji mudan ce tajawo hankalinsu daga maganar dasuke shigowa yakarasa yi yay kamar vaeji me take cewaba cewa yay sannu kakah hajjah anleko mune yau Eyy kantace naxone inji menene hukuncin daka yanke akan xancen dana maka shin kayarda da auren danace kayi ko kuwa Murmushi yay mae kyau yace kakah hajjah abunda dae xan kara fada miki shine kiyi hkr dan bani da halin daxan rinka ciyar da mata viyu Niba wannan natambayekaba kanaji kuma bari infada maka koka amunce kobaka amunceba toh sure babu fashi kanaji ko Tayayama xaka yadda bayan anshanyeka gaba daya sae yadda akae dakae Ahj hamisu ne yace nidama wlh tun farko banasan wannan auren nasu dan kashin tsiya garesu duk yan gidansu talaucine yakashe iyayenta ai Kaema kafada yanxudae ranar asabar ne saurin sure kanajinako inkuma ba hakaba wlh tsine maka xanyi kavi duniya kanajinako Ey Amman ranar asabar jibi fa kenan kakah hajjah mena tanada na auren dadae andagashi Jibi na tsayar ko xaka nuna van isan bane eyeee sae naji Allah yakaemu juyawatae suka futa itada ahj hamisu suka varshi anan tsugunne tagumi yay yayi shiru yayyafin da aka farane kuma vaetashi daga gurinva yasa Ummerh yunkurawa taje takama hannunsa kallonta yay idansa yayi jajir tace muje ciki Daki suka shiga hapsatu kam gurin runfar girkin tashiga ta ixa wutar karar data kusa mutuwa tana share kwallarta Bude tukunyar tae Amman mexata ga.. 🍃 🍃ALKALAMI YAFI TAKOBI🗡️🗡️✨ 🍃✨🍃✨🍃✨ ✨🍃DASHEN 🍃ALLAH🍃✨ WRITTER'S✍🏻 ASSOCIATION https://chat.whatsapp.com/BHqoOEHjWQz26cyXRvt9V7 🍃ALKALAMI ✍🏻YAFI TAKOBI🗡️ بسم الله الر حمن الر حيم ✨DAN HAKIN🍃 DAKA RAENAH😏🤔✨ Page 3⃣&4⃣ Tana budewa taga wakene da gero ake dafawa murmushi tae tacigaba da ixa wutar Rabi'atu ce tace Alhaji kayi hkr da kakah hajjah su iyaye da kake gani lalla6asu ake sae aravu lpy inva hakava saekashiga cikin fushin Allah Domin su yimusu biyayya yana hade da vautawa Allah swt dan haka Ina rokonka dakae mata biyayyah Amman kuma tayaya za'ai inyi aure vayan kinada tsohon ciki ko nauyinku bana iya dauka yanxu Yan kayan miyan danake saedawa akasuwa sunyi tsada yanxu kuma banida jari kwata kwata Kuma yanxumani bata aure nakeba fafutuka nake in Samu aikinyi kafun ki haehu saboda insamu in nemo abunda xa'ai hakika idan kin haehu Hatta abuncin da xa'aci agidannan saekunyi wankau keda hapsatu akesamu aci abunci Randa kuma baku samuba saedae mukwana da yunwa Toh yanxu ya ilahi ni😔 mudansiru inna karo aure tayaya xan iya ciyar daku rabi'atu bayan bani da halin yin hakan Ai ko Allah baece kayi aureba bayan baka da halin kula da dasu nagidan ma yaya aka cika bare kuma inkaro aure Bani da komae bani dakowa daga Allah saeke da hapsatu da abunda yake cikinki Rabi'atu yaya kakah hajjah takesan inyine arayuwata Ko so take infara satane tanadashi dan uwana yana dashi baxasu tae makamunba amman kuma sunasan su sani awata sabuwar wahalar Rabi'atu Murmushi tae sannan tace karka damu da wannan duk bamae wahala bane dan wannan tinkiya da ragon nawa sae a yanka ragon abar tunkiyar ayi hakika dashi Sukuma wadannan akuyoyin ka kaesu kasuwa gobe asiyar saekaxo kayi gyaran dakin da xata xauna Sannan kasiyo kaya dinkakku kasaka ranar daurin aure kagadae vaka da kaya masudan kwari sosae duk sun mutual Dama saboda auren hapsatu nabarsu naga takusa gama makaranta kaga in Allah yakawo miji baxamuji kunya ba amman yanxu amfaninsu yaxo sae ayi Allah xae kawo mana wata hanyar danshi Allah baya vacci kuma maji rokon bawansane nasan in muka roka xae amsa mana kaji Alhaji kayi aurenka kamar yadda mahaefiyarka ta umarceka dakayi Sae kaga tahanyar hakan ma Allah yakara vuda maka dan Allah yanasan mutum mae hakuri da kuma yadda da kaddarah mae kyau damara kyau Alhaji mudan ne yace tayaya ma xakice haka adauki abunda xa'aiwa hapsatu aure ayi aurenda vanga amfaninsaba vaxae yuyuba Nayadda dae indae bansamu kudiva ayiwa avunda kina haefa hakika da ragonki Amman vaxan dauki dukkan wani tanadinki dakukayi ta fafutukar tarawa in karar dashi lokaci dayaba Rabi'atu Don Allah yasani vanasan auren nan amman Allah yasa hakan shiyafi alkaeri Ameen tace sannan ta daura da cewa Amman Alhaji.... Aa bae bari takarasaba yace banasan ki kara magana idan sunxo ganin daki sunganshi ahaka in sun yadda ton suyi jere in basu yaddaba to sukoma da kayansu Dakar dae ta lalla6ashi yahakura akan xaesa a share dakin da phalon agyara duk inda yaxama dole ruwa ne yafara karfi sosae lekowa tae taga hapsatu harta gama komae ta gyara gurin Dayan dakin taleka Anna taga ta ajiye komae na abuncin data karasa dafawa Dakin sapsatun tashiga taganta tana xaune tana dudduba littattafanta na makaranta Sallama tae tace hapsatu kifuto kixuba abuncin mana yaxaki dawo makaranta kuma ki kama aiki kigama sannan kidawo daki bakici komae ba kamata yay kici abuncin ko kafun kifara duba littattafan naki Toh Ummerh naga kema baki xuba ba ne shiyasa Taso maxa kici abuncin ki kinji hapsatu nima yanxu xanxuba inci Toh Ummerh tashi tae taje tadibo abuncin sannan taxauna acikin nutsuwa tanaci harta gama tafuta da kwanon varanda ta wanke sannan takoma dakin tacigaba da duba littattafanta Kiran sallar da akene yasata tashi dan ruwan yatsagaeta saedae yayyafi da akeyi kadan kadan Lokacin data futo har abbanta da Ummerh ta sun futo tsakar gida suna yin alwalar Itama alwalar tae abbanta yana gamawa masallaci yatafi itada Ummerh suka koma daki suka tada sallah lokacin da alhaji mudan yafuto daga masallaci yana shirin kama hanyar gida saeya hango balaraba da fauxiyya suna tahowa yi yay kamar baegansuba yacigaba da tafiya Gabansa sukasha a'a alhaji mudan kaganni amman ko magana shine xakae gida tana washe hakwara kamar gonar auduga😄 Am Ina saurine saboda akwae avunda xanyi ne acikin gidan wani yatsina fuska tae🤨 sannan tace Allah koh kace tagaya maka kenan karka tsaya akan hanya koh Murmushi yay yace tavvas vakiyi karyaba tahanani kuma ta isa tahananin ne ko amsarta vaejiraba yay gaba abunsa Wata kwafa tae sannan tacewa fauxiyya muje xaka shiga hannune wlh yaro Fauxiya ce tace waekema Mamah maemakon ki wankesa da mari saeki wani kamani mu tafi Amman inwasune datuni kin koya musu hankali Mari kuma fauxiyya aa baxaki ganeba ai Yanxu aka fara inna nuna masa halina tun yanxu aimatsala xa'a Samu Kibarshi in ya shigo hannu sae mufara namu aikin dan wlh sae Rabi'atu tabar gidannan wlh baxan iya xama da kishiyaba ya sin😏 Hakanefa wlh Mamah dakin burgeni kinga saenayi yadda nakeso agidannan Bari kedae yar mamanta tafiya suka cigaba dayi Alhaji mudan Kuwa lokacin daya koma gidan yatarar dasu hapsatu a runfarsu Rabi'atu tana koyawa hapsatu karatun Alkur'ani kamar yadda suka saba kullum Murmushi yay shima yaxauna akusa dasu yafara binsu suka cigaba da karatun atare Saeda suka gama suratul Ali'imran sannan sukae addu'a suka shafa Tashi Ummerh tae tace tari in dauko maka abuncikako dan naga daxu bakaciba katafi masallaci Toh yace kawae yana mikawa hapsatu Alkur'anin data bashi Sallama akae suka amsa akusan tare Ummerh ce ta waego da sauri dan tasan muryar mae sallamar bata da kirki Itada da wasu matasa su uku Shigowa sukae sae daya daga ciki yace nan ne gidan da ake....... [04/02, 7:56 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰: 🍃✨🍃✨🍃✨ ✨🍃DASHEN 🍃ALLAH🍃✨ WRITTER'S✍🏻 ASSOCIATION https://chat.whatsapp.com/BHqoOEHjWQz26cyXRvt9V7 🍃ALKALAMI ✍🏻YAFI TAKOBI🗡️ بسم الله الر حمن الر حيم ✨DAN HAKIN🍃 DAKA RAENAH😏🤔✨ 5⃣&6⃣ Nan ne gidan da ake wankau eyyyye.. Tayayama xaka tambaya bayan angaya mana cewa gidanne aka kawomin wanki Ummerh ce tajuyo tace lpy meya faru balaraba me aka miji ko wankinne bae futaba Aa yagamun dankwali akae kuma wlh sae an biyani ko kuma in cure akudin wankin naki Aa baxa'ai hakaba balaraba bari hapsatu taje takae miki gidan asave mae dinki sae adinke amman wlh nama agidannan aka yaga mikinba saedae ko masu daukar kayanne suka tsaya awani gurin Mekike nufi Rabi kina nufin mune muka tsaya awani gurin muka yaga mata dan kwalinta ko yaya Allah mun tuba kinga munyi kama da matsiyata ko wanda talauci yasa babanta guduwa yavar uwarta ta mutu da talauci eyeeee Ummerh kasa cewa komae tae tace hapsatu tashi ki kar6i dankwalin kikae musu gidan asabe mae dinki ta dinke musu duba kasan tabarmar nan akwae ashirin kidauka kikae adinke Toh Ummerh tashi tae tadauki kudin ta gyara xaman hijabin kanta sannan tace aunty kawo inkae miki dinking Tsilla mata tae sannan tace kiyi maxa inva hakava wlh insa su sani sumuki dukan tsiya inkika dawo Amsa tae ta tafi tanata sauri tana xuwa kuwa ta tarar da ita tana dinkin bata tae bayan sun gaesa tadinke mata ko kudin kin kar6a tae tace yawwa tsaya inbaki wannan kikaewa Ummerh ki kice wae inji baffah wata katuwar gana maxgo ce tamiko mata tayata tae suka daura akanta sannan ta tafi Lokacin dataje gidan da mamaki Ummerh take kallon ta amman saeta tsaya tana kallon ikon Allah dakar tasauke gana maxgon ta mikawa balarava dan kwalinta Yawwa fauxiyya nikam nawanema kudin wankin nata dari 800 da hamsin ungo mika musu dari takwas hamsin kuma ta 6ata mana lokacine da akae Kar6a tae taje ta cillawa hapsatu ungo matsiyata kawae juyawa tae ta tafi suka rankaya itada sauran yan uwanta suka futa sunata masifa Ummerh kam shiru tae takyalesu amman tae alkawarin baxata sake musu wanki ba saboda talauci ba hauka vane Shiga tae tadaukowa Alhaji mudan abuncinsa taxo ta ajiye masa tamika masa cokali tace Alhaji kaci avuncinka Baema jitava dan yatafi duniyar tunani sosae tayaya xae hada balarava itada su hapsatu acikin gidannan ai 6ata masa tarbiyar yarinya xasuyi Magana Ummerh takarayi tace Alhaji Kaci abuncin ka mana nan ma shiru yay ta6asa Ummerh tae furgigit yafurgita yana fadin kakah hajjah gaskiya baxan iya auren balarava ba kidae nemamun wata kawae Alhaji mekake fadane eyyee wace balaravar xaka aura kana nufin wannan balaravar xaka aura wlh itace kakah hajjah tace in aura Allah yasani banasan wannan yarinyar kwata kwata babu tarbiya agidansu wlh vansan yadda xanyi da kakah hajjah itada yah hamisu su fahimceniba Hakane kam amman Allah yakawo mana dauki Allah kuma yasa akwae alkhaeri alamarin auren nan Amen abban hapsatu yafada Ummerh takara cewa kaci abuncin mana abban hapsatu kadaena tunanin nan dan kar yahaefar maka dawata matsalar Kaji Toh Ummerh hapsatu dauko kwanon yay yasaka cokalin yafara cin abuncin ahankali haka haryacinye abuncin kiran sallar magriba da akeyi ne yasashi tashi yasake alwala yace musu naje masallaci Adawo lpy Alhaji Allah yakiyaye Amen ya Allah yace sannan yasakae yafuta suma sallar sukayi sannan suka xauna sunacin abuncin su bayan sun gama ne hapsatu take cewa Ummerh gasakonan inji baffah asave mae dinki ce tace in kawo miki sun hadu akasuwa dataje siyan kayan dinki Hmm baffah bayagajiya amman vansan meyasa kwata kwata bayasan xuwa garin nan ba tunda yasa kafa yatafi yaki dawowa kukane ya kwacewa Ummerh kiyi hkr Ummerh komae xaexo karshe hapsatu tace Hakane kam amman kullum avun girmama yake ko mutuwar ammie ma vaexo va Ummerh dan Allah kibani lavarinki kinji dan Allah Ummerh Hmm maxa dauko kayan mugani bagarar da xancen tae Tashi hapsatu tae ta jawo jakar ta vudeta suka fara dudduba kayan atampopine da shaddoji da lace amman duk masu kyau da tsada da kuma mayuka da turaruka da kayan kwalliya Kala kala jakar data ganine yasata budewa taduba kudine da yawa xasukae dubu dari da takarda aciki budewa tae ta mikawa hapsatu tace karantamun hapsatu kar6a tae tabude takara futular kwansu tafara karantawa ASSALAMU ALAEKUM RABI'ATU Kiyi hkr da dukkan yadda kikaga rayuwa kinji koda yaushe burina inxo kodan naganki keda mahaefiyarki da yaranki amman abun yaci tura narasa yadda xanyi dan koda yaushe dana nufo hanyar cikin garin bichi saenaji kamar ana huramun wuta amman ki gayawa mahaefiyarki nasan ita mae fahimtace da hakuri kuma Sae anjima Allah yay muku albarka gaba daya Kuka kawae Ummerh takeyi danjin ko mutuwar ammie baffanta vae saniba kuma dajin dalilin daya hanasa xuwa Hapsatu ce tace kiyi hkr Ummerh sannan ina kara rokonki daki gayamun suwaye ku kuma menene asalinku Xan fada miki amman bayanxuba kivari nida kaena xan vaki lavari Toh Ummerh Allah yasa hada kayan tae sannan ta kaesu dakin Ummerh tadawo sallar isha'i sukayi suna xaune kowa yaja gefe suna laximi Abban tane yay sallama suka amsa shigowa yay yaxauna suka shafa addu'ar tare hapsatu ce tae musu saeda safe ta tafi daki kayan da baffah yava asave mae dinki Ummerh tadauko tanuna masa yayi farin ciki sosae sannan tabasa kudin tace wannan kuma kaga sae ayi dukkan abunda yakamata ayi dasu ka kama jari kaema kakumayi hidimarka ta auren nan Toh amman Rabi'atu tayaya xak.... Vatavarsa yakarasaba tace aa Alhaji mesaya kakemun hakane wae duk lokacin dana baka Abu saeka mayarmun kodae dama baka damu dani bane kuma baka daukeni kamar yadda nadaukekaba A'a ba haka bane ki fahimceni mana Ummerh hapsatu kinsandae bani da kowa saeke kamata yay ki dauki kudinnan ki kama wata sana'ar dasu ba niba kayanma daya bada aisun isa nasan har yanxu ina ran baffah nah Murmushi tae sannan tace hmm Alhaji kenan haka suka ware kayan kowa sannan suka kaewa hapsatu nata daki suka koma da nasu Dakin suka shia ummerh ta jajjera nata a yar kwallar ta kwanciya sukayi kowa yana addu'ar kwanciya bacci Washe gari dasafe hapsatu ta tafi makaranta Ummerh dakanta ta tafi tashare dakunan da xa'ai jere na amarya tasaka adamu capinta ya lillike inda yakamata yayi shafen farin penti adakin harda nata itama haka aka gyara gidan yay kyau tavashi kudin gyaran sa yace sam vaxae kar6aba tae tae ya amsa yace aa sbd kece silar samun aikina kuma baffah shine yasani amakaranta harna gama baxan iya manta halaccin kuba Haka Ummerh vadan tasoba ta hakura ta kyalesa Albarka taetaaeta saka masa alvarka yace mata sae anjima Daki kam yasha gyara harda fenti mae gyaran wuta ta kirawo yaxo yaduba musu wutar aka gyara musu aka saka musu glap glap ako ina gida yayi kyau sosae ana gamawa tar wanka tayi sallar axahar dan daya tayi kuma Alhaji ma bayanan yaje kasuwa sarin abubuwan daxae fara siyarwa Hapsatu ce tashigo gidan dauke da sallama abakinta tana karewa gidan kallo dan mamaki take yaushe akae wannan gyaran haka Ummerh tace mata maxa xokiyi wanka kici abunci in aikeki kasuwa yanxu Toh Ummerh Amman yaushe akae wannan gyaran nidae kixo kitafi aikin danace kiyi kinji koh tahowatae tashiga daki tana ganin yadda Ummerh ta ta kwashe komae juyowa tae tace Ummerh ina kayan nawa duba rumfar can duk suna ciki Ummer toh ina kikasaka mana sauran kuma duk suna nan wanda kuma suka gaji duk na kwashe nabayar Shiryawa tae taci avuncinta tae wanka tana gamawa tafuto tace Ummerh nagama yawwa ungo maxa kije gidan shafa dillaliya kice gacikon adaurowa yara kayan kutaho dash Ummerh kaya kuma name kitafidae nave buds akafara rafkawa ana ayyi riri ayyi riri duk dan bakin ciki saedae yamutu dan..... 🍃🍃😉😉 [04/02, 7:56 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰: 🍃✨🍃✨🍃✨ ✨🍃DASHEN 🍃ALLAH🍃✨ WRITTER'S✍🏻 ASSOCIATION https://chat.whatsapp.com/BHqoOEHjWQz26cyXRvt9V7 🍃ALKALAMI ✍🏻YAFI TAKOBI🗡️ بسم الله الر حمن الر حيم ✨DAN HAKIN🍃 DAKA RAENAH😏🤔✨ 7⃣&8⃣ Duk dan bakin ciki saedae yamutu dan Kuwa nagaba yayi gaba wlh nabaya sae tsintar hula Haka sukaeta habaecinsu babu Wanda yatanka musu karshema Ummerh cewa tae da hapsatu maxa jeki aikenki karkuma inji bakinki kinjini ko toh Ummerh kar6a tae tawuce abunta ko kallonsu bataeba sunata habaecinsu Amman ko akanta dan ita dama bamaesan hayaniya bace arayuwarta haka sukaeta duddube dubensu suna maganganu Amman ko cikanku Ummerh batace musuba har suka tattara suka tafi basu dade da tafiyaba hapsatu tadawo itada yara sundauko mata kaya akura guda uku makil suke Shigatae tana sallama tacewa Ummerh gakayan nan munkawo shigo dasu xa'ai toh hapsatu kushigo dasu Bawani daukar lokaci akaeba aka shigo da kayan suna tayata shiryasu saeda suka jerasu gaba daya sannan Ummerh tavasu dari bibbiyu kowa tace nagode sosae babu komae sukace kana suka futa Yaukam sunsha aiki itada hapsatu dan saeda suka sassaka komae a muhallinsa sannan suka fara share share da wanke wanke bayan sun gama Ummerh tace maxa ki karasa kisiyo mana abunda xamuci da daddare dan dae baxan iya aikiba wlh dan nagaji Toh Amman Ummerh kibari tunda lokaci bae wani kureba kawae saena daura tunda inna gama babu abunda xanyi sae wanka Amman hapsatu kin gajifa dayawa Aa karki damu Ummerh xanyi Toh Allah yay mini albarka hapsatu Amen Ummerh hakadae tagama aikin tadaura girkin sannan tae wanka tanata murna yau itama agado xata kwana kamar yadda mutane suke fada sun kwana agado kuma kayantama suna yar lokar da Ummerh tasiya mata lokar tata take ta kallo tana murna sosae abunta shiryawa tae cikin wata blue atamfa tasaka sabon hijabin da baffa yasiyamata futowa tae taga Ummerh tana vacci murmushi tae tace Allah sarki Ummerh kingaji sosae yau Xama tae kusada ita saetaga kuma tafarka tace Ummerh abbana shiru shiru vaedawoba haryanxu Aa yace inyaje kasuwa xae tsaya yashiga burni wajen su kakah hajja daganan kuma xae koma yaviyo motar kasuwa sae karfe 5:00 kuma kinga suke tashi Toh Allah yakawosa lpy amen tana xaune aka kawo wuta tace Ummerh kinga sun kawo wuta dama munkae kayan kallonnan gyara ey wlh Kuwa Amman bari Alhaji yadawo sae gobe akira mae gyara yagyara Sallamar da akece tasa hapsatu tashi dasauri Ummerh yunkurawa tae ahankali dan dakar take iya tashi saboda tagaji gashi kuma cikin nata yau yamata jingim sosae Sannu da xuwa Alhaji kallonsu yake yana kuma karewa gidan kallo harda su aunty wutar nefa kuma aka saka musu toh wanan aikin rabi'atune ma yasani murmushi yay yajuya yadauko dayan buhun yashigo da sauran kayan sannan hapsatu ta tayasa kwaso su suka kawo tsakar gida Sannu Alhaji yawwa ummerhn hapsatu yagidan yakuma kuke lpy alhmdllh wlh alhaji tavarma da dadduma hapsatu ta shinfida masa sannan ta ajiye masa ruwan alwala da ruwan sha abuncinsa yashiga daki yadauko masa tace sannu da xuwa abbah yawwa sannu hapsatu da kokari kallon gidan yake anutse sannan yacewa ummerh wannan kuma daga ina haka gyaran gidan nan Hmmm alhaji kahuta mana saena fada maka hapsatu kawo masa cokali yaci abuncinsa Murmushi yay bece mata komae ba dauko masa tae ya amsa ya ajiye saeda yay wanka yay sallah sannan yaci abuncin lokacin ma hapsatu tayi vacci ita Ummerh ce tabashi lavarin duk yadda akae sannan tace gobe inasan in tura hapsatu kasuwa tasissiyomin Yan kayayyakin daxan rinka siyarwa naso nasiyawa hapsatu keken dinki to abunne sae ahankali amman insha Allah indae nasamu yadda nakeso gakayan nan daxan siyar toko xan bayar asiyo mata acikin gari Wasu kaya kenan wadan da xana siyarwa sbd kaga yanda rayuwa take yanxu sae addu'a tomexakina siyarwa Yan kayan miya busassu Toh hakane kam Allah yasa mugana lpy amen dae Haka sukaeta hirarsu daga karshe sukayi alwala sannan suka koma daki suka kwanata Koda gari yawaye tum farar safiya abban hapsatu yagyara shagon waje anan yajera kayan siyarwarsa dama Ummerh tasa angyara masa har fenti anyi hapsatu ma da wuri ta tafi kasuwa dan Ummerh tace batasan tae dare Wajen karfe biyu Ummerh tagama girkinta tagyara ko ina da ina tana xaune atsakar gida abbana hapsatu yashigo dauke da sallama abakinsa amsawa tae yace yawwa kisa hijav game gyaran TV dinnan yaxo xae duba Toh tashi tae tasa hijava mae gyaran TV yashigo aka dauko masa TV yaduba yace kawae vurarda taene shiyasa yanxu xae tafi da ita aduba sosae sae'aturo adauka da yamman Toh nawane Abba yace Aa karka damu vaxae ya garava ai dan dae gyaran TV baba xan gyara maka kawae dae aturo ko almajirine xan hadasa dawanda xae kawo toh shikenan ngd Tafiya Abba yay yarakashi har kusa da adaedaeta sahunsa sannan yatafi Dawowa yay yaxauna ashagonsa Adai daitace ta tsaya hapsatu ce tafuto aka sassauke mata kayanta niki niki tavasa kudinsa sannan tashiga da wasu kayan abban tane yashigar mata da wasu kayan shima murmushi tae tace sannu abbah yawwa yar alvarka sannunki da kokari Kallon Ummerh yay yace vari inje in kar6o TV nan dan naga kiransa yanxun Ummerh tace toh adawo lpy Alhaji Allah yakiyaye Amen yace sannan yafuta dudduba kayan sukae suna hirarsu sunata dariya abunsu gwanin ban sha'awa hapsatu ce tace Ummerh mufara daurawa mana dan naga yanxuma karfe 1:00 tayi toh hapsatu amman dae kije kifarayin wanka maxa jeki dauki wancan ruwan cumin kiyi wanka Toh Ummerh boket tadauka tajuye ruwan tasirka sannan tashiga daki danta cire kayanta Karar motoci suka ji yana tashi akofar gidan hayaniya tayi yawa jisukae andaki...... [04/02, 7:56 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰: 🍃✨🍃✨🍃✨ ✨🍃DASHEN 🍃ALLAH🍃✨ WRITTER'S✍🏻 ASSOCIATION https://chat.whatsapp.com/BHqoOEHjWQz26cyXRvt9V7 🍃ALKALAMI ✍🏻YAFI TAKOBI🗡️ بسم الله الر حمن الر حيم ✨DAN HAKIN🍃 DAKA RAENAH😏🤔✨ Page 9⃣&🔟 Jisukae An daki kofar gidan ana shewa karshen wata yaxo yau dan adaura hhhhh koda kika hanasa xuwa to kisani wakilansa sunxo andaura kuma sure yadauru Itako Ummerh tunani tashiga dama yaune daurin amman meyasa Alhaji baegaya matava murmushi tae tace sannunku da xuwa maraba lale lale Aiko aymana sannu kokar ayi saedae mun shigo daura kiris wata asirinta yatonu hhhhh hahayeeeeee Allah yakawomu yau dae karya ta kare tusa takurewa bodari wlh Shiru Ummerh tae dan takasa gane inda kan xancensu yadosa va dan havaecin ma jitae basu iyaba komawa tae ta fara hada kayanta takoma dayar rumfar tacigaba da kullinta hapsatu wankanta tashiga koda tafuto shiryawa tae tafara taya Ummerh aikin har suka gama basu tanka musu ba dan Ummerh tace koda wasa kartace musu komae Takaecine ya ishesu daya daga cikinsu tace wannan matar sae anyi da gaske fa akanta wlh kinga tamaedamu wasu yan iska tayi mana vanxa Fauxiyace tace wlh kinsan babu abunda natsana irin ina magana amun vanxa abun nacimun rae wlh amman xamuyi maganin yan iska wlh Ummerh tace waenikam kinci wani abuma kam? Ey Ummerh naci abunci kafun nashiga wanka ok toh Sallamar Alhaji mudance tasasu dago kae dakin Ummerh yashiga da TV hannunsa yace Ummerh hapsatu shigo kigani angyara wlh Yunkurawa tae tashigataga angyara din stare suka shiga phalon itada hapsatu lokacin ma harya jonata hadawa yake yadauki remote din yadanna DADIN KOWA SABON SALO AKEYI A AREWA murmushi hapsatu takeyi sosae dan ganin yadda farin cikinsu yakeson dawowa Haka sukaeta kallonsu ahankali kwance yan jerekam sakin baki sukae ganin suna gaeda Alhaji mudan Amman yay yakamar baesan da ruwan halittarsubama yashige daki yana kwala musu Kira Lalle Balaraba saekin dage sosae dan wannan tarigada tashanyeshi wlh kam wata ta amshe daga cikin su Haka suka gama aikinsu suka tafi ko alamar xasu futo basu ganiba Balaraba kam tacika tayi pamm Nikam cewa nae dama ana xuwa jere da amaryah jama'a🤔🤔 Koda dare yay dakar Ummerh tasa abbah yaturamusu da Adaedaeta guda 5danshi cewayay ma sutaho da kafarsu kosunemi abun kawota Haka aka kawo amarya lokacin ma Ummerh da hapsatu aphalo suke sun kulle ko ina sunrufe komae sun dawo phalon dan ananma suka saka katifa da net suna kallonsu Abbah ne yashigo rike da leda guda biyu ahannunsa yakira daya daga cikin yaran Balaraba yace sukae mata yashiga phalon yaxauna plate din hannunsa ya ajiye guda biyu yaxubawa Ummerh nata kaxace da yohghout yaxubawa hapsatu ma yacewa hapsatu dauki naji kibawa Ummerh ki nata dauka tae tamika mata itama tadauki nata Alhaji kam abun sakutar hakori yasa yana gogewa daga kishingide suna hirarsu atare sunaci har suka gama Ummerh tace katashi katafi dakin amaryarkafa tana jiranka vanxa yay yacigaba da kallonsa Ummerh kam Takara maemaeta masa Ina amaryar take vangantaba aikam suna cikin haka suka ji anbanko kofar da karfin tsiya mamakine yabayyaba akan fuskarsu gaba daya...... [04/02, 7:56 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰: 🍃ALKALAMI ✍🏻YAFI TAKOBI🗡️ بسم الله الر حمن الر حيم ✨DAN HAKIN🍃 DAKA RAENAH😏🤔✨ Page 1⃣1⃣&1⃣2⃣ Kallon kofar suke balarabace da fauxiyya da anas atsaye suna musu kallon tara saura kwata Alhaji ne yatashi rae a6ace yahade fuska yace lpy menene haka vansan halin akuyoyi malama wuce daga nan Aaaaaaaa🙄🙄🙄 vangane halin akuyoyi ba yaxa'ai ina amarya inaxaune gaho adaki kae kuma kana gurin wannan yar asarar mara tar...... Bae bari takarasa ba yadauketa da mari yace wlh kulll dinki ahirrrr dinki ina gaya miki daga rana mae kamar tayau karki kuskura ki kara mae maeta wannan tun yaushe natura fauxiyya takiraki kuxo in yi muku fada atare kuraba kwanan ku amman ko alamar futowa vakiyiba saeda nagaji dajira nakira anas yaxo yakar6i sakonki yakae miki wae menene ma tunanin ki xatonki kirinka juyani yadda kikeso kina ban doka da oder kamar yadda yan gidanku sukae suna wajen juya maxa a a a a sam baxae yuyuba ingaya miki dan haka hada kan "ya"yan ki maxa ku koma daki inba hakaba yanxunnan in baki red 🔴 card wlh Balaraba kam tama rasa mexatace tarike kumatunta tasaki baki tana kallonsa dan mamaki ne dankare axuciyarta tanata tunanin yanxu haka xata cigaba da rayuwa acikin wannan gidan gaskiya dasake Fauxiyya ce takama hannunta tace muje dan xuwa Lokacin Alhaji yarufe kofar yakoma cikin phalon Ummerh Fauxiyya ce tace wae mamah bakiyi yadda boka nakan tsauni yace kiyi bane?    Nayi wlh fausuyya wlh duk yadda yafada haka nayi amman sam abun yaki cinsa wannan wane irin mijine haka? Gobe da safe mukoma mamah toh shikenan Allah yakaemu goben da rae da lpy xanyi maganin su Koda gari yawaye tun sassafe suka tafi gurin boka nakan tsauni anan sukae masa bayanin komae Hhhhh hhhhh wlh wannan aikin yafi karfina dan kuwa wannan mutanen da kuke gani har dan da bata haefava anyi masa tsari fulanine wanda sukasan kan magunguna da tsari ko shima Baban ta abunda yasa akae nasara akansa sbd bayada tsari amman yana bawa "ya"yansa da kuma jikokinsa Toh yanxu nakan tsauni yaya xanyi nikam wlh Alhaji sam bana gaban sa Hhh toh yanxu dolene kibishi kiyi masa biyayyah sannan kuma kinuna masa kauna shida iyalinsa saekin shiga jikinsu sosae sannan saeki fara kokarin illatasu amman aikin akwae wahala indae akayi baeyiba toh xae dawo kanki ko kan "ya"yanki kinyarda Aaaaaaa aaaaaaaa aaaaaaaa aaaaa nakan tsauni nayarda tokutashi kutafi maxa gurin suka rinka wucewa mugun doyine agurin kamar kayi amai ga wasu irin kwarangwal na mutane dana dabbobi agurin tsami doyi hamami duk yacika gurin amman sukam basaji haka suka dinga sakkowa daga tsaunikan suna futowa Haka suka dawo gida da bakin ciki aransu sosae dan sun rasa ma yaya xasuyi tunda nakan tsauni yace vaxae iyaba to basusan yadda xasuyiba Vadan Balaraba tasoba haka suka sakko suka fara xaman lpy dasu Ummerh tana kuma biyayyah ga Alhaji da Ummerh yadda yakamata dan kawae sucika burinsu Akwana atashi babu wahala yau kam watan Balaraba 3 acikin gidan amman indae suka tambayi nakan dutse sae yace da saura Da yamma suna xaune anata hira atsakar gida nefa aka kawo Ummerh tace alhmdllh ankawo wuta Allah yasa suvarta ta kwana tunda duk yau basu bamuba amen hapsatu da fauxiyya sukace Kallo sukeyi daganan aka fara kiran magriba tashi sukae sukayi sallah sannan suka ci abunci  har lokacin bacci yay suka kwanta Koda gari yawaye yaune hapsatu suke gama exam dinsu ta karshe tun wuri tagama aikinta sannan tayi wanka tashirya makaranta ta tafi abunta itako Ummerh yau da ciwon mara ta tashi sosae takejin ciwon nadamunta daurewa kawae takeyi Wajen karfe 5:00pm ummerh taji ciwo gaba yakeyi hapsatu tasa takira mata haviva likita Basu dadeba suka shigo atare itako Balaraba tafahimta tun safe aikam da wuri tashirya itada fauxiyya suka tafi wajen nakan dutse dan yace inta tashi haehuwa suxo akwae maganin daxae basu wanda Ummerh xatae ta ciwo harta mutu toh daga nan xasu fara illatasu gaba daya dajinin haehuwar xasuyi amfani Lokacin da haviva tashigo Ummerh ciwon yana damunta sosae tadubata taga ta kusa haehuwa tace Kiyi hkr Ummerh kin kusa haehuwa in sha Allah Bayan sallar isha'i kukan jaririne yakarade gidan hapsatu wani farin cikine yakamata tanatajin dadi Ummerh ta ta haehu shiga tae dakin Balaraba danta gaya mata amman taga batanan futowa tae ta juye ruwan xafi a katon baho takae ban daki sannan ta ivi wani tasurka sannan tacewa likitar aunty garuwan xafin amsa tae tayiwa yaron wanka tashiryashi sannan tagyara dakin ta saka kayan dasuka 6ata arobar tace toh maxa kiwanke wannan kuma ki bunne ta tace toh Ummerh kuma tafuto tashiga wanka tagyara jikinta sannan tasa kaya dakin yayi tsaf kamar ba'a ciki ta haehuba Sallamar su Balaraba ce tasa hapsatu dagowa da murmushi afuskarta tace sannunku da xuwa amsawa sukae suna shigowa      Lokacin Hapsatu tana tsaka da yin... Toh fah 'kara 'ka'ka 'ka'ka Yaxata kaya Transfer naera dari ko katin wya na MTN nadari duk wanda kae daya ne TANAN SADIYA ABDULLAHI UMAR ACC- 0110015052 ECOBANK    KO KUMA KATIN MTN NA DARI TAWANNAN NUMBER  08032762588 Sainaji ku masoyana [04/02, 7:56 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰: 🍃✨🍃✨🍃✨ ✨🍃DASHEN 🍃ALLAH🍃✨ WRITTER'S✍🏻 ASSOCIATION https://chat.whatsapp.com/BHqoOEHjWQz26cyXRvt9V7 🍃ALKALAMI ✍🏻YAFI TAKOBI🗡️ بسم الله الر حمن الر حيم ✨DAN HAKIN🍃 DAKA RAENAH😏🤔✨ Page 1⃣3⃣&1⃣4⃣ Lokacin hapsatu tana tsaka dayin shanya dan tagama wankin gaba daya Shiga Balaraba tae amman jikinta asake yake dan gava daya jitake kamar tayi hauka yau ranar datake ganin karshen Ummerh yaxo amman kuma ga'alama hakan vaxae yuyuba haka taeta yake amman vaekae xuciba Bayan sallar isha'i abban hapsatu ne  yashigo hannunsa dauke da ledoji sallamace dauke abakinsa    Akusan tare hapsatu da fauxiyya suka amsa masa suna kar6ar ledar dafadin sannu daxuwa Abba Yawwa sannunku yagidan damae jegon     Suna lpy alhmdllh Abba hapsatu tafad'a shiga yay dakin da sallama suka amsa masa    Samun guri yay  yaxauna Balaraba ce tashigo itama tana mae sannu da xuwa yayi dae dae da futowar Ummerh daga dakinta amsawa yay sannan balaraba ta mika masa yaron      Yana murmushi ya amshi yaron yana masa addu'oi sannan yay masa huduba da suna Abubakar     Ummerh ma murmushin take tana kallon su Wajen karfe 10:00pm nadare balarabace taketa kae kawo adakinta tarasa mafita gashi dare yayi bare ta tafi gurin nakan tsauni gashi kuma  sam batasan yadda xatae da maganin ba Fauxiyyace ta tashi jin kae da kawon yayi yawa tace lpy Mamah naganki har yanxu bakiyi bacciba? 🤔🤔   Wlh fauxiyya vansan yadda xanyiba vansa maganin nan ba sannan kuma gashi narasa yadda xa'ai in koma gurin nakan tsauni Mamah kawae mulalla6a mufita dan baxamu xaunaba wlh wannan mulkin mallakan ya isa haka sannan kuma kinga yanxu tahaefi namiji haka xamuyi taxama🙄🙄🙄🙄 Gaskiyar ki tashi mutafi haka suka lalla6a suka futa agidannan sukae cikin jeji gurin nakan tsauni dan yau so take saetaga bayan Ummerh Sae Wajen 12:00pm sannan suka isa suka xayyane masa komae dayake faruwa    Hhhhhh tavvas gwara da kikaxo yanxu kidauki wannan kurciyar daranta kisata a turmi da wannan maganin ki kir6asu sannan kisoyasu kidiba kisaka mata itada mijinku da yarta a avunci suci inamae tavvatar miki indae sukaci wannan avuncin toh kin gama mallakarsu kenan sannan wannan kuma kidauka kihada da jinin vakar kaxa kibunne amakavarta toh yadda nacikin makavartar nan baxasu tashiba to haka itama in tafara ciwo saedae mutuwa kin gane gobe akeso kiyi wannan aikin ba'asan sanya acikinsa    Sannan aikinki vaxae kamava Sae nanda sati biyu To nawane kudin aikin bana fada abani kawae😈😈😈    Dauko kuditae Wanda batasan adadin suba tabawa nakan tsauni sannan suka tashi suka futa Vasuxo gida dawiriba dan haka suna xuwa vacci suka kwanta koda gari yawaye kam dukkan yadda nakan tsauni yasata tayi haka tayi babu ko kuskure Takaewa Ummerh farfesun naman kaji Ummerh kuwa xuciya daya ta karba tana godiya koda dare yay naman sukaci itada hapsatu da Alhaji sunci sun koshi haka balaraba taeta aikinta cikin sirri dajin dadi sosae naganin tayi nasara Akwan atashi vavu wahala agurin Allah yau yakama ranar suna yaro anrada masa suna Abubakar kamar yadda mahaefinsa yay masa huduba dashi Ummerh kam tasha ado Sosae hapsatu ma haka sunyi shar dasu sallama akayi hapsatu ta amsa tana futa wani mutum tagani tace Ina kwana lpy qlu nan me gidan rabi'atu     Tace eh nan ne Yawwa gawannan sakon kikae mata inji baffa shiyabani jiya akasuwa yace inkawo mata ayankawa yaro ranar suna     Xaro🙄🙄🙄🙄 👀👀👀👀ido hapsatu tae tace haydin boni ina xa'akae wadannan shanun sae kace yara goma ta haefa      Keee jeki kiramun ita maxa 😒😒 Haderae yayi babu alamar wasa Toh vari inturoma ita shiga cikin gidan tae tana kwalawa Ummerh kira Ummerh...  Ummerh...  Ummerh kifuto Ana kiranki wanine yaxo yana waje    Ummerh ce ta futo daga daki tace lpyrk hapsatu kike wannan kiran haka     Hmmm 🤔 Ummerh kedae futo kawae kigani    Futowa Ummerh tae tabi bayan hapsatu suka je hargurin mutumun da sallama abakinta    Amsawa yay sannan yagaya mata sakon baffah yace ga sah da kuma shanuwa ayankawa dan da aka haefa   Toh ngd sosae Allah yasaka da alkaeri dubu 3taciro tabawa mutumin Amman sam yaki karba saema ledar daya mika mata yace ga nawa nima    Kallonsa Ummerh tae cikin mamaki tace aa wlh    Yace ni aminin baffane kuma yaronsa dama inata neman inda xan sakawa baffa da irin alkaeran dayakemun Amman bansamuba yau nasamu kuma yaxakicemun aa dan Allah ki amsa Amsa Ummerh tae tana godeeyah sannan yajiya yatafi itama ta shiga cikin gida tana share kwallar data xubo mata Saeda Alhaji yadawo sannan aka shigo da shanun aka dauresu acan bayan dakunan su   Alhaji yace baxa'a yanka suba avarwa yaro kayansa ayanka masa ragon daya siya da kuma wanda Ummerh ta bayar itama    Haka kuwa akayi Ummerh ansha suna anci ansha agurin sunan nan kowa yayi Kat Ummerh kam itada yaronta sunsha kayan varka da kudi sosae Washe gari kuwa kuwa hapsatu da fauxiyya ne sukaeta suyan nama har kusan yamma sannan suka rarraba duk inda Ummerh tace Haka akaeta xaman lpy kamar da gaske yau satin Ummerh viyu da haehuwa in kaga Abubakar wanda suke kira da nauphal sae kace yayi wata biyu saboda girmansa da kyau sa daya kara futowa sosae    Ummerh kam yau  duk batajin dadin jikinta sam gashi kanta yana mata ciwo sosae haka ta wuni dae daurewa kawae takeyi taki fadawa kowa avunda yake damunta     Wasa wasa ciwon Ummerh gaba yake dan ko tsakar gida bata iya futowa hapsatuce takeyin komae sunje asibiti ma amman sunce vasuga komaeba hakadae suka dawo gida ana nagargajiya kawae Nauphal kam sae kyau yake yana kara fari yana dumul mul sosae   Yau watan Ummerh uku akwance amman kullum jiya iyau gashi yau jikin nata yayi tsamari sosae hapsatu ce take jijjiga nauphal dayaketa kuka sosae kamar ransa xae futa    Ummerh kanta tayi mamakin yadda yake kuka haka dan shi bamae rigima bane sam Alhajima duk hankalinsa atashe yake dan ko xaman shagon yakasayinsa sam Balaraba kam yau jinta take kamar sallah dan yadda taga jikin Ummerh yayi tsamari sosae Abbah da hapsatu ne suka saka Ummerh  agaba suna mata addu'oi hannun hapsatu takama      Tace hapsat.... Kibiya 6ter kafun ki karanta dan Allah daga page 20 free yatsaya SADIYA ABDULLAHI UMAR ACC- 0110015052 ECOBANK   KO KUMA KATIN MTN NA DARI TAWANNAN NUMBER 08032762588 [04/02, 7:56 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰: 🍃✨🍃✨🍃✨ ✨🍃DASHEN 🍃ALLAH🍃✨ WRITTER'S✍🏻 ASSOCIATION https://chat.whatsapp.com/BHqoOEHjWQz26cyXRvt9V7     🍃ALKALAMI ✍🏻YAFI TAKOBI🗡️ بسم الله الر حمن الر حيم ✨DAN HAKIN🍃 DAKA RAENAH😏🤔✨ Page 1⃣5⃣&1⃣6⃣     Kiyi hkr da rayuwa aduk yadda kika ganta kuma ki kasance Mae hakura da avunki komae kankantar sa   Kuma duk inda kike kixamo mae kare mutuncinki karki yadda kyale kyalen duniya yarudeki hapsatu ki aikata abunda xaki dawo kina dana sani kinji yarinyata     Akoda yaushe ki kasance mae yadda da kaddara mae kyau ko mara kyau da kuma kar6ar jarabawar da kowacce irice daga gurin mahaliccinmu ga kaninki nan hapsatu kibashi tarbiyya mae kyau kinji hapsatu kiyi hkr amman wannan ciwon bana tashi bane hapsatu     Hapsatu kam kamar gunki haka take dan takasa gane kan maganar Ummerh sam gashi Nauphal yana kuka amman yanzu yayi shiru Kamar mae fahimtar wani avunda ummerh take fada tanayin shiru yacigaba da kuka sosae harda kyakyatawa Futa dashi tae abban hapsatu yanata mae maeta mata kalmar shahada itama tana fada ruwa tace yabata yatafi dauko mata ita kuma taci gaba da mae maeta kalmar shahada can kuma sae shiru Koda abban hapsatu yadawo Ummerh lokaci yayi dan yana xuwa ya ta6ata yaga jikinta yasaki kwallah ce kawae take xuba daga idanuwan abbah amman  shi kadae yasan abunda yakeji acikin xuciyarsa Hapsatu daga dawo tsakar gida tun daxu jitae xuciyarta tana bugawa sosae da sosae kuma lokacin nauphal yayi bacci dan taji yanata ajiyar xuciyah abayanta shiga dakin tae taga abban ta yana kuka     Tace Abb..... ah..  Abb..... ah cikin hada kalmomin sulalewa tae taxauna akasa kuka tasaki mae ta6a xuciyar mae sauraronta Dakar abbah ya lallashi hapsatu dan tadade tana kuka sosae ba'a dauki lokaciba gaba ki daya garin rano lungu da sakonsa kowa yaji mutuwar Ummerh Vayan sallar la'asar aka shirya Ummerh anyi mata dukkan abunda yakamata ai mata aka futa da gawarta daga cikin gidan dan ayi mata sallah daganan kuma akaeta gidanta nagaskiya Ummerh tasamu mutane sosae dan har mamaki ake irin yadda tae jama'a haka   Hapsatu tashiga tashin hankali sosae lokacin dataga an dauki gawar Ummerh xuwa waje Kuka sosae hapsatu take tana fadin Ummerh karki tafi kibarmu Ummerh yaya xanyi da nauphal Ummerh baxamu iya rayuwa babu keba Ummerh kece farin cikin mu Ummerh kinsan bani da kowa saeke Ummerh vansan kowaba saeke ban saba da kowa ba saeke Ummerh kitae maka kidawo dan Allah Ummerh karkiyi mana haka Ummerh ina xamu in kika tafi Ummerh tayaya xan fara rayuwa babu ke Ummerh kuka sosae hapsatu take gaba daya tama rasa nutsuwar ta tama rasa ta ina xata fara Dakar makota suka rinka bawa hapsatu hkr sukace tayi mata addu'a ita tadace da Ummerh ba kuka ba   Amman  kowa yana tausaya mata sosae naganin halin datake ciki ga kuma karamin yaro Koda masu kae Ummerh suka dawo haka akaeta xuwa yiwa hapsatu gaesuwa tana amsawa wani kuma saedae taeta kuka idan yamata gaesuwar Haka akaeta shige dafuce acikin gidan har bayan magriba sannan mutane suka dan sarara nauphal ma bawan Allah kamar yasan me ake ciki baeyi rigima ba sosae yadaeyi lamo ajikin yar uwarsa yanata ware kyawawan idanuwansa Duk wannan abun da akeyi Balaraba da fauxiyya basa gidan nan har bayan sallar isha'i kowa yafara watsewa amman basu dawoba Wanka hapsatu taewa nauphal sannan tashiryashi yayi fess addu'oi tae masa sosae sannan tadauki wata yar wayar Ummerh keypad cema tecno tasaka suratul bakara saeta  kwantar dashi ahankali     Itama wankan tashiga tayi tana futowa tashirya tayi addu'a sannan tadauki alkur'ani tafara karantawa cikin muryarta mae sanyi Koda abban hapsatu yadawo haka yatarar da hapsatu ita kadae adaki tana karatun alkur'ani tana kwallah ga nauphal nan akan cinyarta yana bacci sallama yay yashiga yaxauna akusa da ita kadan Tana kae aya tace Abba kadawo yace ey hapsatu ykk keda kanin naki?    Lpy qlu Abba mekukaci yanxu? Abba yasha madara    Nikuma naci shinkafar da aka kawo sadaka gashi can ma na aje maka sauran    Toh hapsatu kisamu ki kwanta bari in je nima in kwanta su Balaraba kam sun dawo?   A'a Abba Toh shikenan maxa kisamu ki kwanta ki kulle dakin ta ciki kinji   Toh Abba saeda safe Allah yakaemu futa yay adakin shima yatafi yakwanta Sae wajen karfe 12:36pm  sannan yaji alamar saka key akofa an bude gidan Tashiyay yafuto tsakar gida shigowa sukae fauxiyya tana daddafe cikin ta tana yarfa hannu Balaraba tarikota tana fadin sannu fauxiyya Allah xae kawo saki kinji tunda dae munje asibitin aida saukima kinasha maganiki insha Allah Dasafe baxaki tashi da wannan jaravavven ciwon cikinba Abban hapsatu tsayawa yay yana kallonsu yayi gyaran murya ko gexau dayake makiraine Yace daga ina kuma tun daxu bakwa gidan nan ina kukaje?    Wani mugun kallo😒😒 Balaraba ta watsa wa Abba tace bangane daga inava Alhaji bakaga ahalin da muka shigo gidan bane babu sannu babu komae sae masifa daga shigowarmu aikin banxa kawae nibanasan halin dabbanci wlh mutssssseeee taja wani dogon tsaki tae daki ita da fauxiyya Aaa toh toh 🙏🙏🙏 yihakuri ranki yadade ai ban gani vane kinsan sha'ani nad.......... 🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃 [04/02, 7:56 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰: 🍃✨🍃✨🍃✨ ✨🍃DASHEN 🍃ALLAH🍃✨ WRITTER'S✍🏻 ASSOCIATION https://chat.whatsapp.com/BHqoOEHjWQz26cyXRvt9V7     🍃ALKALAMI ✍🏻YAFI TAKOBI🗡️ بسم الله الر حمن الر حيم ✨DAN HAKIN🍃 DAKA RAENAH😏🤔✨ Page 1⃣7⃣&1⃣8⃣    Bayan su yabi har dakin yana fadin sannu fauxiyya yajikin naki? Dasauki Allah yakara sauki sannu kinji   Am ranki yadade yanxu yakike ganin xa'ayi ne Ban gane xa'ayiba kae baka da tunanine nace? Aa ina nufin kunci wani abun ma kuwa?  ko asa mo muku namlalace gurin dan ladi kuci tunda inada yoghurt mae sanyi saeku hada kafun safe    Toh samo mana amman fa mae xafi indae vaxafi karma kasiyo dan baci xanyiba   Toh in sha Allah xa'asamu mae xafin dan yanxuma nasan akwae mutane agurin dan har kusan 3 suke kaewa agurin   Kaga karka dameni da shegen xance katafi kasamo kawae Toh toh bari  inje juyawa yay yafuta acikin sanyin jiki dan yakasa gane komae tunda suka hada ido da Balaraba yaji wani abu yadaki kansa sai yakasa gane komae Yana futa suka kwashe da dariya fauxiyya tace mamah yakika wannan acting din shiyasa nace kisa kwallin nakan tsauni dan yace asiri baxae cishiba amman indae xakina mu'amala da wannan kwallin toh xaki samu kansa Kinga paln dina yayi    Kedae bari dafarko nafara tsaron kar inje maganin bayayi da wuri amman sae naga yayi aiki nan danan kae Allah yakarawa nakan tsauni tsawon rae muyita sheke ayar mu Duk wannan xancen da suke akan kunnen hapsatu dan tafuto yin fitsari tunda suka shigo ta tashi daga baccin taji duk yadda sukae da abbanta dakar taje tae fitsarin takoma daki tana tunanin ina xata samu mafuta dan tasan dae yanxu komae na rayuwarta itada abbanta da nauphal xae lalace wasu hawayene masu xafi suke xubo mata dakar ta lallashi kanta ta tashi nafulfuli takamayi har wajen 2:00pm sannan tayi addu'a ta kwanta abunta Koda gari yawaye haka akaci gaba dan tun 6:30am Balaraba ke dukan kofar hapsatu dakar ta iya vude idonta sannan ta tashi tace waye Aaaaaaaa🙄🙄🙄 uwar kice nace uwar kice kobajiki banexaki vude kofar ne ko sae nasa an 6allata yaxu Kara sowa tae tabude kofar ahankali tun kudo kofar balaraba tae tace maxa futo ki cika mana ko ina da ruwa maxa xokije kijawo futo maxa Cikin sanyin murya hapsatu tace akwae almajirin dayake jawowa aunty in sha Allah gari nadan kara haske xaexo ya jawo ruwan Sallamar Alhaji taji sae kam tasa kuka dasauri Abba yakaraso yace lpy balaraba incedae bawani abunne yafaruba Bagashinan ba kanaji daga nace hapsatu in akwae ruwa adaki ku sammun xanyi alwala dani tsoron jan ruwa nake arijiya  kawae sae hapsatu takama xagina ta uwa ta ubah wae ita baewar uba nace daxata jawo ruwa sannan takama bani inyi alwala dashi    Nace hapsatu xaki samu fa Shine tace wai inni nake rabawa in hanata mana    Haka taeta cimun mutunci tana fadamun magana kamar wata sa'arta kuka sosae Balaraba takara saki Abba ne yakaraso yawankawa hapsatu mari yace damake baki da hankali jaka ce ina miki kallon mumina ashe shedaniyace    Toh bari kiji daga yau kexakina janyo ruwa kina cika ko ina acikin gidan nan almajirin ma in yaxo ace karya kara dawowa Toh Abba duk yadda kece haka xa'ai dan kaeryne mai bada umarni akan komae kuma farin cikinka shine namu Gafara kiban wuri mae dadin bakin vanxa kawae wuce kiyi aikin  da'akasakaki maxa Tashi hapsatu tae jiki babu kwari sam wae wannan abban tane ko kuwa canja matashi akae gugar ruwan tadauko tafara dibar ruwan haka saeda tacika ko ina na gidan sannan ta ibi nawanka ta shiga tayi Har lokacin Nauphal bacci yakeyi abunsa hada masa ruwan wanka tae sannan ta lalla6a tadaukesa tafara cire masa kaya tae masa wanka tas sannan tashiryashi madarar sa tabasa yasha sannan tagoyashi Kwala mata kira fauxiyya take da karfinta sae kace yaki hapsatuuuu hapsatuuu hapsatuuu kina inane wai sai faman balokoko nake eyeeee Dasauri hapsatu ta futo da sharar data kwashe ta tsakar gidan fauxiyya tace au ina kiranki saekin gama abunda kike sannan xakixo ko 😠😠😠 Yi hkr sharar nakarasa kwashewa tunda naga duk waje xan futo   Ok🙄🙄🙄bani sharar nan🤔🤔🤔 Mika mata tae hannun ta yana karkarwa Watsa mata sharar tae duka ajikinta sannan tace harkina da wani aikin dayafi nawa mahimmanci dama A.... Aa... A.... aa'a kiyi hkr dan Allah xonan dauki wannan kayan kiwanke munsu tas sannan kishanya kuma idan kin gama kixo kimin tsifa da wankin kae maxa tashi Tashi hapsatu tae tadauki kayan ta shiga rumfarsu dasuke wanki tafarayi ahankali wasu siraran kwallah ne suke xubo mata daga idonta tana tunanin wannan wace irin rayuwace take shirin riskarta Koda tagama haka tae mata tsifar kae da kitso sannan tadaura girki saeda tagama sannan balaraba taxo tarava kanxo tabar mata sannan tace intacinye ta wanke mata tukunyarta takae mata daki Haka rayuwa taci gaba har aka yiwa Ummerh addu'ar bakwae amman babu abunda yacanja daga cikin wahalar datakesha saema cigaba da'aka Samu Yau kam madarar Nauphal ta kare babu ko wadda xata bashi da rana kuma tagayawa abban ta amman yace inta karayi masa magana ma saeya yimata dukan tsiya itada Nauphal din Haka taketa kuncewa da sakawa sannan kuma gashi dan jarin nasu duk taciye babu kudin daxata siyo kayanma ko kadanne taci gaba da siyarwa Katifar dakin Ummerh tasiyar sannan tasiyowa Nauphal madara gwan gwani 5 tahado masa kayan kamu sannan tasakosu acikin buhun datake siyo kayan miya busassu tahado da'yan kayan dasuke siyarwa Lokacin data shigo gidan kowa yana daki duk basa tsakar gida anas ta tarar atsakar gidan yana wanki gaedashi tae cikin gir ma mawa dan yayan fauxiyya ne amsawa yay yace hapsatu daga in haka kuma   Tace yayah nadanje nasi yo kayan miyane busassu dan naga anata nema kuma babu Toh amman hapsatu har kasuwa dakaramin yaro mae makon kibari inje ko akirawo fauxiyya ko nasir ko havivu wani yaje Aa yayah babu komae ma naje ai gashinan nadawo   Toh daga yau karki kara futa haka kawae dakaramin goyon nan kinji so kike kikwaso masa rana ne Toh yayah baxan karaba Yawwa toh Allah yay miki albarka Amen tafiya tae tashiga dakin kayan kunun tahada sannan tadauka wankewa tae ta had'a komae sannan tayi hanyar waje Anas ne yace ina xaki kuma Hapsatu daga dawowarki yaya markade xan kae ne wannan kuma in kae nika Toh ajiye bari in karasa saena kae miki kiyiwa yaron nan wanka dan da'alama yakwaso gajiya Toh amman yaya naga aiki kake kavari inkae ka....... Bae bari takarasa ba yace maxa wuce banasan gardama Balaraba ce tafuto tace menakejine dan ayi jikan nasaba😏😏😏😏    Ka kae mata Uwar me nace dan iyah ubanwa ya aikeka🤔🤔🤔🤔🤔      Toh wlh bari kaji in fada maka wani abu daga yau in.............. [04/02, 7:56 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰:      🍃✨🍃✨🍃✨ ✨🍃DASHEN 🍃ALLAH🍃✨ WRITTER'S✍🏻 ASSOCIATION https://chat.whatsapp.com/BHqoOEHjWQz26cyXRvt9V7 🍃ALKALAMI ✍🏻YAFI TAKOBI🗡️ بسم الله الر حمن الر حيم ✨DAN HAKIN🍃 DAKA RAENAH😏🤔✨ Page 1⃣9⃣&2⃣0⃣ Toh bari kaji in fada maka wlh daga rana mae kamar tayau karna kara ganin ka kula yarinyar nan wlh in kuwa ka kara wlh xan sa6a maka     Ina fatan kafahimta 😒😒😒 Ke kuma ubanwa yabaki damar futama baki sanar dani ba sannan a ina kika samu kudin da kika siyo wadannan kayan kunun eyeee😕😕😕😕 Am.. Am... Am dama nasiy..,....... Tunkafun takarasa tayo kanta da takalminta xaka kwada mata afuska hannunta taji an rike waxata gani Anas ne yarike mata hannun ta yana huci kamar wani tsohon kumurci😦😦😦😦 ya isa haka duk xagin dakikae mata vae ishekiba saekin hada mata da duka wannan mulkin mallakar ya isa haka fa wlh baxan iya jurar ganin Ana ciwa baewar Allah mutunciba wadda bata da laefin komae Sakin baki Balaraba tae tana kallon Anas 😱😱😱😱😱oni Balaraba nashiga uku banyi sa'ar haehuwa va yau nahaefi danda xaena gindayamun dokoki danda xaesani yin abunda yakeso kuka tarushe dashi harda tsugunnawa Hankalin Anas ne yatashi yace mamah kiyi hkr dan Allah wlh bada niyya naeba inasan nuna miki dae dae ne kawae kuma inasan sanar dake mahaefiyar hapsatu takyautata mana vaekamata mukuma mucusgunawa yartaba bayan bata da rae Tashi tae tahankad'esa tai daki dan ranta amugun 6ace yake bunta yay har cikin dakin yaxauna akusa da ita yana kara bata hkr Toh amman Anas meyasa xaka nuna van isaba agavan hapsatu salan tarae nani ko taga bakwa girmamani Aa kiyi hkr hakan baxata 'kara faruwa ba in sha Allah mamah     Toh shikenan Allah yasa jeka kakae mata nikan toh mamah ngd futa yay daga daki dasauri yavi bayan hapsatu yakar6a dakar tayadda tabashi  sannan ta dawo gida tadi tanufa ta tattara kayan data siyo sannan ta dawo tadaura ruwan wanka dakar wutar takama kasan cewar wutar damuna Shaaaaa kawae taji ruwa ne aka juye mata acikin wutar gavaki daya aka kasheta dan dago kae tayi dan taga waye      Balaraba ce atsaye akanta tace saurara kiji mexan gaya miki daga rana mae kamar tayau idan nakara ganin kin shiga safgar dana wlh saena illataki kinajina ko kuma maxa kifuto kimun wannan surfen gashin kanta tajanyo tacillota bakin kicin din tace maxa yiki yi aikin danasaki kafun ya dawo daga aiken da kika masa jaka kawae Tashi hapsatu tae dasauri tafara aikin da'aka sakata abban tane yay sallama yashigo cikin gidan hannun sa dauke da ledoji tashi tae dasauri taje xata amsa     Dakatar da ita yay da babbar murya yace dakata nace hapsatu karki kuskura in kara ganin koda inuwarki ne akusa dani kinjini ko bakijiba kuma koda wasa in kika kara koda amsamun sallama ne ban yafe mikiba Yana gama fada ya kama hanyar yana rafka wata sallamar Balaraba ce ta taho tana rangwada dawani irin girgije girgije    Amsawa tae cikin yanga gashi sae taunar cigam take kamar wata sabuwar karuwa     Abba yana ganinta ya washe hakora kamar gonar audiga yace aaaaaaa 😁😁barka da gida sannu da kokari ykk ya aiki kuma     Alhmdllh Alhaji yakasuwar kuwa ina fatan dae ansiyomun dukkan abunda nayi maka list ko    Aikam dukansu ansamosu sannan komae dakikeso anyi harma da kari     Aaaa 😊😊😊😊😂😂😂kace yau washar dani amaryar nake xam Aikam dae fadi dakyau dan kowa yatabbatar da xancenki balaraba ya xam dake waegawa sukae atare dan dae wannan muryar kakah hajjah ce sun santa ba bakuwarsu bace Aaaaaaa aaaa kace yau ina da manyan vaki agidan nan wlh kam naxo gidan hamisune shine nace bari in leko mugaesa dan kwana biyu bamu haduva Tabarma tashimfida mata tace xauna mana xama kakah hajjah tae abunda yavawa hapsatu mamaki kenan dan koda wasa kakah hajjah vata ta6a xama a gidansuba kullum tsakanin ta da mahaefiyarta vae wuce xagi da bakar magana ba Tasowa tae ta tsugunna dan kusa da tavarmar kadan tace ina wuni kakah hajjah Vanxa tae kamar batajitava takara mae mae tawa takarayin shiru saeda tae sau uku sannan tawatsa mata harara😏😏😏 tace daban wuniba xaki ganni nace eyeee aikin vanxa kawae komae aka hada da jaki sae yaci kasa Kiyi hakuri kakah hajjah aidaman wannan dangin mayun kinsan nacin tsiya garesu, toh wlh naman mu yafi karfin kurwarki yarinya Tashi hapsatu tae tana goge kwallar data gangaro mata Mari taji ansauke mata xafafa guda biyu tana dagowa taga abban tane yace dama haka kike daga xuwan mahaefiyartawa harkin fara sata takaeci toh vaki isaba wlh wani ice Abba yadauka yafara dukan hapsatu kamar an aikoshi tun tana kuka kadan kadan harta fara mae yawa Duk cikinsu babu wanda yace abari saema xuga Abba dasuke akan yakara mata Anas ne yashigo da sauri dan yajiyo karar dukan tunda yaxo kofar gidan kayan ya ajiye yakarasa gurin dasaurin tsiya shiga tsakanin su yay yace haba Abba me hapsatu tae maka yarinya mae hkr da ladabi da biyayya Abba kayi hkr Huce Abba yake yace inyime hkr fakace anas wannan yarinyar ita kadae baxata samun hawan jiniba wlh tashi kitattara kayanki maxa kisan inda dare yay miki Kuka take sosae takarasa kusa da Abba takama kafarshi tace abban kayi hkr wlh babu abunda naewa kaka hajjah gaesheta kawae nae,  Abba karka koreni inka koreni ina xani ina nasani,  abban bansan kowaba,  Abba kaeda Ummerh kawae nasani, Ummerh kuma tamutu Abba yaya xanyi ina xanje Rufemun baki munafukar kawae toh nabaki nanda wata daya kisan inda xaki kinji ni kobakijiba Abbah kae mata hkr dan Allah hakurin uwar wa Anas ina ganin mutuncinka kamatsamun aguri tun kafun indaena gani kaji ko Kukan nauphal ne yakara karfi haryanayin kamar xae shide dan tunda aka fara dukan hapsatu yafarka daga baccin dayake Tashi hapsatu tae dasauri tashiga dakin daukoshi tae tana jijjigashi tana masa addu'a sassauta kukan yafarayi yana ajiyar xuciya ruwa tadauko tabashi na faronsa datake xubawa afida yasha kuwa sosae Jinin goshintane yadigo masa afuska dan taji ciwuka sosae Anas ne yay sallama abakin kofar falon amsawa tae tace yayah shigo shigo mata yay da kayan yace innalillahi wa inna ilaehi raji'un hapsatu kinga jini kuwa a fuskarki da wuyanki kalli kafarkima sae xubar da jini take tashi muje asibiti maxa tashi muje Tace aa yaya kavarshi kawae yanxu vavu kudi agurina kuma ma aiki nakewa mamah gashi inasan tace kunun nauphal dan vashi da abunci Tashi nace var wadannan aiyukan xan miki inmun dawo tashi kafun kiga 6acin raena Tashi tae tasaka hijab sannan tadauki nauphal xata goya kar6arshi yay yace muje dakar take taka kafarta dan ciwo take mata sosae haka suka futa har tsakar gida lokacin ma kakah hajjah da balaraba suna bakin kofa sae shewa suke Hade rae Anas yay yace xamu wuce malamae ganin fuskar nan babu annuri yasa Balaraba matsawa kakah hajjah ma matsawar tae suka futa adae dae ta sahunsa yay wa key yace shiga muje hapsatu  Shiga tae yamika mata nauphal ta amsheshi yaja suka tafi Koda sukaje sunsha wahala kafun akar6esu dan cemusu akae wannan accident ne saesunxo da police Likitan dayake duba hapsatu ne yaga taji ciwuka sosae saeda yay mata dinki a goshinta da kuma hannunta wajen kafadar ta gakuma kafarta takumbura sosae yana dubawa yace tsagewar kashi ce da ita nan yagyara mata sannan yadaura mata ruwa dawasu allurae ta kwanta Nauphal kuwa lokacin yayi baccin wahala ga yunwa kwantar dashi yay akusa da ita sannan ya jah musu kofar yafuta saeda yabiya kudin komae yasiya duk avunda akace yasiyo sannan yakoma gida lokacin babu kowa atsakar gidan Surfen da hapsatu takeyi yaga ankarasa an kwashe daki yashiga yay mata tatar kunun ta sannan yatattara mata dakin yashare dukda badatti yayba yadauko mata kaya kala 7 dana nauphal yadauki dukkan avuvuwan daxasu vukata sannan yahada acikin gana masgo yafuto kulle dakin yay yashiga adae daetarsa yakoma asibitin Lokacin daya shiga dakin yasha mamakin gani ruwan yakare ta tashi xaune tana rike da nauphal daketa faman tsala kuka amsarsa yay yace mata bari in samo masa madara ashagon waje wace iri kike bashi Tace yaya kowacce irima sha yake yace toh futa yay,  bae dadeba yadawo dauke daleda guda uku ahannunsa yunkurawa tae xata tashi yace aa yixamanki vari in kawo miki kiduba Amsa tae taduva ledojin madarace katon gwangwani guda daya da kuma fida da madae daecin tea plats sae cokali guda daya,     Dayar ledar kuma man shafawa ne da sabulu da detol da makilin da brush da aizal da kuma omo viva babba guda daya,     Dayar ledar kuma naman kaxane da yoghurt wannan tun akan hanya yasiya da kuma bread da lemo Sallama akae wata Norse ce ta shigo da babban boket naruwan Xafi da kuma wani acikin karamin mika mata nauphal yay yakar6i na karamin boket din sannan ya dauki plast din yacika matashi da ruwan xafin sannan Norse din tace yawwa kitashi ahankali garuwanan muje kigyara jikinki akwae wadda xataxo tahada madarar bebin aa varshi kawae xanyi Ok futa Nurse din tae anas ne yashiga toilet din yawanke matashi tsaf da aizal da omo sannan yasa mata detol yakara daurayewa kana yakae mata ruwan wankan yasurka mata abahon dayaxo dashi daga gida xuwa yay ya amshi nauphal yaci gaba da bashi madarar ita kuma ta shiga wanka da kayan daxata canja Lokacin data futo Anas yanata jijjiga nauphal dan da'alama anci an koshi kuma Xafi yakeji   Amsarsa tae tahada masa ruwa tae masa wanka sannan tashiryashi tinkan tagama ma yayi bacci abunsa kwantar dashi tae sannan taxauna tace yayah nag....  Tunkafin takarasa yace indae ni yayan kine tobasaekin godemunba kinji hapsatu ina kallonkine amatsayin kanwata kicigaba da hkr komae xae wuce maxa kici abuncinnan gamaganinki nan yana jiranki kinji ko vari inje in wanke kayan nan naku abaya inda naga ana wankewa Aa yaya kabarshi inna samu sauki xan wanke aa kyale kawae nurse ce tashigo da sallama tace gashi wannan inji likita mika masa tae ya amsa budewa yay yaga maganin ciwon idone yamanta daxu Ok ngd    Ok Am please anan a ina ake wankin kaya xanyi inji anas    Aa akwae masu wankewa abiya su kavayar  akae musu da safe xasu xo sukawo maka saeka basu kudin    Ok toh gasunan hada kayan yay yamika mata ta amsa Saeda yay da gaske sannan hapsatu taci naman nan dayawa saeda yatabbatar data koshi sannan tasha magani yace toki kwanta dan likita yace sae nan da kwana uku xa'a sallamemu kinji nibari indauki tabar mar nan in kwanta abakin kofa tunda naga ana kwanciya koh Toh yayah saeda safe yawwa Allah yakaemu futa yay yayi shimfida ya kwanta abakin kofar daga gefe      ****** ****** ******* Agida kuwa Balaraba taxaga kofar hapsatu yafi akirga amman shiru kuma Abba ma ya duba yaduba nan ma shiru sun kira wayar Anas sam baya dagawa daga karshema kin shiga tae sae  hakura sukae suka kwanta badan Balaraba tasoba dan taso sudawo taci uwar hapsatu daxarar Anas yatafi gidan dayake kwana shida kannensa Koda gari yawaye har dare Anas bae xoba hapsatu ma haka saeda sukae kwana uku basa ganin hapsatu bare Anas       *** *** *** A asibiti kuwa inyayi musu duk abunda suke bukata saeya kama hanya yatafi aikinsa na adae dae ta baxae dawoba sae dare amman yana kiran hapsatu awaya dan yasiya mata karamar waya Nokia Haka suka kwashe kwana uku a asibiti dan har hapsatu wata kiba tae farinta yakara futowa sosae Yau ne yakama xa'asallamesu da yamma gaban hapsatu sae faduwa yake sosae dan tarasa meke shirin faruwa da ita yau haka suka shirya suka tafi gida lokacin da suka shiga gidan shiru kamar anyi shara gashi dattine acikin gidan kamar me ko ina yakoma juji gatulin kayan wanke wanke ga kayan wankinsu nan adaure tuli guda da sallama abakinsu suka shiga da mugun dubu Balaraba tafuto daga daki kamar haukaciya tace Anas Anas ina kaje ne katafi kavarni inata tunanin ka Anas wani laefi nae maka    Babu komae dan matsa in wuce dan nagaji sosae      Sakin baki Balaraba tae ta matsa masa yawuce ahankali hapsatu takebin bayansa jikinta duk babu kwari gashi gabanta sae faduwa yakeyi sosae Bude kofar yay yasaka mata kayanta aciki taga ko ina pes angyarashi mika mata naera dubu biyar yay yace gashi ko xaki nemi wani abu saeda safe    Toh yayah Allah yakaemu futa yay yaja mata kofar yana futowa aka kawo Nepa futa yay daga gidan yaje yagyarawa adae dae ta sahunsa parking sannan yatafi dakin kwanan sa     Dukan kofar ake kamar xa'a balleta dakarfin masifa ake dukan kofar amugun furgice take tashi ahankali tace waye nice dan......... Ummuh teemerh ce 💖 Dan Allah🙏🏻🙏🏻 ayi hkr kwana biyu kinjini shiru wlh nadan shiga busy ne shiyasa Amun afwah 🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃 🍃✨🍃✨🍃✨ ✨🍃DASHEN 🍃ALLAH🍃✨ WRITTER'S✍🏻 ASSOCIATION https://chat.whatsapp.com/BHqoOEHjWQz26cyXRvt9V7     🍃ALKALAMI ✍🏻YAFI TAKOBI🗡️ بسم الله الر حمن الر حيم ✨DAN HAKIN🍃 DAKA RAENAH😏🤔✨ Page 2⃣1⃣&2⃣2⃣ Dan uwarki "yar iska mara mutunci yau saekin gayamun menene hadinki da d"ana sannan kigayamun wani asirin kika masa kinajina koh Xaki bude kofar kosaena shigo ne wlh inna bude kofar nan saena lahira yafiki jindadi dansaen mugun canja miki kamnni fiye da dah Bissimillah dan Allah kicanja mata wlh dasaena sa an daureki kuma daurin da saekin mutu ba'asakekiba saedae afuto da gawarki daga prison Waegawa tae amugun kidime dan baxata manta wannan muryar ba ko amafarki tajita Takowa yake ahankali har xuwa bakin kofar dakin yace hapsatu bude kofar tace toh Abba amman amugun tsoroce take dan tunani take ko inta bude duka xae mata Tana budewa takoma baya dasauri ta tsaya shiga dakin yay yacewa balaraba xaki tafi kosae na sa6a miki Juyawa tae tabar gurin tana tunanin anya lpy kuwa menene yake shirin faruwa da ita kam kodae ansamu matsalane haka taeta sakawa da kuncewa takada xaune takasa tsaye Adaki kuwa Abba sae kuka yake dakar yanemi yafiyar hapsatu saboda kuka yaci karfinsa sosae dan yagirgixa da fadan da Anas yay masa dakuma nasihohin daya basa Sae wajen karfe 10:00pm sannan abbah yatafi dakinsa yakwanta itakuwa hapsatu dan farin ciki rasa ina xatasa kanta tae Koda gari yawaye basu ga Balaraba da fauxiyya ba dan basa gidan sae wajen yamma ta dawo tafara shirin hada maganin da aka bata saeda tagama tsaf tayi komae yadda akace sannan tasamu nutsuwa babban bakin cikin ta shine da akace maganin baxae fara aikiva sae nan da wata goma amman kafun a karyashi  sae ansha wahala Dan wancan dan tane yakarya na kwalllin da aka bata sabida haka sae ta kwana biyu kafun magani yakarayi mata amfani Haka rayuwa taci gaba yau dadi gobe babu dadi yanxu gashi anci wata tara acikin kwanakin balaraba wanda Nauphal babu inda baya xuwa da kafarsa yayi wayau sosae hapsatu kuwa kullum tana ciniki sosae nakayan miya gashi tasamu nutsuwa da kwanciyar hankali Anas babu abunda baya mata komae take bukata itada Nauphal yana yimusu sannan abbah shima ba'avarsa abayava yana kyautata musu dae dae karfinsa Yau dawani irin tashin hankali aka tashi dan Anas yafuto kiri kiri yagayawa balaraba cewar yahake maganin data saka aikam yasha bala'i da masifa inda tace lalle lalle indae bayasan tatsine masa tosaeyavara garin rano yakoma legos dakasuwanci haka yahakura badan yana soba ya koma Tun farar asuba Washe gari Balaraba takama hanyar gidan nakan tsauni inda yabata wani maganin yace wannan xata raba Abba da soyayyar hapsatu har abada wannan kuma na mallakane sae abunda tafada xa'a amman saeta nemo vakar akuya bakar kaxa bakar tattabara bakar mage bakar tinkiya bakin xobe da kuma gashin kanta da farcen ta sae ahada maganin tace toh bari tabada kudi ayi mata maganin tabiya kudi sosae sannan takoma gida tafara jiran tsammani dan ance mata Abba dakansa xae kori hapsatu daga gidan Yau da safe hapsatu tanata aiki harta gama taewa Nauphal wanka tashirya shi sannan itama tayi wankau aka kawo mata ta amsa tafarayi dan bata da aikin komae haka tae tayi harta gama girki tae sannan tadauki nauphal dayake kuka xae futo daga dakin abun ci tavashi sannan tarungumesa suka kwanta Tana cikin baccin taji saukar bulala kamar daga sama bude idonta tae sae taga abban tane tace Abba menae maka    Yace ni hapsatu nixaki 6atawa suna nixaki cuta kifadamun tun muna mu biyu waye yay miki ciki nace waye yay miki ciki wanda aka fadamun daga futo wata daga masallaci yanxu    Kuka tasaka tace wlh Abbah bani da komae kuma karya akemun abbah yau kam duka kota ko ina Abba yinsa yake yana fadin saeta fada masa    Amman baewar Allah amsarta dayace bani da komae abbah kuka take sosae tana rokonsa amman ina ko sauraronta baeba har kofar gida mutane aka taru anata kallo amman duk wanda yatun karo xae vashi hakuri sae yaji abunda aka fada saeyace Allah yakara gwara axaneta Nauphal ne yafuto cikin gwarancinsa yana kuka yana fadin Abba kibar Ummerh ta abbah ki hkr Abba Ummerh data karava Abba cikyaleta tahowa yay aikam Abba yakamosa xae xaula masa bulalar amma hapsatu dasauri ta tashi ta kwaceshi ta turashi cikin hijab din jikinta wanda ya yayyage saboda duka dukanta yake yana tabashi Nauphal amman taki kara rufesa take da hannunta yana kuka tana kuka Yau kam sae wajen magariba sannan Abba yasassautawa hapsatu ya watso mata kayan ta waje yace tasan inda dare yay mata karta kara sashi alissafin iyayenta kuma nacireki daga jerin yara na Balaraba ce tafuto tace aa Alhaji ka kyaleta kawae inta tafi ina xata kuma kavarta kawae hannunka ai baya ru6ewa kayanke kayarda saedae kaeta neman magani Toh toh shikenan haka suka juya suka koma cikin gida suna shewa ita ko hapsatu dakar ta iya tashi dan tadaku gakuma nauphal dayasha matsar 6oyeshi datake cikin gidan tahada kayanta ta shiga dakar Nauphal yadauko mata takalmanta Dakar ta iya saka ruwan xafi tae Wanka dan ko ina ciwone ajikinta lalla6a Nauphal tae dakar tamasa wanka tashirya shi sannan tasaka masa abunci itama wankan tashiga sannan taci avuncin kadan Kuka take sosae tana addu'ar sassauci arayuwarta dan tarasa gane kan wannan rayuwar datake samunsu yanxu amman tamika lammuranta xuwa ga Allah Koda dare yay batae vacciba kuka kawae take tana fadawa Allah kukan ta dakuma damuwarta saeda tadade tana addu'a sannan ta kwanta Koda gari yawaye tun wuri ta tashi tayi aikin komae kafun Nauphal yatashi taja ruwa tayi girki sannan tayi wanka ta gargasa jikinta tasa panadol ta koma tadan kwanta Sae wajen karfe 10:00am sannan suka tashi wanka taemasa sukaci abunci   Kallonta yay yace Ummerh tace na'am yace Ummerh ciwo anan anan yana nuna hannunta tace muci abunci maxa ba'a magana in ana cin abunci kajiko Shiru yay suka ci suka gama sannan tafuto dan taji ana cewa fauxiyya takirata abakin kofar sukae kicimus da ita, Tace yawwa kije ana kira me cikin shege wankine xakiyi yanxun    Toh karasawa tae gurin Balaraba ta tsugunna tace mamah gani yawwa maxa kiyi wannan wankin kafun lokacin girkin rana yayi    Toh mamah janyo katon buhun tae xuwa rumfa sannan ta fara jan ruwa arijiyar saeda ta iba dayawa sannan tafara wankin tun wajen 10:30pm take wankin amman har karfe 2:00pm ko rabi batae ba gakuma girki tanayi sae wajen karfe 5:00pm sannan  takusa gamawa ga nauphal sae wasa yake da ruwa dan ma Allah yasa sunada liminti agidan da jar kasace vatasan yaya xatae ba,  har makota takae shanya sannan tadaura wasu igiyoyin taci gaba da shanyawa har kayan kannan Anas maxa duk saeda tayi musu waki dan xama tae ta huta saboda ta gaji ga bayanta yarike tunani kawae take sam bataji sallamar da akeba jitae kawae ansheka ma.............. Ummuh teemerh ce 💖 🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃 🍃🍃🍃🍀🍀🍀🍃🍃🍃 DASHEN🍃 ALLAH WRITING✍🏻 ASSOCIATIO 🍃🍃🍃🍀🍀🍀🍃🍃🍃 DAN HAKIN🍃 DAKARAENAH😏🤔✨ 💖NAH💖 💞UMMUH FATEEMAH💞 Page 2⃣3⃣&2⃣4⃣ Ruwan dataji anjuye mata shiyadawo da ita daga dogon tunanin datakeyi amugun furgice tadago dan ganin waye yajuye mata wannan ruwan     Waxata gani kakah hajjah ce take huci kamar wadda akaewa wani mugun Abuh    Cikin kar karwa take fadin kak....ka....kaaakaaaa...... Haj..... Jah sannu daxuwa   Bansan kin shigoba wlh Wani kallo 😡😡ta watsa mata tace au Allah baki saniba ko😕😕😕    Botikin ta kwada mata akae tace yanxufa ko yanxun ma baki saniba nace waya miki ciki kifadamun ko kuma yanxu in sa6a miki kamanni kinajina ko Wlh kak....    Wlh me nixaki yaudara kamar yadda kika yaudari baban ki toni baki shanyeniba salon kixubar mana da mutuncin family dama tunda aka auro mae farar kafa uwarki ai dole kiyi gadon bakin hali da bariki "ya"yan Allah bani kawae wanda ganin ku babu alkhairi acikin sa wannan wanan inagadae baku darabon arxiki aduniya baku da rabon farin jini ganta lallu kawae Haka kakah hajjah taeta xagin hapsatu da kwala mata boket akae tana gaya mata maganganu masu xafi Sallamar Balaraba ce tasa kakah hajjah waegawa tana fadin ashe bakwanan ma     Eyy wlh mundanje suna ne wlh Auhoo nima yanxu nashigo nake tambayar wannan gantalallar ina tae ciki dan Alhaji hamisu Yagaya mun jiya wlh raena ya6aci Hmm bari kawae kakah hajjah ai wannan yarinyar taxubar mana da mutunci da kimar gidanmu Amman meye xaki damu ai bafarin shiga bace wannan shine cikinta na nawa muna rufa mata asiti muna xubarwa yanxun ma gani nae kawae gwara baban ta yasani dan baxan iyaba wlh sbd nagaji da rufa mata asiri gwara Alhaji yasan da hakan Inna lillahi wa inna ilaehi raji'un kice wannan bana farko bane toh Allah ya kyauta yashirya kuma     Toh yanxu shawara tarage gareki  karki yadda ki bari tarinka hada inuwa da fauxiyya koda kuwa gaesuwane dan ma dae nasan ki da tarbiyya sosae dakuma dagewa wajen vawa yaranki tarbiyya     Hmm nagode da shaedar kwarae kakah hajjah mushiga mana kici abunci tunda an gama tun daxu    Aa varshi kawae gida xan wuce ga dare yayi sosae kuma naci abunci awajen matar hamisu ma wlh Toh shikenan gawannan turaren,  fauxiyya dauko min kwalba in xubawa kakah hajjah turaren wuta tadansa adakunanta taji kanshi Kawo mata kwalbar tae da ledar taxuba mata sannan tasa aledar tabata Toh Allah yasaka da alkhairi kedae kam yar arxiki ce wlh    Toh in yadawo kigaedamun shi kyace masa naxo     Uhunn in sha  Allah xaeji kakah hajjah agaeda gida     Toh sae anjima har makin motar ta suka rakata ta tafi suka dawo      Itako hapsatu tunda taga sun fara magana takoma taci gaba da aikinta gaciwon kae yana damunta sosae da kuma xaxxa6in dayaci karfin jikinta amman haka take daurewa harta gama aikinta sannan tayi wanka shima Nauphal wankan tamasa ta shiryasa abunci sukaci sannan tasha maganin data siyo a chemist kana suka kwanta Vaccine yadauketa cikin vaccin takejin kukan Nauphal yana tashi vude idonta tae wanda suka cika da vacci da ciwo tadan shafa gefenta amman saetaga wayam bayanan  tashi tae dasauri tace Nauphal kana ina kendir din dakin tadauka tana haska dakin koxata ganshi kukan daya kara yankawane yasata gane baya dakin yana waje dasaurin tafuta daga dakin tana leke leken ina yake     Can wajen dakin su Balaraba tajiyo kukansa dasauri tar gurin tana kwankwasawa tace dan Allah kubude meyake faruwa ne Nauphal Kuka yake sosae yana Ummerh....  Ummerh.....  Ummerh..... Ummerhhhhh Ummerh tah cixo cixoooo mana Ummerh ta wutane sawa Ummerh naaaa wutane sawa Hankalin hapsatu inyayi duba yatashi kuka take sosae tana musu magiya akan dan Allah subude amman sunki budewa gashi saekiran wuta yake tama rasa yadda xatae Dukan kofar take da iya karfi ta tana kwan kwasa wa amman shiru dagewa tae tasa duka karfintadashi aki kofar da karfi amman Ina kofar ko gexau batae ba    Sulalewa tae kasa tasaki kuka mae ban tausayi da ratsa xuciyar mae sauraronta tace kutae makamun bani da kowa sae Allah sae shi kurifamun asiri dan Allah ko ma menene kuyimun amman ku kyalemun kanina vaesan komae ba shekarar sa biyu gaba daya kutae maka mun Naupal taji  ya yanka wani mugun ihu yana cewa UUUUmmmmmerhhhhhh naaaaaaa saekuma taji dup    bae kara kukan ba   Tashitae da sauri ta dauko turmi tasa abakin window dakin takama tahau sannan tadira dae dae lokacin kuma suma sun bude dakin sun jefosa waje komawa tae dasauri tafuta ta window again sannan tadauki nauphal wanda  babu alamar numfashi atare dashi Daki tae dasauri tacire masa riga tadauko ruwan randa ta kwara masa amman shiru kara xuba masa tae nan ma shiru dauko shi tae tafuta daga cikin dakin hijab ne kawae ajikinta ko takalmi bata dauka ba tae bakin kofa tana budewa tae waje sauri take kamar xata tashi sama,  dan tamanta daciwon dayake dakinta ma sam,  kawae ta kaninta takeyi     Har taje bakin titi bataga kowaba babu masu mashina ko adae dae ta tafiya taci gaba dayi kawae dan tama rasa yadda xatae da rayuwarta itakam Babu yadda ta iya haka ta taka  da kafa har asibiti tana  takuka tarasa yadda xatae koda tashiga Allah yatae maketa tasaba dawasu likitocin sbd kwanciyar datae na kwana uku a asibitin Allah yarufa mata asiri tana xuwa suka amsheshi akae emergency dashi suka fara dubashi dakar aka samu numfashinsa yadawo saeda suka saka masa oxygen aka fara dudduba shi hannunsa sukaga duk an xubawa ruwan kendir ajiki gaba da bayansa sannan kuma wani gurin duk ya kone sosae da sosae ga kuma kukan dayasha har yasike kan kare masa sukae sannan aka fara basa taemakon gaggawa dan yakone sosae ahannun sa     Hapsatu kuwa tayi kuka yafi sau akirga dan gani take kamar xamanta agidan nan yakare saboda baxata iya cigaba da xama ba anan cutar mata da kani dama ita kaday ce da abun dasauki amman har kaninta Bayan kamar wajen 1h 30m wata likita ce tafuto dauke da wasu kayan aiki ahannunta tace mata kece me karamun yaron nan tace ey    Ok kije wancan office din doctor yana nemanki    Ok ngd Tashi tae taje da sallama ta shiga dakin sannan tagaeda likitan amsawa yay sannan yace  mata  HAVE A SIT MADAM     OK SIR xama tae yafara tambayar ta ya akae yaron nan yakone kuma da alama kamar narka masa aka rinkayi ahannun sa sannan yayi kuka dayawa wanda hakan yasa dabaki kawosa asibiti da wuriba tabbas daxae iya haduwa da ciwon xuciya dan kukan yayi yawa sosae    Sannan raxanar dayay tayi yawa dan takusa ta6a masa kwakwalwa dan haka daga yau akiyaye inba hakaba abun xae iya ta6ashi matukar yakara raxana Sannan abu nagaba inasan kifadamun yaya akae wadannan abubuwan dana lissafa suka sameshi dan in baki fadamun Gaskiya ba toh tabbas xansa yan sanda yanxu sukamaki daganan akaeki kotu dan baxan iya kyalekiba kichi banxa akan yaro karami Wasu hawayene masu dumi suka xubo mata takalli doctor ganin yahade rae babu alamar wasa akan fuslarsa cikin in ina....  Tace wlh ban saniba doctor Baki da hankali ne ni kike raenawa wayau kina nufun bakisan komae ba waya yadauka dasauri yana latsawa Hello hello ka....... Dan Allah katsaya xan gaya maka gaskiya    Shiru tae dan tunani take yanxu yaya xatayi tafada masa ko kuma tae shiru    Ita tsoronta karta gaya masa yace xaeje yakama mamah balaraba kuma nan ma wani tashin hankali ne xae afku    Sannan yanxu shima idan taki gaya masa wani tashin hankali ne    Yanxu yaxanyi Allah ka kawon mafuta     Mafuta dayace kigayamun kawae inba hakaba xandauki mataki dakaena yanxu kinga idan mukaje can kyayiwa yan sanda magana      Aa aa aa dan Allah karkayi haka wlh xan gaya maka komae    Amman dan Allah ina neman alfarmarka akan dan Allah inna gaya maka nima kamun alkawari guda daya     Wani alkawari ne Dan Allah tana hada hannayenta ga hawaye suna xuba a idonta wanda yadade da canja kala xuwa jahhh tace inna gaya maka inasan karka dauki matakin komae akae      Saboda meyasa xakice haka Rashin daukar kowani mataki akam abunda xan gaya maka to shine rufun asirina sbd daukar matakinka dae dae yake da rushewar rayuwata data kanina    Kaninki kuma Ey kaninane    Au dama baki da aure Ey banida shi    Toh inajinki fadamun Toh ina cikin daki.....   Saeda tagaya masa komae daya faru har xuwa yanxu dasukaxo asibiti      Yayi mamaki sosae Yace toh ina Ummerh ki take     Tashi tae vata vasa amsaba xata fita yace tambayarki nake in mamanku take      Juyowa tae tana kallonsa kawae saeyaga tayi luuuuuu xata fadi.......... Hallmerht💞💖💞 🍀🍀🍃🍃🍀🍀 🍃DASHEN🍃 ALLAH🍃 WRITING✍🏻 ASSOCIATION DAN HAKIN🍃 DAKA RAENAH 😏🤔                         💞Nah💞            💕Ummuh fateema💕 Page 2⃣5⃣&2⃣6⃣ Cikin hanxari doctor yakaraso yatareta yana kiran nurses da hanxari wanda sukaxo wucewa dakuma ta bakin kofar suka shigo cikin office dinsa    Tae maka masa sukae yadaurata akan bed sannan yafara dubata cikin sauri     Yana umartarsu dasu kawo masa duk sauran kayan aiki saeda yagama duba ta sannan yadauki wata takaddah yayi rubuce rubuce yamikawa wata daga cikin su da kudi yace maxa ki amso minsu a pharmacy     Ok Sir puta tae dasauri ta tafi inda yace     Cigaba yay da dubata sannan yasamu guri yaxauna    Bata jimaba tadawo ya amsa ruwa yadaura mata sannna yahada allura yasa acikin ruwan        Samun guri yay yaxauna yanata tunanin wannan lamarin dan abun daure masa kae yake     Tashiyay yaje wajen Nauphal yaga shima baccin yake yana bude kofa xae futa yatashi      Ummerh nah Ummerh nah kina ina bude idonsa yake dakar yana san yaga ina Ummerh sa take doctor faruq ne yadawo yaxauna akusa da shi Yace yarona Katashi ne         Ummerh Ummerh kuka yasaka daukarsa doctor yay yaxaunar dashi akusa dashi yace Ummerh ka kakeson gani   Ummmm Toh muje inkaeka    Daukarsa yay suka tafi har office dinsa inda hapsatu take ya ajiyesa akusa da ita yace Ummerh tana vacci koh    Ummmm😊😊 Yawwa yaron kirki muje in siya maka abunci ko nasan xakaci koh      ummmm Daukarsa yay suka futa sun dade kafun suka dawo       Lokacin kuwa hapsatu ta tashi har ammata allura taci abunci duk da bamae yawa taciba       Sallamar dayayi ne yasata tashi daga kishin gidar datayi tace sannu      Yawwa Ummerh Ummerh Ummerh yafada yafi akirga mika hannu tae tadaukesa tana murmushi itama hannun sa tafara kallo tana cewa sannu yarona ya hannun       Wiwo koh mamah she Ummerh Cikin gwarancinsa yake fadin ciwo ko mamah ce Ummerh Murmushi tae tace sannu toh    Kallon doctor tae wanda yake kallonsu gwanin sha'awa yadda yaga sun burgesa sosae     Tace doctor dama wlh inasan in fada maka amman kuma vansan yadda akae hakan yafaruba nima    Babu komae inasan dae kirage damuwa dan xata iya haifar miki da matsala kinji     Toh ngd Kudin maganin kuma xan bar Nauphal anan inje insiyar da wani abun gobe da safe sae in kawo kudin dan yanxu dare yayi sosae     No no noh kibarshi nabiya karki damu kinji koh kidage da addu'a kinurses    Toh ngd sosae Tashi doctor yay yafuta sannan yakira wata nurse yace taxo ta kamata sukoma wannan empty dakin ta kwanta saboda kar akawo wani paten din     Ok sir Tae maka mata tae suka koma dakin sannan ta kwanta    da gari yawaye sassafe ta shirya komae nasu da magunguna da tar kacen su wanda faruq yasiyo musu ta daure guri daya tadauki nauphal ta goyashi sannan tadauki kayan ko takalmi babu akafarta sauri kawae take ta futa dan kar faruq yaxo yakara mata wata tambayar ko kuma sukara daura masa wani nauyin    Tana fitowa sukayi kicimus dawata nurse tace madam ina xaki kuma bayan yaron nan yana bukatar kulawa sosae kamar nakwana uku    Aa mun gode tafiya xanyi Madam babu inda xaki dan ogah yace karkije ko ina     Aa inasan xuwa gida ana nemana Wani security ne yaxo wucewa yace mata shiga ciki maxa karna kara ganinki awaje in ba'a sallame kiba     Ganin gun(bindiga) ahannunsa yasa hapsatu komawa babu wani musu ko jayayya    Nurse dince tadariya dan abun yabata mamaki sosae daga magana saeta koma      Murmushi tae tashiga da kayan hannunta ajiye mata ledojin tae tace gashi inji ogah yace akawo miki     Sannan yace dukkanku kusha magani kamar yadda yake arubuce      Okay Futa tae hapsatu ta tashi tafara dudduba kayan     Wanka tafarayi kana tayiwa Nauphal taxauna tana bashi abunci itama tana ci har suka gama suka xauna tana kallon TV dake manne abangon asibitin babu wanda yashigo    Hamma Nauphal yafarayi dan bacci yakeji kwantar dashi tayi tana masa karatun alkur'ani ahankali tana shafa gashin kansa har yay baccin itama baccin tayi akusa dashi      Wasa wasa saeda hapsatu sukae sati a asibitin nan kuma komae da suke bukata faruq yana musu     Kuma koda wasa vae kara tambayar taba dan gane da lavarinta ko wani abu daya shafesu     Hasalima idan yaganta hade rae yake kamar bae ta6a dariyaba    Intaga dariyarsa toko tabbas Nauphal yadauka ko kuma yana masa wasa toh shine xataga dariyarsa     Jikin Nauphal yayi sauki sosae dan har kiba yaron yay sosae      Yau aka sallamesu daga asibiti faruq yace xae kaesu gida hapsatu take kashe ido tace aa harda kukanta dayaga bataso yahakura ya kyalesu    Adae-daeta sahu yatarar musu sannan yabata 20k yace tayi jari       Lokacin dasuka isa gida kida sukaji anataji sosae yana tashi acikin gidan nasu da mamaki hapsatu  take kallon gidan dan tunanin ta ko biki akeyi amman taga babu kowa harta tura kofar nanma taga babu kowa atsakar gidan saedae manyan sifiku dake tashi acikin gidan karasa shiga tae taje har bakin phalon su ta tura kofar taga babu komae aphalon cikin hanxari tashiga taduba uwar dakan nan taga akulle kamar yadda ta barta mukullin ta laluba a saman labule tadauko sannan tabude nan taga komae yana yadda yake gado da sip din Ummerh ta duk suna nan     Ajiyar xuciyah tasauke sannan tafara aiki saeda ta shash share komae tagoge ko ina kana tafuto daga dakin dakinta tashiga nanma wayam babu komae nata har yar karamar durowarta amman anyi masa fenti ansaka wasu kayan futowa tayi tashiga kicin nanma haka duk kayan Balaraba ne aciki     Danko wuyanta taji anyi dakarfi juyowa tayi taga mamah Balaraba ce    Munafuka kindawo kenan mekikaxo yi nace aina xata kinyi gaba ne     Toh bari kiji ingaya miki baki da matsugunni anan kinjini ko saboda muncireki daga dangin gidannan maxa hada kayanki kibar gidan nan     Alhaji ne yashigo yace wa nake gani haka    🤔 Hmmm wlh wannan tambadaddiyar ce tadawo daga yawon barbadar tata shine fa ingaya maka ta taho gidan nan taxauna    Aaaaaaaa🙄🙄🙄 abunda baxae yuyuba kenan maxa tattara kibar gidan nan maxa     Xubewa hapsatu tae akasa takama kafarsa tana kuka tace kayi hakuri dan Allah Abba wlh baxan karaba     Kuma bayo natafiva Nauphal nakae a.......    Tunkan takarasa Balaraba ta doke bakinta rufe mana baki da shegiyar maganar ki    Kullum xakin bakinki shine yake hana afutar dake daga gidan nan toh kisani xan baki dama takarshe wadda daga ita babu kari      Aa karki soma yaxaki aje mana ja6a acikin gida haka kawae wlh baxae yuyuba      Aa fauxiyya karkice mata ja6a ki kyaleta daga wannan Lokacin baxata kara samun sassauci ba daga gurina ba     🤔 Hmmm toh ala sa😕 Ameen tashi kibar gurinnan munafuka kawae   Tashi hapsatu tae ta nufi dakinsu tana sharar hawaye 😭😭 dan takasa gane kan wannan rayuwar itadae fatan ta Allah yakawo mata dauki arayuwarsu     Haka rayuwa taci gaba andauki lokaci mae tsawo amman rayuwar dae haka take    Doctor faruq yakanxo har unguwarsu yay dakonta tana futowa xae tura yaro yakae mata sako ya koma amman vae ta6a bari sun hadu ba koda wasa     Haka aka dauki tsawon shekara 9 amman kullum jiya iyau Nauphal harya saba da wahala tun yana karaminsa dan shike xuwa aike wankin kayansu      Dukda hapsatu natayashi amman duk randa tabari Balaraba taganta to ranar tashiga uku dan axabar ranar daban take    Itakam tasaba da wahalar rayuwa yanxu kullum dae addu'a take tana rokon Allah  yakawo mata mafuta arayuwarta     Yau da dare doctor faruq yaxo gurin Abba akan maganar hapsatu    Danshi harga Allah yana santa sosae     Aikam bakaramin tashin hankali Balaraba da fauxiyya suka shiga ba dan sun rasa inda xasu saka kansu       Bayan tafiyarsa cikin daren nan suka dauki hanyar nakan tsauni dan baxasu bari abunnan ya yuyuba    Suna xuwa yasanar dasu auren nan abu daya ne xae iya hanasa shine ayi (fyade) raping dinta sannan asamu damar yi mata bakin asirin dabaxae kara tunanin taba bare aurenta Maganin yabasu wanda xasu hada dashi sannan yamusu gargadi akan tabbas su aikata abunda yace musu karsu wuce yau    Tun ahanya suke kuncewa da sakawa akan yadda xasuyi     Fauxiyya ce tace mamah muje shagon su Anas anan xamu samu wanda xae mana aikin damuke bukata    Hakane kuwa wannan shawarar tayi wlh sosae yar kirki muje maxa muyi sauri kinga yanxu dare yayi shine dae dae lokacin cika aiki kuma kinga Alhaji yau bayanan yatafi gidan kakah hajjah      Hhhhhhh😀😀😀😁😁😁😁😁 yau asa'amuke wlh Tafawa sukae sannan suka kama hanya     Suna xuwa kuwa suka tarar da jaxuli yana shan sigari abakin kofa     Kara sawa sukae sannan suka masa bayani dalla dallah     Balaraba tace xata bashi dubu biyar Haba haba haba hjy sae kace wani dan akuya kiban dubu biyar fa😟😟😟😟😟 wlh saedae sha biyar inva hakaba kawae kufece        Aa karka damu xan baka Ok toh inji dumus kafun nafara aiki   Aa kabari inka gama saena baka    Haba saekace wani kenan inyi miki aiki ki 'ki kiban ko sisi wlh baki isaba angaya miki cewa ni  nusarine kiban cittar kawae kiga aiki da cikawa     Muje sae in baka 😡😡 haba Aaatohhh nafi fuskantar hakan     Yafiya sukae atare tabashi saeda ya kirga sannan yace bari in dawo dashirina yanxun ba'a shirye nakeba    Tare da fauxiyya suka koma saeda yashirya sanna suka dawo    Damisalin karfe 10:00pm nadare hapsatu ce ta tashi tana hada kayanta dan gabanta faduwa yake sosae tarasa dalili sam     Kwan kwasa kofar akae tace waye Uwar kice amsar da fauxiyya tavata kenan    Cikan sauri ta bude tana fadin laaaah wlh bansan ke bace kiyi hkr dan Allah ki....    Tun bata karasaba taga namiji yashigo yamaeda kofa yarufe harda saka sakata     Ihuuuuu takwala tana salati Mamah kufuto dan Allah kutae makeni wani yashigo min daki....      Hhhhhhh Hhhhhhh Hhhhhhh yau vanxa tafadi abunda jaxuli yace kenan          Kwashewa da dariya su Balaraba Sukae itada fauxiyya Suka juya suka koma daki dan gaba daya farin ciki yarufesu dan so suke sutar watsa mata rayuwa gaba daya      Ihuu takarayi tana fadin dan....... DAN ALLAH AMUN AFWA NARASHIN POSTING WLH BANI DA LPY NE SHIYASA BANYI POSTING BA    AMMAN AMUN AFWA🙏🙏🙏🙏🙏 Hallmerht ce💞💖💞       🍃🍃🍀🍀🍃🍃🍀🍀 DASHEN🍃 ALLAH WRITING✍🏻 ASSOCIATION DAN HAKIN🍃 DAKA RAENAH😏🤔✨                   Nah  💕Ummuh fateemah💕 Page 2⃣7⃣&2⃣8⃣ Dan Allah katae makamu karifamun asiri     Allah shine gatana katae maka min karufamun asiri kamar yadda Allah yarufa maka     Hhhhhhh da ana 6oyewa ahijab yau gashi avanxa mun samu hhhhh Hhhhhhh Hhhhhhh     Dariya yakara kwashewa da ita yana tunkaro ta dakarfi      Daki tashiga tarufoshi dasauri tana saka sakata kayanta data hada ababbar jakar bakko ta tattara sannan takara dauko dayan ta tuttura kayanta sannan tadauko kudin data saida sah da shaniyar Nauphal tasuna ta xuba ajaka sannan ta dauki Nauphal tagoyashi daureshima tayi sanan tadauki jakun kunan ta hadasu aguri Hijab dinta tasaka sannan tadauki wata sanda tabude kofar dakin     Aikuwa tana budewa saega jaxuli yashigo da saurin tsiya     Wannna sandar tadauka ta rafka masa adae dae keyarsa kara yasa dan yadaku sosae    Rike keyar tasa yay yadauko wani karfe daya gani akusa dashi xae daketa Aikam xabura tae tavar gurin tasa6i sandar nan  takara narka masa abayansa Xubewa yay akasa yana kwala ihuu     Cikin hanxari ya yunkura xae tashi aikam takara kwala masa akafa fuwansa      Faduwa yay yagwaru da bango aikuwa jini ya yanke agoshinsa      Xamayay da6ar dafe da kansa dan yadaku sosae da sosae       Janyo shitae phalo tasa mukulli tarufe dakin     Kallonta yake bibbiyu yana kokarin tashi cikin hanxari  tadauki kayan ta data hada tadaura bakko daya akae daya kuma ahannu    Ko  silifas dinta bata tsaya daukaba taleko tsakar gida taga babu kowa sun ma kure volume din TV suna kallo suna shewa   Dansu atunaninsu duk ihun da hapsatu xatae babu mae junta saedae tayi tahakura     Dankar wani yaji asirinsu yatonu shiyasa suka saka kallo      Ita kuwa Hapsatu tana ganin haka wata ajiyar xuciya tasauke sannan tafuto cikin sauri ta tunkari bakin kofar futa sauri take harda gudu dan tasamu tatsira tavar gidan nan kawae      Tana Futa waje babu kowa shiruuu sae wanda suka dawo daga kallon ball samari sae kuma masu Adae-daeta kawae dasuke dan kae da kawo       Futowa tae duk Adae-daetar data tsare inyaganta ahaka saeyaki daukarta  haka taeta sauri harta fara barin cikin mutane wasa wasa hapsatu tayi tafiya mae yawan tsiya tafara shiga jejin cikin garin rano        Sauri take sosae tana tafiya bata duva inda tasaka kafarta      Jiyowa tae abayanta daga can nesa ana fadin nan naga tayi kuduba maxa dawata bakko akanta da goyo abayanta dakuma wata bakkon ahannunta     Gaban tane ya yanke yafadi tana kwallah tana addu'ar Allah katae makamun ka kareni daga sharrin wadannan mugayen mutanen      Tafiya take tafara shiga gonaki tana sauri sosae take sauri amman tarasa yadda xatae dan batasan ina take dosaba       Tafiyar kawae take dan duk inda tasamu jefa kafarta take kawae tana addu'ar Allah yakawo mata dauki             Gudu suka farayi suna fadin murarravu inba hakaba xata gudu     Tana jin haka itama takara sauri gudun take sosae     Nauphal ne yace Ummerh kisaukeni nima sae inyi gudun kinji      Aa Nauphal kayi hakuri ka kwanta maxa kaji koh     Kuma karka kara magana kanaji na Koh inva hakaba xasu kamamu su yanka mu     Toh Ummerh nayi shiru Yawwa yaron kirki Sauri take sosae tana cikin tafiya kamar ance takalli gabanta taga wani ramine wawakeke aikuwa tayo baya dan bata lurava takusa fadawa ciki     Juyawa tae takowa dayan hannun nata tacigaba da tafita har ta tarar da wani ruwa da yake kusa da ramun la6ewa tae agurin dan anan ne xata tsira inba hakaba tana kara tafiya xasu ganta akan tudun dutsen     Dasuri suka karaso gurin muryar Balaraba taji tana fadin ku nemota duk inda take nagaya muku dan baxata bar wannan kauyenva     Sosae suka shiga nemanta ko ina da ina suka hah haskawa suna dubata     Amman shiru babu wanda yaganta wasune suka shiga cikin kogon suka fara dubata     Wasu kuma sukae wajen ruwan suna dubawa amman shiru     Wanda yay gurin ruwane ya karasa gurin wani dan rami      Yana xuwa yahaska yaganta agurin tarike bakinta idonta yana xubar da kwallah sosae         Hada hannuwanta tae alamar roko tace dan Allah katae makamun karka fada musu ina nan kaji      Katae maka min tana jujjuya kanta hawaye 😭😭  suna  xuba     Tausayi tabashi sosai dan yadda yaganta koh takalmi babu duk taji ciwo akafafunta sosae       Kada kansa yay yajuya yafuto daga gurin yana fadin babah muwuce kawai dan babu kowa acikin gurin nan naduba ciki da waje      Daya daga cikin sune yace mujuya kawae tunda batanan    wani yace ina baridae mukara dubawa dan kasan dubawar dan gara badubawa vace      Haba babah ince maka basannan kace suna nan toh maxa jeka wlh ruwa yacinyeke      Haba akwae ruwa agurin ne Aaaa🙄🙄🙄🙄🙄 kaji rainin hankali jeka gani mana       Aa muje kawae Atoh muna nan ma wata kila ta yanka tawani gurin ma musata kawae kaji babah     Hakane dan gara musata maxa kar murasata Balaraba ce tace yanxu karfe 2:00pm tun 1100pm muke neman ta     Toh bari in gaya muku indae kunasan kudinku to kutatbata kunyi Raping dinta kuduka Kunga takasa tashi sannan kubarta ni na wuce na     Karki damu xamucika aikinmu kuwa kodan maekon yarinyarma dole ne mudage mucika burin mu da kuma aikin ki ranki ya dade Tafiya tae sukuma suka kara gaba suna neman ta gajiya sukae dan awani gurin ma an fara kiran assalatu sosae     Komawa gida sukae shikuma dan gara yaxame jikinsa yadawo gurin tarar wa yay tana ko karin futowa     Har xata koma Yace mata ke dallah dan garane kawo kayan naki in rakaki kibar kauyen nan dan in ba hakaba wlh dasafe kara baxa wasu xatae akan sunemoki     Toh mika masa tae yadauki jakun kuna yacire takalmin shi     Yace mata ungo saka maxa kitaho mutafi     Amsa tae tasaka sannan suka Futa atare yana nausar dajin tafiya sukae sosae sannan suka je bakin titi lokacin ma an fara sallar asuba      Wani mai napep ne yaxo wucewa yatsayar dashi yace masa tasha     Ok kushigo Shiga sukae suka tafi Basu dade ba suka isa tashar Nawa abokina    Kawo dari kawae   Toh ngd sosae mika masa yay sannan yadauki kayanta yakaeta ciki yace yanxu kiyi sallah kafun afara Lodi nima bari inyi sallar      Toh Ruwa yakawo mata sannan yajuya shima dan tayi alwalar    Saeda sukayi sallah sannan yadauki dubu biyar yabata yace mota tana fara Lodi kisamu kihau maxa kinjini koh    Dan nasan har tashar nan saetasa anxo anduba nasan halin Balaraba batun yau ba muke mata aiki     Amshi wannan wayar idan kun rasa gurin xama kisaeda ita kisama muku koda daki dayane agidan haya kinji koh      Toh kavarshi akwae kudi agurina Amshi da allah can maxa kuje can kutsaya keda Nauphal kafin afara doli     Toh ngd Allah yasaka da alkhairi Allah yasa kafi haka   Ameen ngd sosae Juyawa yay yakama hanayar barin tashar      Taba dadeba aka saka mota nan aka fara loda kayanta sannan suka shiga ita da Nauphal xama tae tana dan dudduba kafarta da take mata xafi gani tae duk taji ciwo sosae akafar      Sae wajen 6:00am Sannan motar tafiya KADUNA tacika suka kama hanya     Kudin mota akace musu tadauko xata bayar sae wani mutum akusa da ita yace aa bari in bayar     Kallonsa tae taga bata san saba amman yabata kudin mota godeeyah tae masa     Yace babu komae Haka sukaeta tafiya vasu suka isaba sae wajen 10:30pm sannan    Suna sauka aka sakko mata kayanta dauka tae tayi shiru tana tunanin ina tace akaeta tunda ita batasan ko inaba      Bakin wata inuwa suka xauna tacewa nauphal tsaya anan in samo maka abunda xakaci  kaji dan kirki      Toh Ummerh saekin dawo Tafiya tae wajen wata mae koko da kosae ayar rumfarta tace abani koko da kosae     Toh na nawa Kokon 50 kosan 100 fanken 50    Dari biyu tabata kar6a tae tafara daura mata kosan tae da panke sannan tadauki leda xata saka mata Kokon aciki     Hapsatu ce tace aa kixubamun aroba yanxu xamusha acan mukawo miki      Toh dan Allah inkunsha ki kawomin dan 6ata suke wlh     Toh in sha Allah amsa tae taje wajen Nauphal tashimfida xanin data goyo nauphal dashi  sannan tace xauna yaraon kirki inkawo maka ruwa kawanke hannun ka     Toh Ummerh ai nayi alwala yanxu nayi sallah da wannan ruwan na butar can dana gani     Toh inga hannun naka mana Nuna mata yay     Tae murmushi tace toh xauna kasha kaji     Xama yay yace Ummerh musha tare kinji Ummerh ta     Toh saka hannu tae tafara cin kosan tana shan Kokon     Koda suka gama tashi tae takae mata robar    Har wajen 12pm lokacin ma babah mai kosae tagama wanke wanke takeyi dakanta     Hapsatu ce taje tace mata dan Allah koxan iya yimiki wanke wanke     Aaa aaa barshi kawae Kawo intayaki toh Mika mata tae tacigaba da wankewa ita kuma tana saka sauran kayan acikin shagonta      Haka har suka gama Hapsatu ce tace mata dan Allah babah ina xan samu gidan haya Koda daki dayane da bandaki     Aaaa kajimu da tsiya wani irin gida keda baku da  matsugunni kika kamo hanyar xuwa KADUNAH IYEEEE 🤔 🤔 🤔       A'a dolece tasani xuwa babah Toh muje gidana daganan sae afara nema muki........    🍃🍃🍀🍀🍃🍃🍀🍀🍃    *DASHEN🍃ALLAH* *WRITING ASSOCIATION* * *DAN* *HAKIN* 🍃 *DAKA* *RAINAH😏** 🤔              Nah   💕Ummuh fateemah💞 🆓 *page*    Page 2⃣9⃣&3⃣0⃣ *Wata* katuwar motace tadaki wannan nafef din nasu ta cillasu can cikin dajin daga gefen wata bishiya     Ko minti uku basuyi dafadawa gurin ba bala da baba mai kosai suka fara yunkurin futowa aikuwa kafun sukarasa futowa nafef din yakama da wuta gaba daya saici yake    Ihu suke suna neman tai mako Amman babu kowa agurin koh alamar motsin mutane babu bare susaka ran ceto....... Wata motar hayace tazo wucewa hapsatu tasa hannu tana tsaydata Amman ko sauraran su basuyi ba suka wuce abunsu    Komawa sukayi bakin Titin suna jiran ko xasuga wata tazo wucewa     Suna zaune sukaga wuta ta kama bawwww     Dasauri takama hannun yaran tace kutashi mutafi wuta    Dahanzarinsu suke tafiya gashi duk sun gaji sosai gurin data saba kwanan anan taje ta kwanta ita da yaran     Basu dadeba bacci yadaukesu suduka dan amugun gajiye suke    Basu suka farkaba sai da gari yawaye Nauphal ne yafara tashi yaga ummerh sa akwance tana bacci     Murza idonsa yayi yace ummerh nah kece ummerh     Jin ana shafa mata fuska yasata bude ido cikin Sauri tana mikewa tsaye     Ganin Nauphal ne yasata murza nata idon itama dan ganin shine ko kuwa gizau yake mata     Shidinne dai wata muguwar runguma takai masa tana kan kame shi gam ajikinta kamar za'a kwace mata shi     Kuka suka saka atare dan sun rasa mezasuyi idan ba kukanba     *FAHAT* dayake bacci kukansune yata sheshi yazauna yana kallon ikon Allah dan shi dai yakasa gane musu     Duk da yafi Nauphal girma dan zaikai shekara 15 Nauphal kuma yanzu yake 13 banbancin kadanne    Shima hapsatu kamosa tayi tarungumesu gaba daya tanaci gaba da kukan sosai saida sukayi mai isarsu sannan sukayi shiru     Cewa tai kujirani anan inje in samo mana ruwan alwala kunji     Toh ummerh Tafiya tai tasamo musu ruwan alwala dayake babu nisa da jama'a fiyo wata tasiyo musu Leda daya sannan tadawo alwala sukayi sannan sukai sallah tanajin kunyar yin sallah gari yayi haske amman yanzu babu yadda ta iya haka tayi tanata istigfari     Ce musu tayi mukoma can dinnan ko kuma muzauna anan dan niyanzu tsoron mutane nake     Cewa sukai A'a muzauna anan kafun musamu gurin zama     Toh bari inje in siyo mana abunda zamuci    Tafiya tai cikin garin tana duddubawa har taga inda ake shinkafa da miya ta tsaya ta siya musu ta dari biyar sannan ta siya ruwan shayi dauri uku da bread sannan tadawo     Zama sukayi sukaci suka koshi sannan tace muje gidan wanka muyi ko    Kunga mafi kyau shiga cikin mutane neman inda zamu zauna     Aikuwa haka akayi gidan wanka sukaje sukayi wankansu tadauko kayan *Nauphal* tabawa *FAHAT* yasaka itama tasaka wasu kayan suka daure wanda suka cire aleda suka saka abakkonsu    Shago taje ta siya musu takalma da man shafawa sannan suka shafa     Shiga suka farayi cikin garin suna dan zazzaga garin *KADUNA* kozasuga inda yayi musu sukama haya    Wani mutum suka gani yatsufama sosai suka gaidashi sannan sukace masa dan Allah suna tambayar shin ina xasu samu gidan haya agarin nan koda mai daki dayane da ban daki    *Babah sa'idu* yakallesu yace 'yata inake ina iya kama haya    Tace Babah zan iya insha Allah Yace to shikenan ni dillaline ina bada hayar gida amman muje kiga wanda suke ahannuna kozasuyi miki saiki za6i daya daga ciki     Toh *Baba* muje tafiya sukayi mai dan nisa kadan sannan suka shiga cikin gari sosai unguwace ta jama'a     Nan yafara nuna mata gidajen kowanne da mutane acikin sa sannan kuma yakaita wasu Gidajen     Sukuma daya mutum dayane aciki dayan kuma mutum biyune aciki amman matsalar duk vandaki dayane dasu   yace toh acikinsu wanne ne yayi miki Toh baba duk sunyi amman matsalar ta bandakice wlh Baba daso make dasan samune ko zamu samu mai ban daki daban    Ey Yar nan zaku samu amman da tsadafa sosai dan duk wadannan gidajen dana nuna miki dukkansu dubu 10 ake biya duk shekara    Amman mai ban daki daban da phalo da daki biyu da kicin shikuma dubu 20-30 ne duk shekara     Yakike gani shidin zankaiki ko kuwa Toh baba muje in gani    Nafarkon da sukaje d'aki biyu, ban d'aki, kicin, babu phalo kuma part biyune kowa da nasa shine dubu ashirin #20    Shikuma dayan d'aki biyu, phalo, ban d'aki, kicin sai dan karamin tsakar gida shikuma part 4 aciki shine me dubu 30# kuma akwai mutane aciki guri dayane ba'akama ba inda ya nuna mata     Toh gurin yayi amman itakam tsoron mutane take sosai dan haka yasa tace suje dayan wanda bashi da phalo suzauna kawai tunda shi kofar shiga part dinkama daban take data daya 6angaren kuma akwai katanga data shiga tsakaninsu kowa kofarsa daban    Nan taza6a tace masa nan yayi Baba bari muzauna anan kawai    Toh shikenan amman kinsanfa nan dubu #20 ne koh duk shekara    Ey baba zan biya yanxu bari in baka rabi zuwa nan da sati biyu zan cika maka to shikenan     Shiga sukayi da kayansu taduba tadauko masa dubu goma acikin kudin ta sanann tafuto tace gashi Baba    Yace A'a Yar nan bari in kira dayan abokina sai mu amsa kinga saboda yanayi na rayuwa yau kaine gobe ba kai bane ko yakikace     Hakane kam Wayarsa yadauko yacdanna kira wata number aka dauka nan yayi masa jawabi sosai yadda zai gane sannan yace gashinan zuwa    Bai dadeba  yakaraso nan akayi komai akan idonsa    Nan sukace taciko dubu biyar kawai tarinka biyan dubu shabiyar 15 duk shekara taji dadi sosai kuwa    Baba sa'idune yakalleta yace yata kije asibiti aduba miki kafar nan taki dukta kumbura gashi taja ruwa ko kuma kiduba kiga ko sartse kikayi    Toh baba IN SHA ALLAH zanduba in gani kafun inje koda chemins ne    yace mata yanxu kingani kowa yanada nasa shaidun koh ke da danki daya da Malam baba    Nima nida danki daya koba hakaba Kinga hakan yafi kai waye    Ey Babah ngd sosai A'a karki damu ai duk wanda yataimaki wani shima Allah zai tai makesa    Hakane kam ngd Sosai Allah yasaka da alkhairi    Ameen tafiya sukayi itakuwa Hapsatu suka fara duba yaya zasu fara aikin gidan yanzu     Cewa su Nauphal tai ina zuwa kujirani zanje in siyo mana tsintsiya da allura in duba wannan kafar     Toh Ummerh saikin dawo Toh ngd    Futa tayi taje wani shago data gani acan bayan unguwar su tasiyo abunda duk zasu bukata sannan tadawo gidan     Lokacin sukam harsun fara futo da "Yan tarkacen da suke cikin dakin harda wasu kodaddun labulaye da tar kacen kwanuk da tukwane da farantai da wasu fasassun robobin ruwa da kuma jarka guda 6 yalaye nazuba ruwa    Cewa tayi toh wadannan kayan banamu bane amman bari inje in gayawa Babah sa'idu cewa munga kaya yaya zamuyi dasu    Toh ummerh kibari muje mugaya masa mana    A'a kubari inje dan yanzu nikam tsoron garinnan nake sosai wlh    Toh ummerh Futa tayi tana futa tag........... ***     ***      *** A6angaren su *Balaraba* kuwa haka suka koma gida babu wani farin ciki ko kwanciyar hankali atare da ita    Koda gari ya waye sun shiga tashin hankali sosai dan dukkan tashoshin garin Rano lungu da sakonsa saida suka duba amman babu su Hapsatu babu dalilin su ko kuma alamun su    Hankalinsu yayi matukar tashi dan Alhaji daya dawo yatambayi Hapsatu    Sun rasa mezasu ce masa    Kawai sai fauziyya tai katsa landan tace muma bamusan inda ta tafiba    Tun jiya mun kasa bacci sbd nemanta da muke    Wlh mun gaji da halin wannan banzar yarinyar ta tafi yawon karuwancin ta sanann tabarmu da nema haka kawai       Kema dai kyafad'a haka kawai muyi tafaman wahala akan karuwa    Wlh mama wadda batasan ciwon kantaba ma kuwa wadda bata da aiki sai karuwan..........    Wani wawan mari aka dauketa dashi wanda yadauke dukkan wani jinta kanta ankara aka kara dauketa da wani marin saida yayi mata kwarara guda 4 sannan yakyaleta shima ganin tafadi kasane hancinta yana futar da jini shine yasashi kyaleta    Duka yakai mata da kafa yana fadin akwai wanda yakaiki karuwanci ne eyeee    Tunda anriga angur6ata miki rayuwarki    Kuma kisani wlh dukkan sharrin da ake kullawa akan Hapsatu kanku zai koma     *WLH IN GAYA MIKI* *DAN HAKIN DAKA RAINA* *SHINE ZAI TSONE MUKU IDO*    Karkuyi tunanin kuna cutar da ita da kaninta dan ganin bata da kowa    Toh ina mai tabbatar miki da cewa Allah yana tare da su akoda yaushe     Kuma dukkan wanda Allah yatsaya masa to bashi dasauran Kuka     Har lokacin dukanta yake kamar jaka Da gudun tsiya s....... Hallmarht ce💞💖💞 [04/02, 7:56 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰: ✨🍃DASHEN 🍃ALLAH🍃✨ WRITTER'S✍🏻 ASSOCIATION https://chat.whatsapp.com/BHqoOEHjWQz26cyXRvt9V7 🍃ALKALAMI ✍🏻YAFI TAKOBI🗡️ بسم الله الر حمن الر حيم ✨DAN HAKIN🍃 DAKA RAENAH😏🤔✨ 💞NAH💞 SADIYA ABDULLAHI UMAR 💞UMMUH FATEEMAH💞 🅿--- 3⃣1⃣&3⃣2⃣ 🆓 page    Da gudun tsiya sukayi kansa suna cewa bazaka denan dukan taba ANAS wannan wani irin haukane eyeee Gajiya sukayi dan sunkasa kwatarta daga Alhaji har mama Balaraba sunkasa amsarta dukan ta yake kamar an aikoshi    Balaraba ce tace wlh ANAS idan baka daina dukan taba saina tsine maka kaji narantse wlh kuma baka isa ka karyamun rantsuwata ba    Jin hakan ne yasashi tsayawa da dukan nata Amman fa tadaku sosai dan bakaramun duka yayi mata ba     Dan tunda take aduniya bata ta6ajin irin wannan dukan ba gashi kuma yau ta d'an d'ana     Kamata sukayi itada Alhaji sukayi waje dan zuwa asibiti dan tahancin ta, tabakin ta, ta goshi, duk jini zuba yake     Sannan  gawani nan yana zuba ta kasanta kamar an6alloshi     Dak'ar take iya taka kafarta saboda muguwar azaba     Amugun wahale take dan jitake kamar jiri zai dauketa babu yadda suka iya dole yasasu suka je chemist dan afara dubata kafun suje asibitin    Da'kar suka shawo kan Baba iyabo yadubata sosai yayi mata kokari sosai nan yake sanar da Balaraba tana da ciki dan Allah yataimaka sun kawota da wuri dabasu kawota da wuriba daya zube Tashi tayi amugun razane tana fadin CIII MEEEEEE............ ***        ***        *** Tana futa taga abokin Baba sa'idu gaisawa suka karayi take gaya masa kayan dasuka gani acikin dakin nan yace mata wlh matar data kama haya agidan ce tayi arziki shine tace duk kayan dasuke shiki tabar mana tofa shine muka tsinci na tsinta mukabar sauran    Kiyi amfani dasu kawai in kina so Wanda basu da amfani kuma ki xubar    Toh Baba ngd sosai Allah yasaka da alkairi   Amen "Yar nan Komawa tayi cikin gidan ta tarar harsun fara sharo dakunan da ban dakin sunata cire yanar    Ita ma fara tayasu tayi aikin dansu gama da wuri saida suka share ko Ina nan suka kwashe sharar suka saka abuhu    Lokacin da suka bude kichin dinne sukayi mamaki dan jerene aciki nakomai tsaf Ba'ata6a ba harda sababbin kuloli acikin sa fara dubawa sukayi ahankali nan sukaga harda shinkafa buhu 2 da taliya da maka roni    Kayan avunci sosai ne acikin gurin harda mai doyarce dai tafara hun huna da dankali saidai 6ura da sukasha sosai     Ce musu tai bari inje in gayawa Baba kayan dayawa sosai fa    Sukace Toh Tafitai gidan tayi sallama Amsa mata sukayi nan take fada masa komai akan kayan dasuka gani sosai dana abunci      Babane yace mata kiyi amfani dasu Hapsatu wlh muma mun samu arziki sosai acikin wannan gidan    Wadannan Allah yayi rabon kine Hapsatu karki damu kinji    Toh Baba ngd sai anjima Sannan ko kinga wani abun ma karki dawo kidauka kawai     Toh Baba Tashi tayi danta futa kafarta ta rike gam takasa takata    Salati tasaka Baba Hasiyace tace lpy "Yar nan meyasameki    Wlh Baba kafatace nakasa taka ta Assha LAHAULAH    BARI MUGANI zuwatai tafara tai maka mata tazauna sannan tace muga kafar taki     Mika mata tayi Inna lillahi ni Hasiya mezan gani haka saikace ba mutum ba dawannan katon hakin akafa fuwanki har kusan 3 Amman kina tafiya haka nan     Binta Binta kina inane Ganinan Babah lpy nikam wannan kira haka    Dauko mun matse fata da leta da kuma allura maza kinji yi sauri    Dauko mata tayi dan aleda take ratayesu tasa asaman sip    Yawwa daukarsu tai ta konasu da letar nan sanan tadauki wata auduga tagogesu tas    Ahankali tafara cire mata sartsen duk inda tacire sai yayi feshin ruwa sosai     Haka saida tacire mata su tsap sannan tafara buda gurin da allura tana yankewa da sabuwar rezar data bude yanzun     Hapsatu jitai kamar ancire mata wani mugun nauyi daga kafarta    Danjitae sakayau kafar tata Baba hasiyace tace muga dayan kafar taki dubawa tayi nan guda dayane sartsen Amman yajah ruwa yakumbura sosai     Shima matseshi tayi tana fad'in sannu kinji "Yar nan kinyi jarumta sosai    Nan kamar tar gad'e mlm zoka duba mata dan inajin nan kam tar gad'e ne    Toh tasowa yayi yafara duba mata Yace ey wlh tar gad'ene kam    Wai nikam "Yar nan a ina kikaji Wadannan ciwukan sai kace wadda tai ya'ki     Murmushi tayi kawai batace komai ba Sannu sukaita binta da ita sannan   Baba Hasiya tace dan huta kafun kitafi    To Baba zama tai tadan huta har wata gajiya taji tana saukar mata     Takai kusan minti 40 sannan tace bari in tafi Baba   Haba dakin kara hutawa itama kafar tasamu salama ai ko    Bari ma in kira binta ta tai maka takai miki ruwa ki watsa ko kyaji dadin jikin ki    Aa babah.... Wani A'a    Kina inane Binta   Gani nan Baba kayan make up din nan nake kwashewa   Ok toh yiki kwashe kizo Toh Baba Bata Jimaba tazo   Yawwa "Yar kirki  kawo mata ruwan dumi tadan watsa   Ki saka mata aban d'aki    Aa Baba bari inje aiki mukeyi nabarsu sukadai karsu zata ko 6ata nayi sufuto Aaaaaa"aaaaaaa 'aaaaa wlh hakane kam bari inkun gama Binta takawo muku ruwan zafin kawai kuyi wankan    Toh Baba ngd sosai Allah yakara lpy Ameen "Yar nan    Wai nikam yasu nan kine Murmushi tai tace Hapsatu sunana     A'a kice mesunan sirikatace ALLAH yabar kauna sirika    Murmushi ta'karayi tace amun Babah   Futa tayi taka ma hanyar xuwa gida Lokacin dataje gidan sun gama share ko'ina sun wanke ko ina dan tayal ne ako ina acikin gidan    Sunsa tsunman dasuka gani sun goge ko ina ya tsane     Kayan kiching ma sun wanke sun goge komai Doya, da dankalin dasukaga sun lalace suka futar suka saka abuhun shara     Dan watan ta d'aya da tashi Amman saboda yanayin sanyi ga iska ga 6ura kota ko ina shiyasa gidan yayi futu futu sosai    Yadda kasan an shekara ba'a shiga gidan ba     Mamaki tai ganin sun gama komai har wankin kaya sunyi shaya     Tarar dasu tayi suna iban ruwa dayake akwai rijiya acikin gidan kuma akwai guga aciki      Wai harkun me Mun gama Ummerh   Sai kace wasu injina gaskiya kun aykatu sosai Allah yasaka muku da gidan aljannah    Amen yarab Ummerh FAHAT ne yakalleta sai kuma yace Ummerh mujefa cigiya har INDA RANKA, BBC NEW'S MUJE    Amman shiru bamu ji bayani ba Murmushi tai tace Allah yashirye ku wlh   Ummerh munjefa sai kafun nashiga naji ana cewa kizauna kidan huta shine nadawo nace masa kina nan muci gaba da aikin mu Au ainazata bakuje nemana ba    Haka kawai kuke ta zaune Haba mu mafara   Dariya sukayi gaba d'aya suka cigaba da dibar ruwan tana tayasu cika wasu abubuwan    Atare sukayi jeran kicin din dakuma sauran ayyuka     Kallon su tai tace toh yanzu mezamu siyo muci kuma ice zaku siyo muhura wuta azaure ko kuma magal zaku siyo mana da gawayi dan naga acan kofar gidan wasu makera anayi    FAHAT ne yace Ummerh ga gass nan aisaimu kunna muyi amfani dashi    Gass kuma ni Hapsatu ina na iya aiki dashi ko kunnashi ban iyaba     Hh Hh Hh ummerh ni na'iyafa wlh agida nikeyin girki kullum    Toh maza shiga kayi Meza'adafa ma Wai Ai sai abunda kikace Tohhh🙄🙄 kubaku da za6i sai nawa   Ey mana Ummerh kifada Toh nikam banasan komai    Nauphal ne yace toh muyi shinkafa da wake tunda akwai     Saimu daka yaji koh yayah Yawwa kumafa hakan yayi mudaura     Hapsatu ce ta tafi dakanta tasiyo barkono da salat, tumatir, kokumba, da albasa duk sannan tasiyo musu kankara daruwan sanyi leda daya, da tiara, da so6o, cotta, kanin fari da danyan kifi na dari biyar sannan tadawo gida    Lokacin sun zuba wake Adayan kuma sun daura ruwan zafin wanka har Nauphal yashiga yayi Fahat kuma zai shiga ta shigo    Zuwa yay zaitayata aikin tace a'a maza kayi wankanka bari ingyara     Tafiya yayi yay wanka yashirya Lokacin ta gama komai ta tattare gurin ta gyara    Itama wankan tashiga Lokacin harya sauke abuncin yajuye akula Nauphal yakama wanke-wanke shikuma yahad'a sauran kayan abuncin yakai daki ya ajiye     Kifin yasoya sannan yasoya man dazasu ci abuncin dashi     Saida suka kammala komai sannan suka zauna cin abuncin ababban plate 🍽 tazuba musu abuncin suka saka hannu suka faraci      Koda suka gama saida suka tattare komai sannan suka dawo dakin suka zauna     Hirar su suke Sai Hapsatu ta kalli Fahat tace nikam Fahat inane gidan ku    Saida yanayin fuskarsa yacanja dakar ya kwa'kulo murmushi yace Ummerh meyasa kika tambayar gidan mu     Haka kawai kuma yakamata musan gidan ku dan mumaidakai koh yakake gani    A'a Ummerh dan Allah karki maidani gidan nan wlh banasan komawa gidan nan ko amafarki wlh    Meya faru haka Fahat? Kabani labarinka in babu damuwa? Toh Ummerh bazanki gaya miki koni waye ba da kuma asalina ba.............. ***      ***       ***    A6angaren su fauziyya kam Mama Balaraba anugun razane ta tashi tace ciiii meeeeee na shiga uku yanzu fauziyya cikine dake inna lillahi wa inna ilaihi raji'un nabani     Tayaya akayi fauziyya tasamu ciki Am nace ba dan Allah tayaya za'ai acire wannan cikin    Zaro ido Baba iyabo yayi yace minana kike cewa hajiya   Kazubar mana da cikin nan nakeso Niii nini nii Wlh bazan iya aikin sa6an nan ba badani ba hjy   Nace kadauka d'anka kubarmin chamist Wlh konayi maka ihu yanzu jama'asutaru    Haka kawai ni nace d'anka yaje yayi ciki   Tashi Balaraba tai tace katai makamun karkamun ihu yanzu zamu tafi   Yawwa yafi dai kam Amman kaban kudina maza kafun nama rashin mutunci Wlh kagane ko?   A'a Baba iyabo basaikayi rashin mutunci ba yanxu zan baka kudinka nawane   Yawwa yika kawo maza dubu biyar da d'ari tara da hamsin da biyar   A'a nashiga uku harda biyar Baba iyabo baza'abar mun biyar dinba   Ey bazan bari ba dan tashegen zan yiwa ragi kaban kud'ina tsaf sannan kafuta anan Wlh    Balaraba saida ta irga masa kudinsa tass sannan takama hannun Fauziyya suka futo daga chemist din   Kama hanya tayi sukayi wani chemist din ma nan ma babu wani sauki sai wula 'kanci data tarar Saida sukaje chemist yakai 5 amman babu wani bayani haka suka dawo akan zasuje cikin garin kano gobe dan samun mafuta     Mama Balaraba kuwa tashiga tsananin tashin hankalin daba'a zato bare tsammani dan ta gigice ta razana dajin wannan zancen har yakai kunnen.......... Ina ganin comment dinku masoyana ina godeeyah sosai da sosai    ALLAH yabar kauna Love you all my fan's 💞💞💞💞💞💞💞💖💖💖💖💖💖😘😘😘💋💋💋💖💖💖💖💖💖💖❤❤❤😍😍😍😍😍😍😘😘😘 Hallmarth ce💞💖💞       [04/02, 7:56 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰: 🍃✨🍃✨🍃✨ ✨🍃DASHEN 🍃ALLAH🍃✨ WRITTER'S✍🏻 ASSOCIATION https://chat.whatsapp.com/BHqoOEHjWQz26cyXRvt9V7 *🍃ALKALAMI ✍🏻YAFI TAKOBI🗡️* بسم الله الر حمن الر حيم *✨DAN HAKIN🍃 DAKA RAENAH😏* 🤔✨ *💞NAH💞* *SADIYA ABDULLAHI UMAR* *💞UMMUH FATEEMAH💞* 🅿--- Page 3⃣3⃣&3⃣4⃣ Danjin zancen yakai kunnen Anas da kannensa shiga sukai cikin gidan ad'arare suka wuce d'akinsu     Zaunar da Fauxiyya tai tace dan uwarki a ina kika samu ciki nace miki eyeeeee     Uban waye yayi miki ciki Kifad'amun nace kafin yanzunnan in yanka ki wlh kinajina ko Cikin tsananin tashin hankali da rud'u take maganar      "Dan tuno da maganar da likitan nan yamusu akan karta kara samun ciki dan in takara samun ciki tofa saidai tarasa mahaifarta gaba daya"    Ma'ana bazata kara haihuwaba kwata kwata yanzu kuma gashinan tayi wani cikin wannan na 4 kenan     Kuma ita gaskiya bata da burin "yarta taja mata abun kunya acikin garin toh yanzu yayah zatai kenan     Haka Balaraba taita masifa tana tambayar Fauziyya wayay mata ciki amman ko ajikin ta tayi mata buruss    Tana zaune kamar bada ita take ba     Saida Balaraba tadauko wata katuwar wu'ka tace wa Fauziyya koki gayamun waya miki wannan cikin ko kuma na yankaki     Sannan cikin rawar baki tafara fad'in wlh mamah zan gaya miki ki ajiye wukar nan wlh zan fad'a     In kinga na ajiye wu'kar'nan toki tabbata kin fadamun Gaskiya wlh inba hakaba Wlh saina yankaki, kinjini koh ba kijiba    Tunkarota tai gadan gadan da wukar zata luma mata    Tana fad'in kin manta abunda doctor yace koh akan karki kuskura kisake daukar ciki sbd mahaifarki bata da lpy in aka 'kara yimiki abortion zaki rasa mahaifarki    Yanzu yaya kike so inyi Kuma dawani idon kikeso in kalli yayyenki da jama'ar gari eyeeeee     Ma..... Ma.... Ma.... M... Mama..... Wlh wannan cikin na jaz.... ja...... z.. u.... l.. i... J.. azuli..... ne Wlh    Jazuli.....  jazuli....  kuma bangane ba jazuli.... dana bawa kudi yayiwa Hapsatu fyade    Eyy Eyy Wlh shine Yanzu kuma haukar taki kan jazuli takoma   Inna lillahi wa inna ilaehi raji'un kice hauka nake tayi nice keda abun kunya agari    Toh wlh daga ke har Jazulin saina kasheku    Kan Fauziyya tayo da gudun Ihuuuu taraf ka tana fadin atai makamun jama'a    Za'ai kisan kai Wayyo Allah n............ ***      ***       *** ALHAJI UBAH SHEHU Shine mahaifina yakasance mutum mai tarin dukiyane    Dan shahararren d'an kasuwa ne shi babu abunda baya siyarwa kama daga kayan abunci sutura motoci mashina da kekuna da saida gidaje yana siyan fili yagina yasiyar    Wannan dalilin ne yasa shi yin suna acikin garin kano kota ko ina ansansa har wasu suna masa kirari da SANA'A GOMA MAGANIN MAI GASA    Aharkarsa ta kasuwancine yahadu da mahaifiyata    Wato hjy Maryam macece wadda take da hkr da kuma neman nakanta bata dogara da mijinta yana dashiba  Ita bata zama wai sai abunda miji yay mata    "Tunda suke da daddy na bata ta6a tambayar sa kud'i ba saidai idan shine yad'auka yabata"    Neman kudin ta take dan ita lauya ce babba sannan kuma tana saida atampopi da shaddoji da less kala2 order su ake mata daga waje    wannan dalilin ne yasa kowa yatsaneta a family dan tunaninsu duk shi yake Mata komai     Ita kuwa dukkan wulakancin dasuke mata bata ta6a tanka musu ba    Haka sukayi suka gaji amman bata ta6a tanka musu ba koda sunyi habaici saidai tayi murmushi kawai Ummerh ni dan asalin garin Abuja ne kuma anhaifeni acikin unguwar WUSE 2 anan nagirma nayi karatun primary school da secondary dina Ina rayuwa cikin jin dadi da kwanciyar hankali kafin family dina su tar watsamun rayuwa ta hanyar saka daddy na 'kara aure Lokacin da daddy yafara shirin 'kara aure nikuma awannan lokacin ne nake 'ko'karin fata zuwa Makarantar gaba da secondary Akwai wata rana dana dawo ina murna mun gama ajin farko anbamu hutu Naahigo gida dan sanar da mom dina sai na iske hajiya babba dasu hjy kareema da uncle saminu sunzo inda suka saka daddy na agaba saiya 'kara aure Hajiya babba harda cewa idan bai amun ceba zata tsine masa ta sallama shi daga cikin "yayan ta     Haka suka saka daddy na yayi aure badan yana soba yayiwa mom dina kishiya    Koda wasa bata ta6a nuna musu 6acin ranta ba    Ita ta had'a masa kayan lefen ma tayi komai na bikin    Lokacin da akai biki gidan su d'aya da amaryar daddy wanda shiba santa ma yake ba      Akwana atashi amaryar daddy hartakai shekara 2 bata ta6a ko 6atan wata ba      Sun shiga cikin tashin hankali sosai Sannan taga komai tace yay mata bayayi intace tagani agurin mommy na sai yace mata bashi yay mata ba         Ita taiwa kanta itama ta kama sana'a intanaso tayi    Abun yana mata ciwo sosai hakan yasa tafara neman yadda zatai tarabasu    Tafara shiga malamai tana neman magani kota ko ita      Tun bata nasara har Allah yabata sa'ata yi nasara     Ranar wata juma'a wadda bazan manta da itaba ranar mom d'ina tafara rashin lpy sannu sannu ciwo yaringa gaba2 kamar wasa komai na mom yakoma gun amaryar daddy ita take duk wani kasuwanci da mom takeyi dan mom yakai yakawo har bata iya Tashi saidai in mata komai    Daddy baya kulamu komai ni nake mata duk wani magani ko abunci    Takai tun munacin kud'in mu harsun 'kare saida nakoma saida komai namu har yakai sai naje kasuwa nayi dako sannan muci abunci ko insai mata magani     Kullum mom acikin yi mun wa'azi take akan inyi hakuri in yi biyayya akan duk umarnin da akai mun kazamo mai biyayya     Ranar wata lahadi da safe natafi kasuwa bayan nayiwa mom komai nayi wanka nasaka kayana    Tayimun nasiha sosai sannan tabarni natafi haka naji jikina yayimun sanyi kamar kar inje kasuwar    Amman haka natafi dan babu kud'in dazan siyo mata magani kuma nata yakare   Bayan nadawo da yamma naganta tana zaune akan sallayar ta da Al lkur'ani akan 'kafarta    Murmushi nai na 'karasa na ajiye ledar dana siyo mata abunci da kuma maganinta 'Dauko plate nai najuye nadauki kunun gyadar shima najuyeshi acikin cup na 'karasa na ajiye mata akusa da kafarta na ajiye mata maganin ta Natashi zuwa wanka duk tuna nina karatun datake ne yasa batayimun magana ba Har nafuto nasaka kayana nadawo naga komai yana gurin kamar yadda nabarshi 'karasawa nai na ta6ata amman me sai naga t................. ✍🏻 Ina ganin comment dinku inajin dadi sosai my fan's Allah yabar 'kauna💖 *Hallmarth ce💕* 💖💕   [04/02, 7:56 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰:    🍃✨🍃✨🍃✨ ✨🍃DASHEN 🍃ALLAH🍃✨ WRITTER'S✍🏻 ASSOCIATION https://chat.whatsapp.com/BHqoOEHjWQz26cyXRvt9V7 🍃ALKALAMI ✍🏻YAFI TAKOBI🗡️ بسم الله الر حمن الر حيم ✨DAN HAKIN🍃 DAKA RAENAH😏🤔✨ 💞NAH💞 SADIYA ABDULLAHI UMAR 💞UMMUH FATEEMAH💞 🅿---3⃣5⃣&3⃣6⃣ Ta fad'i gefe ina 'kara ta6ata naji jikinta ya saki duddubata nafarayi naji babu numfashi atare da ita sam     Kuka nasa nafuta nakira kishiyar mom ina gaya mata amman abun mamaki saima wata dariya tasaki tana gud'a tana fad'in burinta yacika     Futa nai nakira masu mana aiki na ari wayar mai gadi nakira daddy na nagaya masa amman sai cewa yay Allah yajikanta yakashe kiran naji haushi sosai    Haka akai wa sutura aka kaita gidanta nagaskiya amman babu kowa namu    Haka rayuwa tacigaba da tafiya yau fa dad'i gobe akasinsa    Harna kammala degree na A6angaren karatun likita lokacin ina da shekara 17 kowa yakanyi mamakin yadda d'an shekara 17 yakammmala degree amman babu mamaki aciki saboda tun ina 3years nake zuwa Makaranta kuma ansha kaini ajin gaba idan akaga 'ko'karina wannan dalilin ne yasani kammala degree na asaukake     Bayan wannan lokacin nahad'auki takarduna dan zuwa neman aiki ne ban samuba nadawo nazauna agida ad'akina sai naji ana magaba 'kasa 'kasa nad'an la6e inaji anan naji amaryar daddy ita taiwa mom d'ina asiri kuma ita tahana daddy na yayi mana komai    Dariya suka saka anan suka fara shirin sawa a kasheni    Nan hankali na Yatashi  sosai dan bansan yadda zanyiba    Da dare yayi kulle d'akina nayi na kwanta amman sam nakasayin bacci saboda yanayin tashin hankalin danake ciki    Ina cikin wannan tashin hankali wasu mutane suka cire window glass din dakina suka shigo fuskarsu duk arufe suka yo kaina    Dasauri natashi dan guduwa suka rikeni wani abu suka d'auko suka sha'kamun ahanci daga nan bansan inda nakeba sai ganina nai acikin wannan shagonai 'kosan ana cinikin mu aka bata kud'i akace za'a zo ad'aukemu     Saina had'u da Nauphal wanda yakasance yanata kuka yake gayamun yadda akai suka daukesa suka rabashi dake natausaya masa hakanne yasa nayi masa alkawarin zamu gudu in sha Allah kafun sud'aukemu      Kallonsa tai tana murmushi tace amman kayi namijin 'kokari sosai arayuwarka Fahat    Kuma ka dage dayiwa mahaifiyarka addu'a     Sannan kuma kasani dukkan abunda mahaifinka yayi maka yayi maka ne badan yana soba tunda aikin asirine    Natabbata wata rana zai nemeka kaji d'an 'kanina kadaina kuka     Sannan kuma bazan maidakai gida ba harsar ranar daka bu'kata da kan ka     Rungumeta sukai su duka suna kuka sosai da'kar ta iya lallashinsu     Tace toh yanzu maza atashi ayi abunyi dan yamma tayi sannan munemi guri muzauna dan inasan muyi shawara gaba daya dan gane da sabuwar rayuwar da zamu fuskanta     Toh Ummerh bari mud'an tattare gurin muyi sallah    OK maza Tashi sukai kowa yakama aikin dazaiyi, bayan sungama suka shiga d'ankin kusa da ita suka zauna     Takallesu tace inasan gobe da safe bayan mun gama karyawa mud'an futa mu duka sbd inasan muga yanayin garin sannan musan wace sana'a zamu kama     Sannan kuma musan a ina zamu farayi agidane ko akasuwa sannan musis siyo abunda muke da bu'kata nadaga kayan sawa sabulu da mai    Toh Ummerh ke atunanin ki meyakamata mufara saidawa dan gina goben mu     Toh Fahat nidai da tunanin danai mushirya muje kasuwa sai musan mezamu siyar      Nauphal ne yakalleta yace Ummerh kinga unguwar nan babu gurin da ake saida kayan shago akusa kuma abuncima nasiyarwa sai anje kasuwa mezai hana mufara siyarwa kawai     Fahat ne yace tabbas Ummerh Nauphal yayi gaskiya yakamata mufara saidasu kuma Allah zamuyi ciniki IN SHA ALLAH    Toh amman me yakamata musissiyo goben   Ummerh duk kayan da ake daidawa ashago mana   Toh bari in d'auko kudin inga nawane       Jakar kud'in tadauko tacirosu gaba d'aya tafara 'kirgawa tana mikawa Fahat yana 'kirgawa shima yana ajiyewa      Saida suka 'kirga dubu tamanin da tara da d'ari biyar      Sai wayar da gara yabata 'Dauko wayar tai taga babbace sosai zatai kud'i da yawa     Tacewa Fahat gobe zamuje kasuwa amman bamusan inda ake saida wayoyi ba damun sayar da wannan    Amman kaduba mana kaga ko menene about dinta      Toh Ummerh amsa yayi ya duba yace kai Ummerh babbace wlh kinsan yadda zamuyi cewa zamuyi nawa suke saida ta sakan in suka fad'a saimuce musu nawa zasu siya tamu sai muji     Toh shikenan yanzu dai muyi niyyar Kwanciya da wuri dan gobe mutashi da wuri    Toh Ummerh d'akin suka tafi tarakasu saida ta tabbatar da sun kwanta sannan ta rufe musu kofa takoma itama ta kwanta ad'ayan dakin ***     *** Kanta tayo da gudun masifa tace jazuli kuma wlh kin cuceni Fauziyya yanzu kirasa wazaki bi sai jazuli shine uban shegen cikin nan naki aikam yazama dolema acire wannan cikin dan bazan iya renon cikin shegeba    Kuma dad'in da d'awa babanshi d'an shaye shaye wannan wace irin mummunar 'Kaddarah😭 ce      Dukanta tafara da dukkannin 'karfin ta tana fad'in kin cuceni wlh kin gama dani faiziyya     Abban Hafsatu ne yajiyo ihun kukanta da gunjinta shine yataho yana buga d'akin da karfi,  yace kibud'e Balaraba kinajina koh kibud'e maza      Kin budewa tai   Saida taji yace idan bata bud'eba abakin aurenta shine ta taho da sauri ta bud'e kofar    Shiga yay yatarar da Fauziyya kwance cikin jini, yace Subhanallahi    Wannan wani irin danyen aikine kika aikatawa yarinyar nan yanzu idan ta illata fa Balaraba Hmm niba wannan bane yadame ni tajecan taita jigatarta indai wannan jarababben cikin zai zube ban damuba na nemaata magani     Cicc... Ciiccc.... Cciiiikkkkkk........ Cik...... Ciiccc... Ciiii... kiiiii kuma Balaraba ban ganeba    Aaaaaaa..aaaa.... Aaa..... Aaaaa'aaaaaa.... Baka fahimta bane ina jimamun yadda Hapsatu ta tafi da cikin shegen nan ne batare da'an zubar dashiba     Ok Bari Allah yakyauta kawai nima wannan kayan bakin ciki yana damuna    Amman kuma me Fauziyya tai miki kike dukanta yarinya mai biyayya    Wlh ina takaicin yadda akai tabar Hapsatu tabar gidan nan ne saikace wata sakara takasa tsaydata daga tafiyar datai    Wlh inajin kewar ta sosai wlh ina tunanin yadda za'ai muyi da abun kunyar datai    Yanzu ko ina tayi oho🤔 Alhajine yace hakane Allah yashiryata Yanzu abunda yakamata mukai yarinyar nan asibiti sbd kinga yadda take zubar da jini sosai    Toh bari in samo d'an sahu sai mu tafi   Futa tayi tasamu anas awaje kallonsa tai ta had'e rai tace kazo ka kaimu chemist    Toh tashi yay badan yana soba suka tafi chemist din     Koda sukaje da'kar aka kar6eta suka dubata akace mata cikin.......... Hallmat ce 💖💕💖 [04/02, 7:56 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰: 🍃✨🍃✨🍃✨ ✨🍃DASHEN 🍃ALLAH🍃✨ WRITTER'S✍🏻 ASSOCIATION https://chat.whatsapp.com/BHqoOEHjWQz26cyXRvt9V7 🍃ALKALAMI ✍🏻YAFI TAKOBI🗡️ بسم الله الر حمن الر حيم ✨DAN HAKIN🍃 DAKA RAENAH😏🤔✨ 💞NAH💞 SADIYA ABDULLAHI UMAR 💞UMMUH FATEEMAH💞 🅿--- 3⃣7⃣&3⃣8⃣ Amman cikin nan dai yana nan babu abunda yasamesa    Balaraba jitai kamar ta mutu Haka aka gama mata komai suka koma gida suka fara shirin kud'in dazasu shirya tafiya cikin garin kano gobe    Duk wata ajiyarta saida ta had'ata ta tattarata aguri d'aya dan ko nawane zata biya indai cikin nan zai rabu da ita    Ko baccin kirki bataiba dan abun ya tsaya mata sosai aranta    Da asussuba suka fara shirin tafiya babu wanda tasanarwa da inda zasu kama hanya tai tunkafun gari yafara haske suka d'aware ita da Fauziyya da tulin kayan su acikin leda mai ba'ki da fari     Saida suka samu mota sannan hankalin Balaraba yakwanta     Koda suka isa cikin garin kano suna sauka tasamu d'an sahu tai masa kwatancen inda aka gaya mata suka isa     Sun sha wahala kafun su ga likitan suna shiga  office d'insa ya nuna musu gurin zama     Suna zama Balaraba tafara rattaba masa bayani komai ya jinjina kai yakalleta yace ok toh yanzu bazan yi mata aikiba sai an ajiyemun 500k inna gama sai acikimun sauran     Nawa kake nufi kasan nibasanin wannan yaren nai ba     Ok toh ina nufin zanyi wannan aikin ne akan million d'aya    Afara bani dubu d'ari 500 idan nagama sai acikamun sauran    Amman idan baku cikaba zanyi mata allurar mutuwa ta mutu    A'a likita duk batakai ga hakaba yanzudai menene ragi dan Allah    Bana yin ragi ninan da kika ganni idan bazaki iya biyaba toh zaku iya tafiya    Amman dan Allah katai makamun wlh yanzu dubu d'ari 700 ne agurina bani da komai wlh gaba d'aya tattalin arzikina na had'o nataho asibitin nan katai makamun dan Allah     Hhhh😁😁 tai mako lallema kinga nayi kama damai taimakonki ne    Dakinsan baki da kud'in aikin ta kika kamo hanya kika taho     Toh kinga gahanya nan maza tashi kufutarmun daga office kinaji na    Dappptahh Dappptahh dan Allah katai maka    Meeeeee? Menaji kina fad'a?   Dapta menene kuma dapta eyeeeee? Kayi hkr likita dan Allah karkamun haka     Toh ya zan miki? Afara aikin zan koma gida kafun agama zan dawo in cika mata sauran kud'in dan Allah wlh inkamun haka    Asirina zai tonu Toh kawo wanda suke gurin ki yanzu zamu fara shirin aikin in baki cikaba daga yau xuwa gobe    Toh kema kinsan sauran dan zanyi mata allurar mutuwane kin gane ina fatan kina fahimta      Ey nayarda cikin sauri tad'auko jakarta tabud'e zata d'auki kud'in tabawa likitan............. **  **    ** Ta kwanta ad'ayan d'akin saida tayi alwala tayi nafila wannan takwanta bayan tayi addu'ar bacci     Koda asuba tayi da'kar ta tashi saboda gajiya sosai datayi tad'auki ruwa tai wanka tai alwala suma tashi su tai sukai wankan sukai alwala sannan sukayi masallaci dan anata hafamar shiga sallah Bayan tayi sallah itama karatu tazaunayi sannan ta tashi tafara shirin had'a musu abunda zasu karya sbd suje duk inda zasu sutafi dawuri sudawo kar dare yayi musu     Sai wajen 9:00am suka kammala komai sannan suka futa    Koda sukaje kasuwa zasuyi siyayya sai suka fara zuwa wajen wani mai saida shinkafa sukace zasu sara     Yace kamar yaya suke da bu'kata, hapsatu ce tace kamar kwano 10 ,yace kamata yay kuje cikin 'kauyen nan kusiyi komai akan sari Amman anan gaskiya akwai tsada wlh    Toh shikenan baba Shin zaka iya kwatanta mana koh kuma ka had'amu da wani yanuna mana     Toh bari in had'aku da yaron shagona yasan gurin sarin sosai    Toh baba ngd sosai Allah yasaka da alkhairi      Amen yarinyata aiduk taimakon kaine idan ka kyautatawa wani kaima sai Allah yakyautata maka      Kiran yaron yay suka tafi tare saida suka hau taxi sannan suka shiga daga bakin gurin suke lodi har ciki naira 50'2 saida yakaisu har gurin sannan yafara nuna musu komai da inda yafi sauki da inda yafi kyau     Siyayya suka fara itadasu Fahat sunyi siyayyar kayan abunci danye sosai da kuma doya da dankalin hausa dana turawa      Shinkafa, wake, gero, masara, bushashshen kayan miya da d'anye da kuma kuka, ku6ewa, daddawa, barkono, karkashi,     Sunsiyi kaya sosai inda saida suka kashe dubu 60 sannan suka samu mota sukai mata Lodi takawo musu bakin titin      Yaron shagon neyatai maka musu suka samu wadda zata kaisu har gida     Hapsatu tabashi dubu 2k amman sam ya'ki amsa shiyabada kud'in motarma     Tafiya sukai bayan sun kar6i number wayarsa, sun dan juma kafun suka isa gida dan sai wajen 1:47 sannan suka isa akan layin yasaukesu suka d'auki kayan suka fara shiga dasu gida inda Allah yataimakesu babu kowa duk anyi masallaci har 'yan zaman majalisar ma babu    Cikin 'kan 'kanin lokaci suka kwashe komai suka shiga dashi gida     Acikin d'akin da Hapsatu ta kwana nan suka ajiye komai sannan suka fara gyagy gyarasu    Fahat ne yadaura musu taliya da manja sukuma suka 'karasa aikin    Sai wajen 4:30 sannan suka samu nutsuwa lokacin sun gama komai sunyi wankama sun gyara gidan     Washe garima kasuwar suka tafi sukai siyayyar kayan had'a lemo da manja, man gyad'a, omo, sabulun wanda dana wanki, maggi had'i kala2,dasu citta, kanin fari, masoro,sukai had'in kori, Kayan shayi suka siya masu yawa Sannan tad'aura su Fahat da Nauphal zuwa gida ita kuma taje gurin shagon baba mai hatsi tayi masa godeeya inda take tambayar yaron sa    Yace mata tad'an jira yanzu zai dawo Zama tai bata dad'eba yadawo da bandir din leda ahannunsa   Murmushi yay sosai yace Ummerh'nsu Fahat ce    Itama murmushin tai tace ey nice 'Karasowa yay suka gaisa suka d'anyi hira, anan take tambayar sa shin yasan inda ake saida waya    Yace mata sosai ma kuwa ai shima yanada shago a kasuwar waya, tace Allah, ey   Dan Allah kaga waya tace nakeson saidawa sbd inasan kud'i    Amman bansan ko nawa bace yazu gaskiya tunda nayi amfani da ita    Toh mugani wacce irice Ummerh Ciro wayar Hapsatu tai daga cikin jaka ta nuna masa   Amsa yay sai yaduba yace Ummerh wannan ai babbace sosai ma kuma gashi ba'a ta6a bud'e taba sannan kuma bataji jikiba sosai    Ey nawa zaka siya Gaskiya Ummerh bani da kud'in dazan siyi wannan wayar, amman akwai wani mai gidana acan muje shi nasan zai iya siya    Toh ngd katambayi baba saimu tafi Toh zuwa yay yagaya masa cewa zai rakata tasaida waya yace toh babu damuwa suje sai sun dawo    Tafiya sukai yakaita shagon ogan nasu yabashi wayar yakalla, yace nawa zaki siyar    Tace a'a kafad'a mana idan naji yayimun sai in siyar idan kuma baiyiba sai in ce kad'an 'kara    Toh ni gaskiya magana d'aya nasiya dubu 65k   Toh amman ogah bazaka 'kara komai ba gaskiya d'aya nagaya miki banasan muzauna kace nace     Yaron babane yace ogah adai duba wayar nan bata dad'eba matsalace ta taso mata ta kud'i dabazata siyar ba    Toh gaskiya daga wannan bazan kara ba inta siyar dubu 70k to   In kuma bata siyar ba toh kawai ta amsa    Amman oga kasan wayar nan zatakai 85k fa amman kad'an 'kara mana    Nidai nagaya maka indai bazata siyar hakaba toh shikenan Toh yaya kika gani Ummerh Toh yabari zan dawo jibi A'a hjy kikawo zan siya 75k basai jibi ba Toh amman saidai zan baka wayar amman transfer zakamun zanje bank yau inyigyra OK  to Allah yakaimu Toh ngd Bashi wayar tai ya rubuta mata komai na yarjejeniyarsu sannan ita da Habu yaron baba mai hatsi suka tafi yarakata banki anan Allah yataimaketa dayake yasan wasu akai mata wasu abubuwan da sauki    Sai wajen karfe 6:00pm sannan tasamu ta taho gida akan gobe takoma ta amshi account number dinta     Lokacin dataje harsunyi komai sunkira mai yin yar rumfa yazo yarufa musu    Kudin tabashi tace gaskiya tayi kyau sosai amman saidai tana bu'katar 'yar karamar kwantena wadda zasu zuba kayan shago aciki     Haka sukai ta  fad'i tashi akan su........... Hallmarth ce 💖💕💖    Keep waiting my fan's👨‍👨‍👧‍👧👨‍👨‍👧‍👦👨‍👩‍👦👨‍👩‍👦‍👦👨‍👩‍👧👩‍❤️‍💋‍👩💑💃💃💃💃💃 Love you [04/02, 7:56 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰: 🍃✨🍃✨🍃✨ ✨🍃DASHEN 🍃ALLAH🍃✨ WRITTER'S✍🏻 ASSOCIATION https://chat.whatsapp.com/BHqoOEHjWQz26cyXRvt9V7 🍃ALKALAMI ✍🏻YAFI TAKOBI🗡️ بسم الله الر حمن الر حيم ✨DAN HAKIN🍃 DAKA RAENAH😏🤔✨ 💞NAH💞 SADIYA ABDULLAHI UMAR 💞UMMUH FATEEMAH💞 🅿--- 3⃣9⃣&4⃣0⃣ .............. Haka sukaita fad'i tashi akan suga sun gina kansu sosai hapsatu take 'kori ganin ta gina rayuwar yaranta guda biyu   Kasuwanci kuwa sosai yake gara mata gasu Fahat, Nauphal suna suna goyon bayan dukkan abunda ta bullo musu dashi     Har kwantaina ta siya ta shago anzuba kaya sosai acikin sa    Runfar kuwa anan Nauphal yake saida so6o, jusi, lemon Ginger, kunun aya, da kayan snack's kowanne akwai     Suna girmama dukkan wanda suka had'u dashi    Agida kuwa Hapsatu tanayin abunci dafaffe nasiyarwa ko kwano nawa ta d'aura saiya 'kare kafun dare         Yau yakama ranar alhamis suna zaune aphalo lokacin Fahat ma ya rufe shago yadawo gida    Bayan sunci abunci dan akwano d'aya sukecin abunci     Hapsatu ce takallesu tace Fahat, Nauphal kubani aron hankalin ku da nutsuwarku    Atare sukace toh Ummerh Hapsatu tace inasan ku koma mkrnt yaya za'ai     Mkrnt Ummerh Ey kuke had'a baki mkrnt nakeson ku koma tunda Allah ya hore mana kuma muna da halin da kowannen ku zai koma mkrnt in sha Allah ta dai2 tamu     Toh Ummerh ni takadduna basanan suna gida    Toh yanzu yaya za'ai Ummerh kawai in hkr   A'a Fahat zuwa zamuyi kad'aukosu Ummerh so kike suganeni    Aa Fahat ba haka zamujeba ai nasan yadda zamuje babu wanda zai gane ka    Toh Ummerh Gobe juma'a saimu tafi da wurwuri, yadda zamu dawo acikin lokaci    Toh Ummerh Kai kuma Nauphal sai mun d'auko nashi sannan zamuje taka tunda kai nataho maka da naka    Toh Ummerh Allah yakaimu Dahaka suka kuma kama hira sai wajen 12:00pm sannan suka tafi kowa ya kwanta     Koda gari yawaye kamar yadda tafad'a haka kuwa akai dan sun gana had'a kayan lemon Nauphal sun fasa 'kan'kara akai sun rurrufe kulolin    Hapsatu kuwa fankasu kawai tai sai wainar da suka soya tayi miya suka zuzzuba akula aka sakawa Nauphal acikin shago sannan suka d'auki hanya itada Fahat wanda aka canja masa kala tahanyar yi masa make up irin na buzaye itama Hapsatu tayi shiga irin ta buzayen     Sosai kamar su ta canja suka tafi tasha, Nauphal kawai suka bari agida suka kama hanya su kuma     Basu dad'e da zuwaba suka samu mota aikam 7:00am suka tashi    Sund'ansha hanya kafun suka shiga cikin garin abuja,  babu wani 6ata lokaci suka samu mota sukai unguwar wuse2 a'kofar gidan aka saukesu suka biya sannan suka isa bakin 'kofa suka fara nock, baba mai gadi ne yace waye, sukace mune, daga ina kuma, hjy tasan da zuwankune?    Ey, toh bari in bud'e muku zuwa yay yabud'e musu suka shiga, saida suka gaidashi sannan suka wuce direct phalon gidan suka tunkara    Lokacin da suka shiga babu kowa acikin phalon sallama sukai amsawa mai aikin tai sukace hjy fa, tace tana tare da ba'ki    Toh sai yaushe zata futo, gaskiya ban saniba    Toh inta futo kice mata tanada ba'ki, toh shikenan, ruwa da lemo takawo musu ta futa    Fahat ne yatashi yayi wajen part din mom d'insa yana turawa yaga gurin yayi datti sosai yayi 6ura kwallace ta zubo masa ya share sannan yashiga d'akin sa yafara dubawa, inda ya ajiye takaddunsa yaga babu, hankali tashe yashiga cikin d'akin mom d'insa anan yagansu awatse dan ranar dazasu d'aukesa ranar ne yaje neman aiki bai samuba     Haka tafara tattara su yana had'awa dukkansu yagansu acikin 'yar jakar data zuba anan yamayar dasu yad'uki wayarsa daya ganta acikin durowa Wadda shiyay tunanin ma yasaida ita ashe tana nan    Futowa yafara shirin yi sai yaji muryar amaryar daddy ita da 'kawayenta suna hira harda shewa da'lama futowa suke    Maza yay yasaka jakar takaddunsa acikin 'katuwar jakar daya taho da ita yasassaka komai aciki sannan yad'an leko yaga suna bakin kofar phalo suna saka takalma    Futowa yay ahankali yalalla6o yabar bakin part d'insu    Amaryar daddy ce taganshi tace kai daga ina suwaye ku kuka shigomun gida har phalo     'Kawayen ne suka juyo sukace daga ina kuke    Hantar cikin Hapsatu saida ta kad'a Kai kuma meya kaika wannan part d'in waye kai................ ****   **** **** Cikin sauri tad'auko jakarta tabud'e zata d'auki kud'in tabawa likitan Amman me babu kud'i babu dalilin su     Ihuuuuu ta rapka saita sulale tafad'i 'kasa sumammiya     Likitanne yayo kanta yana fad'in baba, baba, lpy kuwa    Fauziyya itama kan mama Balaraba tai tana kuka d'aukarta akai aka d'aurata akan gado aka fara duddubata da'kardai tadawo dai2 anan likita yasallamesu, yace maza tabiyashi kud'in dubata dan kati dana magani da allurar da akai mata     Tace bata da kuma ita yanzu batasan yaya zatai ba ankwashe mata kud'in data taho dasu gaba d'aya    Da'kar likitan nan yahakura da kudin maganin daya bata suka tafi, shima saida mutane suka saka baki sannan yabarta   Haka suka tafi gashi babu nasara kuma babu kud'i, kuma ciki yana nan ba'kin cikin ne yayi wa mama Balaraba yawa      Lokacin da sukaje tasha basu da kud'in mota dan dama dan canjin dayake hannun Fauziyya ne sukai kud'in zuwa tashar dasu haka suka wuni tsurrr acikin tasha basu samu wanda zai biya musu kud'iba     Daga 'karshe bara suka kama itada Fauziyya da'kar suka samu d'ari 500  suka siyi abunci suka d'an ci na d'ari sannan suka roki alfarma da'kar suka yadda akan zasu kawosu dari 400 amman saidai suyi goyo amaleji    Haka suka hkr dan babu yadda zasuyi, lokacin da suka shiga garin rano abakin hanya aka saukesu da 'kafa suka isa gida duk sun gala baita sosai dan ba'kar wahala     Suna zuwa abunci suka d'auko suka kamaci suka sha ruwa agurin sukai bacci    Da gari yawaye balaraba tashin Fauziyya tai suka tafi gurin nakan tsauni, nan suka gaya masa komai daya gabata, yace musu mafuta d'ayace ta auri jazuli sai akwantar da cikin idan ankwana biyu sai atashi cikin    Balaraba tagirgiza dajin abunda nakan tsauni yace ta'auri jazuli kuma nakan tsauni nida nakeson ayi wacce za'ai Fauziyya ta auri doctor faruq din nan      Hhhh hhhh aikinbar gini tunran zane abunda yafi sauki kenan amman indai kinasan ta auri wannan likitan saidai kikawo ba'kin alade da mage da bunshuru    Amman da sharad'i cewa saita auri jazuli ta haihu tukunna idan ba hakaba wannan aikin dazamuyi bazai yuyu ba     Toh zanyi kamar yadda kace, haka suka taho duk ba'kin ciki yayi mata yawa, wai Fauziyya ta auri jazuli wannan d'an tashar da ba'asan asalinsaba, dan shaye shaye kuma     Wannan wace irin 'Kaddarah😭 ce Tun kafun su'karaso sukaje shagon su jazuli amman baya nan haka suka dawo badan tasoba    Tabarwa Anas sallahun inya dawo agaya mata, ace tana neman sa      Sai wajen karfi,  10:00pm sannan suka shigo shida jazuli, sallama sukai anan kofar daki suka tarar da su azaune    Kallon Anas tai tace, toh ngd maza jeka , Toh mamah sai anjima     Futa yay abunsa kallon jazuli tai tace zauna mana tsinanne, zama jazuli yay duk ya tsorata dan yasan Fauziyya tarugada ta tona masa asiri    Zama yay ahankali kallonsa tai tace yawwa magana nakeson yi dakai   Too...... Too........ Toooooooottttt...... tooo ina jinnnnnki mamah    Maman uwaraka, inasan ka'auri Fauziyya sannan asatin nan nakeson ad'aura aure ku     Aure kuma Tabbas aurenta zakai dan bazaka zubarmun da mutunciba katozartani agaban jama'a     Wulakanci kamar yaya kuma Ey kaje kai mata ciki shegen gora sannan har kake tamabayar wani abu      Ai mamah ita tazo tace in rage mata zafi bani nace tazo ba    Inna lillahi wa inna ilaihi raju'un yanzu abunda kika aikata kenan Fauziyya kinsanda kinasan hakan ai saiki gayamun in samar miki miji kiyi aure, amman saiki zubarmun da mutunci na    Kiyi hkr mamah Hkr'n uwarki   Tashi kiban guri Kai kuma ina zaka sakamun "yata dan wannan aure yazama dole sai anyishi shine rufun asirina danaku    Toh nidai bani da inda zan ajiyeta sannan kuma bani da kud'i amman idan kece zaki kama mana haya to sai ayi wannan auren idan kuma ba haka ba saidai ahakura, dan ni nan ma gaba zanci dankar asirina yatonu    Haba.... Habaaa..... Aibaza'ai hakaba jazuli kabar zancen tafiya    Ninan zan nema muku haya koda d'aki d'ayane da band'aki da kicin       Aaaatooooo danni uwatace zata gindayamun doka kawai inbi     Toh yanzudai ka shirya asatin nan za'ayi auren nan     Toh ni nayi nan, Tashi yay yafuta abunsa     Mamakine yakamata tana tunanin yadda zatai haka taje tafara buga nan buga can tana neman yadda zata tara kud'in dazata kama musu haya     Yau yakama ranar asabar and'aura auren jazuli da Fauziyya wanda hakan yabawa su Anas da Baban su Hapsatu mamaki dan yashiga rud'ani dajin wannan auren     Dan duk cikin su babu wanda yasan da auren saidai d'aurin aure      Gida Anas yadawo afusace yashiga d'akin mamah Balaraba, ganin ta yay azaune tana shirya Fauziyya wadda duk ta gala baita sbd maganin datakesha na kwantar da ciki ta rame tayi ba'ki sosai    Kallon su yay yace abunda aka fad'a gaskiyane kenan    Mm Balaraba ce tace kamar yadda, me aka fad'a?    D'aurin auren Fauziyya da Jazuli amasallaci     Ey kaji dai2 kam,  menene kuma? Kobakasan auren ne sai inji   Aa amman dai mamah a rasa kowa za'a aurawa Fauziyya sai jazuli    Ey mana shi tagani kuma shi take so ko zaka hana ne eyeeeee sai inji    Yarinya tafutar da wanda take so amman kai zakace ga zance ga magana     Allah yabaki hkr, futa yay zuciyarsa tana masa 'kuna ganin 'kannen sa yay suma duk rai a6ace suna tsaye abakin 'kofa cirko2     Matsawa sukai shikuwa yayi gaba abunsa    Alhajima koda yatambayeta shima d'iban albarkar tai masa haka yahakura yafuta abunsa Kamar dai yadda yakamata haka akakai Fauziyya d'akinta kamar ko wacce mace     Anyi mata kaya na dai talakawa dan daga gado sai kwaba da kwanon cin abunci na silba guda biyu sai copi da tukunya tuwo da miya      Sai wajen 1:47 sannan jazuli yashiga cikin gidan abug...................... Sadiya A Umar Ummuh fateemah Hallmarth ce 💕💖💕 Love you all my fan's 👨‍👩‍👦‍👦👨‍👩‍👧👩‍❤️‍💋‍👩💑👨‍👨‍👧‍👦💃💃💃💃💃💃💃💃💃💖💕💖 [04/02, 7:56 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰: 🍃✨🍃✨🍃✨ ✨🍃DASHEN 🍃ALLAH🍃✨ WRITTER'S✍🏻 ASSOCIATION https://chat.whatsapp.com/BHqoOEHjWQz26cyXRvt9V7 🍃ALKALAMI ✍🏻YAFI TAKOBI🗡️ بسم الله الر حمن الر حيم ✨DAN HAKIN🍃 DAKA RAENAH😏🤔✨ 💞NAH💞 SADIYA ABDULLAHI UMAR 💞UMMUH FATEEMAH💞 🅿---4⃣1⃣&4⃣2⃣ Abuge yashigo gidan yana zuwa yazube abakin gado yana tan gad'i    Amai yarinka kwarawa abunsa yana gamawa yayi bacci agefe    Ita kuwa data rufe kanta haka ta sakko jin wannan amai dayake kwarawa, haka ta tattare gurin ta gyara komai sannan ta kwanta tana dana sanin wannan aure     Koda gari ya waye hakan ce ta kasance dan bai tashiba sai wajen 12:00pm sannan yayi wanka yaci abunci yafuta Sai wajen 3:00pm sannan yadawo lokacin tayi bacci ta Tashi yafi sau akirga saitaga bai dawoba     Lokacin daya shigo dai kamar jiya haka yashigo cikin d'akin yayi amai ta gyara ya kwanta yayi bacci da safe yayi gaba abunsa    Kamar wasa haka jazuli yake shigowa gidan har tsawon wata d'aya bata ta6a tanka masa    Ranar tsautsayi tace waikai meka maidani ne kamar wata 'yar aikin ka tunda nazo gidan nan saidai inyi maka wahala wannan wace irin rayuwace     Ni kike gayawa haka eyeee Anfad'a makan ai nayi hakuri wlh bazan iyaba    Wata waya yad'auko mai kaurin tsiya yafara lafta mata ajikin ta saida yay mata rud'u rud'u da jikin ta tun tana iya tashi harta kasa tashi     Saida yaga tajigata sannan yafuta yabarta agurin    Kota kanta bai biba yayi waje abunsa yana fad'in gobe ma ki 'kara mun irin wannan maganar     Futa yay abunsa hankali kwance Da'kar ta iya tashi daga gurin tad'aura ruwan d'umi tayi wanka ta gargasa jikinta tad'aura girki haka da rarrafe tayi girkin ta gama sannan ta 'kara gasa jikinta sannan ta d'an kwanta wayarta tad'auka takira mamah Balaraba ta sanar mata da komai    Aikuwa Balaraba amugun razane tace dume?    Duka wlh mamah Lalle kahaifu jazuli ina nan zuwa d'auka miki fansa wlh bai daki banzaba gani nan zuwa      shiryawa tai tafuto, suka kama hanya ita da 'kannen Anas suka tafi    Ajigace suka tarar da ita har zazza6i yafara kamata     Chemist suka kaita anan aka dudduba aka bata magun guna sanan suka dawo      Har suka gama zamansu Jazuli bai dawo ba ran Balaraba ya6aci matu'ka amman babu yadda zasuyi haka ta koma gida dan ranta a6ace yake tama rasa yaya zatai    Washe garima da sassafe taje gidan amman baya nan haka ta wuni amman ko d'uriyar sa babu      Tajera kusan kwana uku tana haka amman basu ta6a had'uwaba    Yau kam da masifa yatashi akan bata wanke masa kayan saba sbd jiya da zazza6i ta kwana     Amman ko duba halin da take cikinsa bai ba dukan ta yafarayi kamar an aykoshi, suna cikin haka Balaraba tashigo gidan rai 6ace tayi kansa ta fuzge bulalar wayar wutar tai ta zabga masa  tasa 'kannen Anas suka fara dukan sa da ita     Aikuwa Jazuli yace indai suka 'kara dukan sa to sai yasaketa yanzunnan, babu arziki suka daina dukan shi, tashi yay yace, jeki gida nasakeki saki d'aya     Dasauri Balaraba da Fauziyya sukayo kansa dansu bashi hakuri amman ina, tum kan su'karaso yay fucewarsa yaya wani yad'aukesa amashin sukai gaba     Har dare suna jiransa amman bai dawoba     Bashi yadawo ba sai wajen 1:47 sannan yashigo gidan abuge kamar kullum     Kanta yayo yafara surutai anan yayi amansa ta tashi ta gyara komai sannan sannan ta gyara masa kwanciya itama ta kwanta mama Balaraba kam tana cikin Kiching anan ta kwana da gari yawaye Jazuli yashiga kicking zai ibi ruwa yaga mutum akwance aikuwa ajiye butar yay ya'karasa yafara shafa mata fuska yana fad'in dama na dad'e inasan in sha wannan ro................... *** *** *** Wajen su Hapsatu kuwa amaryar daddy tacigaba da masifa tana fad'in     Nace meya kawoku cikin gidana ajiya kuka ban waya baku izinin shiga    Hafsatu ce ta kalleta sai tace hjy mun zone mutai makeka     Muna bada maganin mallaka ne dana farin jini, dana kasuwa    Kai kowanne irin magani muna bayar wa har na korar kishiya     Murmushi tafarayi tace kai masha Allah bari inzo kuwa dan kunzo a lokacin daya dace, dama ina neman magani sosai,  "da har ina cewa zanje gurin mlm mai magana d'aya ashe basai najeba ga sau'ki nan yazo"     Haule....  Haule.... Haule...... Kina inane, Na'am gani nan hjy    Amman kinajina dan wula 'kanci kikai shiru, bakiga ba'ki bane    Nagansu hjy nakawo musu ruwa da lemon, okkkkkk haka kikewa ba'ki dama ko bazaki kawo musu abunciba da nama da snacks ba, sai ruwa da lemo, sai kace uban kine yake siyan kayan, a'a hjy ayi hkr bari in kawo, Banza shaa shaa shaa kawai mazakije ki kawo musu     Tashi Haule tai takawo musu komai da aka lissafa mata    'Kawayen tane suka dawo sukace, ai ba'ayi bamuba muma bari mudawo mu amshi na mallaka,Heeeee here heeee tafawa sukai suna shewa atare suka shigo zama sukai suma    Amaryar daddy tace kuci mana hjy Murmushi Hapsatu tai tace, hmmm mun 'koshi ai, bari mubaku maganin ku kawai mutafi dan akwai inda zamu da yawa, kema watace ma da muka bata magani alayin baya shine tace muzo kema tasan zaki bu'kata, ayyaaa aikam nagode    Toh yanzu hjy nawa kuke bada na mallakar nan    Toh yadan ganta da yanayin abunda zaku biya akwai na mallakar miji har dangin sa, danashi shikadai, dakuma na ra'kumi da akala dana bita zayy2     Aaaaaa nikam duka za'a had'amun, toh nawane amman ai za'amun sau'ki koh tunda dayawa zan siya    Toh hakane kibada dubu d'ari 5 sai in baki, toh shikenan bari in d'auko ahad'amun kafun in futo    'Dadd'aura maganin Hapsatu ita da Fahat suka fara sannan suka ajiye mata aguri d'aya    Ta amshi nakasuwama dana farin jini, shikuma dubu d'ari 2    Suma 'kawayenta sun amshi magani sosai dan sunyi musu cinikin dubu d'ari 7, sosai suke ta musu godeeya itako amaryar daddy harda basu atamfofi guda 6 da shadda guda 4 tace mata, keda mijinki hjy    Toh shikenan ngd sosai hjy, babu komai gashi bakuci komai ba bari ajuye muku snacks din da naman soyayye koh hjy, irin wannan tai mako da kukamun aikamata yay nima kud'anci wani abun ko kad'anne      Toh shikenan, tsaya wa sukai aka juye musu shi , harda 'karin wani acikin babbar leda mai ba'ki da yellow aka sako musu,  amsa sukai suna godeeya     Har lokacin zuciyar Hapsatu data Fahat bata daina bugawa ba    Saida suka ga sun bar gidan sun shiga adai-daita sannan suka samu relief 😅 acikin ransu     Direct tasha suka nufa dan su koma gida komai dare, Allah kuwa yabasu sa'a suna zuwa suka samu mota saura mutum 4 shiga sukai, basu dad'eba suka cika suka tafi abunsa, ahanya ne aka kawo tallar awara tasiya wa Fahat yace Ummerh a'a nikam Allah bazan iya cin komai ba sai munje gida nasan yanzu Nauphal yagama komai     Toh shikenan nayi fushi dakai, A'a Ummerh nah kiyi hkr please 🙏     No babu wani hkr haka zakai ta zama da yunwa bayan bakaci komai ba, Toh Ummerh kema fa bakici komai ba, aini bana iya cin abunci in muna tafiya yana damuna sosai      Hmm Ummerh nah kenan, toh muci kad'an koh Ummerh    Murmushi itama tai tasaka hannu tad'auki guda d'aya taci shima d'ayar yad'auka yafara ci basuci dayawaba suka 'koshi dan dama basan cin abunci sukeba su duka duk kanwar jaaa ce     Bacci ne yafara d'aukar Fahat yad'an jingina da jikin ta yafara baccin gyara masa kwanciyar tai yaci gaba da d'aurin kayan su agaban ta da kuma tulin kud'in su wanda jama'a sukai tunanin tsummokine kawai, amman basusan dawar garin ba     Sai dare suka isa sbd motar su tad'an samu matsala, har lokacin kuwa Nauphal baiyi bacciba yana nan azaune atsakar gida yana jiran su      'Dan mukulli yasa yabude 'kofar suka shiga da sallama abakinsu, Aikuwa da gudu yayo kansu yana oyoyo oyoyo oyoyo gasu yayah da Ummerh       Rungumesa sukai suka shiga gida,shiga phalon sukai, Hapsatu tace babu wuta kenan , yace eyy Ummerh basu dad'e da d'auke taba, amman ina tunanin bada dad'ewaba zasu dawo da ita, Toh Allah yasa, kulle gidan yaje yayi suka ciccire wannan kayan dasuka saka sukai make up irin na fulani     Yawwa dama nadafa muku ruwan wanka bari in had'awa yayah aban d'akin, d'aki, Ummerh kuma ana waje    Toh maza d'an kirki Tashi yay yahad'a musu ruwan sannan yadawo yahad'a kayan da suka cire acikin boket yazuba ruwa da omo yamaidasu gefe shinfud'a babbar sallaya yayi sannan yad'auko yakan abunci yakawo phalon yajere su, dama yagama aikinsa tsap dan har kayan sanyin dasukeyi na lemo duk yayi yazuba acikin freezer d'insu yakulle      Zama yay yana shirin d'auko ruwa yasa aka kawo nefa, lokacin kuma suma suka shigo duk sun saka kayan bacci,  saida sukaci abunci suka 'koshi suka sha ruwa sannan yad'auko boket d'in dasuke had'a kwanukan wanke wanke yazubasu ya rufe Kiching yakaisu yakulle sannan yadawo, sannun kaji Nauphal yau kasha hidima, Murmushi yay yace yayah aikun fini shan wahala Wai plan d'in mu kuwa yayi, wlh yayi aiki sosai ma kuwa, kasan tarufta sosai, kwashe yadda sukai komai yay yagaya musu, dariya sukai suka tafa,  Ummerh yanaga kinyi shiru, d'an murmushi Hapsatu tai kana tace, ni abunda yake tadamun hankali kud'in su da muka amsa, kuma da 'karyar da mukai musu akan mu masu bada magani ne     Haba Ummerh sharesu kawai, kinsan mun aikata hakanne sbd dalili mai 'karfi inba hakaba ai ba zamujeba, kuma Allah yasani inba 'karyar mukai musu ba, Ummerh dayan zu ana labarin wasu, nadai muba,     Kicire abun nan daga ranki kawai muci gaba da rayuwarmu kamar da, Ummerh sun kin manta irin cutar war da sukai mun, kuma Ummerh inda su suka samu damar da muka samu, naganemu tabbas babu abunda zai hana su kashemu, dan haka ki share kawai Ummerh nah     Toh Fahat shikenan Allah ya yafe mana baki d'aya, yayi mana jagoranci arayuwarmu     Amen suka amsa atare, kutashi muje mu kwanta kunga gobe akwai aiki sosai fa gashi inasan mu shiga mkrt ni daku sbd kusamu gurbin karatu     Toh Ummerh tashi sukai kowa yasake d'aura alwala sukai sallar shafa'i da wuturi sannan kowa yay makwancinsa      Tun sassafe aketa kwan-kwasa musu 'kofa, kuma antambayi waye yayi shiru yaki magana      Dariya aka saka hhhh hhhh Hhhhh kubud'e    Yin kasakai Hapsatu tai dan saida gabanta yafad'i, dan ta.......................   Hallmarth ce💖💕💖 Keep waiting my fans 💃💃💃💑👩‍❤️‍💋‍👩👨‍👨‍👧‍👦👨‍👩‍👧👨‍👩‍👦‍👦👨‍👩‍👦all💖💕💖 [04/02, 7:59 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰: 🍃✨🍃✨🍃✨ ✨🍃DASHEN 🍃ALLAH🍃✨ WRITTER'S✍🏻 ASSOCIATION https://chat.whatsapp.com/BHqoOEHjWQz26cyXRvt9V7 🍃ALKALAMI ✍🏻YAFI TAKOBI🗡️ بسم الله الر حمن الر حيم ✨DAN HAKIN🍃 DAKA RAENAH😏🤔✨ 💞NAH💞 SADIYA ABDULLAHI UMAR 💞UMMUH FATEEMAH💞 🅿---4⃣3⃣&4⃣4⃣    Gabanta saida yafad'i dan tagane mai magana amman bata gane d'ayar ba wadda take maganar akusa da itaba     Bud'ewa tai wazata gani abunda take tunanin dai shine Bintu ce     Murmushi tai tace keda suwa kuma Bintu, kunji tsoro ko wlh wannan matar ce tun sassafe tahanamu sukuni wai sai tazo tasiyi fankason gidan nan da kunun ayah, wlh wata 'Kawar suce tasiya jiya takai musu yayi dad'i sosai shinefa suke ta tambaya gida2       Aaaaa ta6 kushigo toh, aini danaji ana dariya ana fad'in bazaku bud'eba saida gabana yafad'i     A'a bamu muke dariyar ba ai wasune suke dariya zasu wuce mukuma mukace bazaku bud'eba     Auuu ai nai zaton kune har nad'an ji tsoro, Hhh tsoro ta6 lalle nikam abunda zai sani jin tsoro ba kad'an bane        Shiga sukai Hapsatu tazubo mata fankason batare data tambayi ko na nawaba     Tasako mata miya da nama, kunun ayar tad'auka roba uku ta bata      Mika mata tai tace gashi Da daddar muryarta mai d'aukar hankali tace nawa, a'a kibarshi kinji, meyasa, sbd nuna soyayyarki agaremu ma ta biya,  bakyasan in dawo ne gobe, a'a inaso mana, toh ki amsa, a'a goben in kin dawo sai in kar6i kud'inki, toh ngd, uhhhhhmmm😍 kigodewa Allah     ummerh ina kika ajiyemun rigata da aka goge     Am tana nan ad'akina kusa da kayan sawata, toh ngd juyawa yay yashiga d'akin, Bintu ce tace wa yarinyar da suka shigo, kizo mutafi mana, kin tsaya sai kallon sa kike,uhunnn, ngd Ummerh sai gobe idan nazo, toh Allah yakai mu, Ameen Ummerh, futa sukai atare sunata dariya, motar gidan su tagani abakin 'kofar gidan wazata gani mahaifiyar tace aciki, wani mugun kallo ta watsa mata, ta 'kara 'karewa gidan data futo kallo sannan tai tsaki, shiga tai tacewa Bintu ngd,jan motar akai bayan ta rufe, basu tsaya ako inaba sai, sai abakin mkrntr su wangale musu get akai suka shiga sannan aka sauketa, mai aikin tace tad'auka mata Komai sannan suka tafi, mom d'inta ko Kallon ta bataiba suka ja mota suka tafi     Zuciyanta tana ta tsinkewa amman dai haka take daurewa, wunin ranar ahaka ta wuni tarasa meke damunta kwata2     Koda aka tashi driver dayazo d'aukarta ita da mai aikin ta suka tafi, tana shiga gida tai wanka tashirya zuwa Makarantar dare dan tun safe mkrnt su sai yamma ake tashi ita kuma mkrntr dare haddace zasu nayar saisu tafi idan anyi sallar isha'i tunda daga Magriba ne zuwa isha'i     Bayan tagama shiri sallah tayi sannan ta tafi abunta    Lokacin data dawo babu kowa aphalon sai mom d'inta sallama ta tagaidata cikin ladabi da biyayya amman yitai kamar batasan tanayi ba     'Dauke kanta tai taci gaba da Kallon TV, shiga ciki tai tacanja kaya sannan tafuto danta bawa mom d'in tata hakuri   Koda tadawo a'kasa kusa da ita tazauna ta'kara gaidata da'kar ta amsa tace mom kiyi hakuri dan Allah, banza tai mata, mom Allah abunci naje siyowa gidan kuma bansan tare zamu tafiba yau, kuma mom nad'ansha wahala kafun nasamu gidan     Wani Kallon banza ta watsa mata tace, Au abinci, yanzu ke awannan gidan kika shiga siyan abunci salon wata cutar ta kamaki,  dukkan masu dafa abuncin gidan nan basu ishekiba saikin nemomin bala'i, eyeeee, ina duk sbd ke natara wad'an nan ma'aikatan,Mom Allah sun iyayin abinci, tunda nake ban ta6a samun abuncin dayamun dad'iba kamar nasu, Allah nidai mom kibarni in rin'ka siya inba hakaba Wlh bazan 'karacin Komai ba har yunwa ta kasheni     Dafe 'kirji hyt hamedat tai tace,  Tameee, takasheki fa kikace my dear, kinsan kuwa menene kikace in rabu dake fa, haba, haba wannan ai zancene, taso maza, kamo hannunta tai tazaunar da ita akan kujera sannan tace dena kuka "yar albarka me kikeso ayi miki, Mom nidai inasan abuncin gidan su, shikad'ai kikeso, eyyy mom, cikin Shagwa6a take maganar, toh kibari zanyi mgn da manager na akan yaje gidan suyi magana asamomiki wadda zatana yi miki girkin abunda duk kikeso, dan acan zaki iya kamuwa da wani ciwon in kina zuwa, toh, mom, yawwa maza kije kici abuncinki gashinan nasa anmiki, inkika gama ci saikije ki kwanta, mom dad fa, yana ina banganshiba, bai dawoba yau da wuri sunada wani meeting shiga mutanen Turkish, ok toh mom kigaidamin shi, ok my little baby, mom yanzufa nazama babba am in Js1 a school fa, murmushi tai tace toh my auta nah, dariya sukai suduka sannan ta tafi d'akinta, addu'oin bacci tai sannan ta kwanta dan batajin yunwa sam ** ** **   A6angaren su Hapsatu kuwa tun da su binta suka futa taji yarinyar ta burgeta amman batasan sunan taba     Sai wajen 8:30 sannan suka futa agida suka kama hanyar mkrt dazatakai su    Basu samu wata matsala sosai ba saboda yanada result mai kyau Fahat haka yasamu gurbin karatun sa na masters cikin kwanciyar hankali dan komai anyishi cikin sauki dan ta jajje Makarantar yafi sau akirga tun kafun takaishi     Shima Nauphal mkrnt takaishi inda anan zaiyi ss 2-3 haka tadawo gida ita kadai tanata sauri, dan tasan yanzu ana nan ana jiranta     Kamar yadda tai tunanin kuwa hakance tafaru mutane suna nan dan'kam yan siyan abunci damasu siyayya ashago    Bintuce tazo siya itama tayata tai ta shiga shagon ta sallami wasu ita kuma tashiga gida ta sallami masu siyan abunci haka ta wuni sai wajen 1:00pm sannan Nauphal yadawo shiya amshi bintu ashagon bayan yayi sallah     Washe gari kuwa tun da wurwuri sukai shirinsu suka tafi sosai sukejin dadin yanayin rayuwar tasu ***     ***     ***    A6angaren su Mama Balaraba kuwa, lokacin da Jazuli yafara shafa mata fuskar nan lokacin tafarka dan ganin waye, Jazuli tagani atsaye akanta yana abunda yasaba, furgigit tayi, tace kai mahaukaci, matsa mun daga guri kanaji nako, amman ina shibai san ma tanayi ba cigaba yay daga inda yatsaya abunsa koda wasa bai matsaba       Murmushi yay yace, haka kikace inyiwa Hapsatu toke zanyiwa yanzu janyota yafarayi jikin sa da'karfi, tana kwacewa, ihuuu take, dan yafara yaga mata rigarta, dasauri Fauziyya tashigo kiching d'in, tana ganin abunda yake faruwa tad'auki muciya ta rafka masa ahannunsa da dukkan inda tasamu ajikinsa, saida yaji wuya sannan yafad'i, Mamah Balaraba kuwa ai cikin sauri ta bar gurin gida ta nufa ko takalmi babu gabanta  yanata fad'uwa    Fauziyya ma gidan takama hanya ta tafi dan bazata iyaba dawannan jarabar, kowacce rana kalar tata daban,    Haka rayuwar Fauziyya taci gaba da dagulewa sosai take data sanin wannan rayuwar tata dakuma zalincin da suka aikatawa su Hapsatu    Yau watanta 4month agidan jazuli amman bata sauya zaniba yadda yaga dama haka yake rayuwarsa kuma sai abunda tagani kawai   yaune yakama zasu koma gurin boka dan yace tanayin wata 4 akoma amman Jazuli ya 'ke'keshe idonsa yace sam shi babu inda za.......... [04/02, 7:59 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰: 🍃✨🍃✨🍃✨ ✨🍃DASHEN 🍃ALLAH🍃✨ WRITTER'S✍🏻 ASSOCIATION https://chat.whatsapp.com/BHqoOEHjWQz26cyXRvt9V7 🍃ALKALAMI ✍🏻YAFI TAKOBI🗡️ بسم الله الر حمن الر حيم ✨DAN HAKIN🍃 DAKA RAENAH😏🤔✨ 💞NAH💞 SADIYA ABDULLAHI UMAR 💞UMMUH FATEEMAH💞 🅿---4⃣5⃣&4⃣6⃣    ...........Yace sam babu inda zasu haka sukaita rokonsa ya'ki daga karshe dai dabara sukai suka tafi gidan su Hapsatu sukace Alhajine babu lpy taje ta dubashi, shine ya yadda     Haka suka tafi tana zuwa wajen nakan tsauni yace ai cikin nan da aka kwantar bai kwantuba dan yanzu yakai wata 7     Dafe 'kirji sukai atare wata nawa, yace 7 toh yanzu menene abunyi, ai babu tunda mun shimfid'a mata doka ta'ki bi, munce duk yadda zatai tayi sukwanta tare dan cikin ya kwanta amman takasa, toh yanzu babu yadda zan muku saidai ince, kutari gaba, akan aikin likitan nan amman dai kam yanzu abunda yafaru yarigada yafaru   Kutashi kuban wajeeeee, kutashiiiiii nace ko bakwajiiiiii naneeeee    Dasauri suka tashi cikin kuwa kafun suzo gida yafuto sosai ya zazzago dukkan abun duniya ya damesu, duk inda suka wuce sai an nuna su da baki, wasu kuma da hannu, ana zum6an su   Lokacin data shiga gida akan idon Jazuli suka shiga dan haka yayi 'kwafa yad'auke kai     Saida ta dawo gida sannan yabita dan yayi al'kawarin saiya lakad'............. ***  ***  *** Dan komai yana canjawa yadda yakamata, bayan tafiyar sune wasu motoci suka tsaya abakin 'kofar gidansu, manyan mutanene suka futo daga cikin motar, babu wani 6ata lokaci aka yi Sallama abakin 'kofar gidan    Amsawa Hapsatu tai, mai sallamar yace ana Sallama da matar gidan, toh ganinan, itadai tana amsawane kawai amman zuciyarta sai tsinkewa take, futowa tai da hijabunta akanta taga macece da kuma namiji sai yarinyar data siyi, waina da fanke jiya       Murmushi tai tace bisimillah kushigo mana, shigowa sukai ta shimfid'a musu tabarma asoron gidan suka zauna    Mai aikin Nusaiba ce da manager mom d'in ta     Saida suka gaisa sannan suka d'anyi jimmm kana suka fara mata bayanin akan komai daya kawosu, na sunasan wani daga gidan yazo yana yiwa Nusaiba girki sannan kuma za'ana biyan sa naira dubu 100k duk wata     Murmushi Hapsatu tai tace kuyi hkr wlh banida "ya mace agidan nan duk mazane kuma suna zuwa mkrnt sannan kuma ni inada ayyukan yi sosai acikin gidan nan danazo narin'ka mata, kuce da hjyr ta tayi hkr    Rokonta suka farayi akan ta tai maka, hakurin dai ta'kara basu, akan bazata samu yi musu abunda suke da bu'kata ba, haka badan suna soba suka tafi amman da tunanin yadda za'ai hjyr su ta fuskanta dan tace duk yadda za'ai karsu sake sudawo mata babu mai aiki    Koda suka koma gida hakadai suka shiga da fargaba acikin ransu da kuma tunanin yadda za'ai suyi mata bayani, dan sun san Allah ne kad'ay zai cece su agurin ta, da'kar idan bata kore su daga aiki ba    Suna shiga phalon da ita sukai tozali tana zaune akan kujera 'kafa d'aya kan d'aya abunta tana ta cin apple     'karasa shigowa sukai suka russuna agabanta, kallon su tai awula'kance tace lpy meya faru ina kuma Nusaiba take     Am..... Ammm... Am... Tana nan shigowa, Amm.. Amm... Amman abunda yafaru shine ta'ki amuncewa da sa'konki, kwashe dukkan yadda sukai yayi ya gaya mata, amugun fusace ta tashi tace sam wannan ai zancen banza ne yaza'ai ace mace kamata ta tura da sa'ko amman akasa samun amsa mai dad'i, kutashi maza kuje kugaya mata wacece ni sannan ta fad'i kuma Ada din kud'in datakeso zanna biyanta duk wata    Hjy wlh mun gaya mata amman tace a'a muyi hkr wannan ma abunda takeyi ya isheta rufun asiri      Whatt kutashi kuje na sallame ku maza tunda har anrasa mai kawomun farin cikin "'yata acikin ku dan haka ku 'kara mai maza nabaku minti 5 kubar gidan nan    Dan Allah kiyi hkr wlh bazamu sakeba ko ina ne zamuje mu samo mata duk wadda takeso amman karki rabamu da aikin mu, Outtttt, tafad'a da 'karfi    Babu yadda suka iya haka suka futa daga gidan dan idan suka tsaya zata saka ayi musu korar karene      Zama tai tana lila 'kafa akan kujera tana tunanin yadda zata kaya atsakanin su da Nusaiba dan tasan cewa zatai  abarta tana siyan abuncin gidan, ita kuwa bazata bari tanacin abuncin wannan ma'kas'kancin gidan ba    Abakin 'kofa Nusaiba ta had'u dasu suna shirin futa da jakun kunan su ahannu, kallonsu tai tace ina zaku kuma Aunty safiyya, hjy ce takoremu, akan me, gaya mata duk yadda akai tai, sbd wannan Za'a kore ku sai kace ku kuka hanata zuwa, Maza ku koma bakin aikin ku, zanje in sameta    Toh hjy mun gode Kallon 'kawarta tai kalisat, tace muje kalis, ok Nusy    Atare suka shiga phalon suna tafe suna hira harda tafawa, da Sallama akan labban su suka tura 'kofar phalon, tana kishingid'e akan kujera abunta tana kallon TV     Zama Nusaiba tai kusanta, kalisat kuna ta gaidata, Amsawa tai da kulawa tace, a'a kuna tare kenan, eyyy mom yau kun'ki zuwa school ko, mom babu abunda sukeyi ai shi yasa, ok tom kunde'ki zuwa kawai amman ana karatu tunda ba hutu kukai ba     Sallama hjy safiyya tai tashigo, kallon ta mom tai da tambayoyi fall bakinta, daga ina kike,  waya dawo dake, me kikazo yi kuma, uban wa yabaki damar shigomun phalo    Mommmmm wannan tambaya haka Wacce zata amsa daga ciki, ni na bata dama nace su koma bakin aikinsu, Amman daughter yaya zakiyi haka bayan kinsan duk wanda nasa aiki ya'ki yimun "'karshen sa kenan    Nasani mom amman kibarsu kawai, toh kefa yaza'ai da cin abuncin naki, mom na hakura basai naciba, really, yes mom, ok thank you dear, all is for you my dear mom,murmushi tai, itakam Nusaiba tashi tai takama hannun 'kawarta sukai part din ta   Ajiyar zuciyah ta sauke tace Allah yasoki, tashi kiban guri, tafiya tai itama part din datake ajiye kayan ta danta maidasu inda suke     **  **   ** Agida kuwa koda suka tafi aikin gabanta  Hapsatu taci gaba dayi dan ita bazata tafi tabar aikin ta da takeyiba da yaranta ta tafi wani gurin ba      Koda suka dawo tagaya musu duk abunda yafaru sunji dadin yake hukuncinta   Haka rayuwa taci gaba da tafiya, inda malamun su Nauphal yacanja masa guri yakai sa ss3 akan yadda yaga Yanada 'kwazo sosai    Itakam Nusaiba asace take turawa asiyo mata abunci Agidan su Nauphal   Akwan atashi babu wahala yanzu Nauphal yazana jara bawar sa inda result dinsa yay kyau sosai    Gashi kuma Fahat yashiga aji na biyu a mkrntrs     Komai yana tafiya dai-dai Inda Nauphal yasamu gurbin karatun sa na Likita amakarantar zariya, sosai yake kewar "dan uwansa da Ummerh bada himma yay sosai dan ganin ya cimma daci akan abunda yazo nema    Suna waya shidasu kusan kullum babu fashi, sosai Hapsatu ta dage wajen ganin tayiwa yaranta addu'ar Allah yakare mata su ya tsare mata su daga dukkan Sharri Yau tun wuri suka kammala komai dan babu mkrnt kuma akwai wani taro da za'ai na gwamnoni, kuma ambada hutun 7week's     Nauphal yadawo gida shima sunyi kayan siyarwa sosai suma    Futowa yay danya bud'e shagon yayan sa, yana budewa yashiga yafara tartare shi yana sharewa    Sallama akai da tattausar murya mai d'aukar hankalin mai sauraro    Juyowa yay anutse dan ganin mai mgn wata kyakykyawar yarinya yagani wadda bazata wuce shekara 15 ba amman komai nata nagirma yabayyana kallonta yake, tanata mgn amman baisan tanayiba    Saida 'kawarta ta ta6ashi sannan yace ammmmmm mezan baku, sweet ibon guda 10 sai kabamu chocolate guda 10 biskut guda 10, ok, zubo musu komai yay yamika musu, kud'in ta mika masa tana had'e rai amsa yay shima ya had'e nasa ran dan bayasan raini sam     Basu canji yay yajuya abunsa duk da yanasan 'kara kallon ta koda sau d'aya ne amman yaga kamar tanasan kawo masa raini ne     Tafiya sukai suna hira, kalis ce tace Nusy kinfayi kasuwa, kasuwar me ban gane ba, wannan kyakykyawan guy din ya 'kyasafa, 'kyasa me wlh Allah yakiyaye ni inso wannan yaron, yaro kuma, ey mana wlh naraina sa sosai ma kuwa bakiganshiba d'an 'karami dashi dukafa bai wuce 19-20 ba    Aaaa kinganki waike ko wanne irin saurayi saikin raina sa, ey haryau banga dai-dai ni ba wlh     Ok yayi nikam yamun sosai zance masa ina sansa, ta6 wlh wannan zubar da ajin badani ba yasin da bazan 'kara kulakiba, meyasa , sbd ma kar ayi kwatance dani ace ni'kawar nice, hhhh dariya kalis tasaka suka tari d'an sahu suka tafi     Shikam Nauphal kasa nutsuwa yay yana ta kallon su harsuka hau d'an sahu suka tafi sannan yad'auke lulu eyes d'in sa daga kansu    Zama yay yayi shiru yana nazari, Fahat ne yazo bakin gurin yabe my man, man, man har sau uku amman baisan anayi ba, ta6ashi yay yace ummmm yadai ko wata ta sacemun ruhin d'an kaninane     Murmushi yay yace haba Allah yakiyaye kawaidai ina tunanin yadda zanji inna kammala degree dina ne shine yasa nake tunani    Bude masa 'kofar yay yashigo yace brother wai menene gift d'in dazaka ban idan na gama    Ummmmm hmm ummm zan maka aur............... Hallmarth ce 💕💖💕   👑👑👑👑👑👑👑👑👑 🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃 *DASHEN ALLAH* *WRITING ASSOCIATION* *'DAN HAKIN🍃DAKA RAINA😏🤔* _Story and written by_ *SADIYA •A• UMAR* *{UMMUH FATEEMAH*} 🅿---4⃣7⃣&4⃣8⃣ ............... Aure kuma yayah🤔🤔 Yesss😉😉😉yakaji abun zai bada citta koh, nidai ban girmaba wlh     Hhhhh😀 saika girma tukunna, toh idan kagirman nayi maka auren      Haka sukaita hirarsu, amman Nauphal yakasa man tawa  da kyakykyawar fuskarta sam da murmushinta       Hapsatu ce tale'ko tana kiran Nauphal dan ya'karasa sauran aikin zata futa ta amso sa'ko    Shiga gidan yay ita kuma ta futo suna mata adawo lpy, tunda tashiga d'an sahu gabanta yake fad'uwa amman takasa gane dalilin hakan ko kad'an, addu'a dai take dazarar taji hakan     Wani gurin majalisa ta isa inda baban bintu yake 'karasawa tai suka gaisa yabata takaddun taduba sosai sannan tami'ka masa jakar hannunta ya amsa tafiya sukai ita kuma takoma gida Ahanyarta ta tafiyane tahango wasu manyan motoci nagani na fad'a masu shegen kyau      Kallonsu take gabanta yana tsananta fad'uwa kamar daga sama tajiyo muryarsa wanda bazata ta6a mantawa da itaba, yana fad'in arage glass d'in bayasan iya iskan AC kad'ay Waigowa tai tagansa yana murmushi duk da girma yabayyana sosai atare dashi amman hakan bazai hana ta gane saba    Kwala masa kira tafarayi BAFFA...... BAFFAAA...... BAFFFAA.......    Kallon mai nafef d'in tayi tace dan Allah kabi bayan wad'an nan motoci    Naaaaameeeee hjy kina da hankali ma kuwa, ai wad'an nan security d'in nasa kashemu zasuyi wlh Kinsan wanene ma kuwa    Nidai kabisu dan Allah Ai wlh saidai kisauka dan bazan saida rayuwata ba    Wad'an nan security masu yawan tsiya ai in muka bisu ko gawarmu kare ma bazai shin shina taba bare kuma mutum       To wai waye shiii Auke baki sani bama kikesan in bishi   Gaskiya kina ruwa kusa da kada🤔🤔🤔    To wannan duk cikar Nigeria da batsewarta babu mai kud'in sa ko kad'an   Kuka hapsatu tasaka    Yace kinga kiyi hkr nan garin da'anga kina kuka za'a kamani, ace sato ki nai     Wai waye ma naki tukunna Shiru tai masa batace komai ba har suka isa inda zata sauka, kud'in sa tabiya sannan ta koma gida    Duk jikinta babu 'kwari tana zuwa ta tarar da Nauphal yana duba wasu littattafan sa sallama tai tashige d'aki tacigaba da kukan ta    Nauphal hankalinsane yatashi, yabi bayanta yana kiran sunan ta     Ummerh..... Ummerh....... Ummerh... Lpy meya fatu, keda wa, waya ta6aki   Fahat ne yashigo dan shima yana mata magana dan yaga idanta yayi ja, amman yaga bata kulaba tayi Gida kawai, shine yarufe shagon yabi bayanta    Haka suka rufar mata da tambaya amman taki basu amsa suma kukan suka saka mata sannan tayi shiru tafara lallashinsu tana basu hkr   Nauphal ne yace ummerh waito me aka mikine, Nauphal baka sanshiba BAFFANA NAGANI     ummerh baffan ki kuma waye, kakana Wanda yahaifi ummerh taaa     Ummerh a ina kika gansa Basu labari tai tsap sunji haushin dabasu bita ba dasai sungansa    Fahat ne yayi ta lallami, yacewa hapsatu Ummerh kinsan ana babban taro, kibari zamu 'kara ganinsa tunda sai anyi kwana uku ana taron Da'kar yashawo kanta sannan ta tashi aka cigaba da safga    Wasa² har an kammala taro har tsawon kwana 3 amman Hapsatu bata 'kara ganin saba     Haka taha'kura ta fawwalawa Allah komai tana cigaba da addu'a Allah yabayyana mata shi     Tanasan taje tayiwa Abbansu magana akan tarihinta amman tanajin tsoro sosai, dan karya yi mata korar kare    Sosai suka samu ribar dabasu ta6a samu ba tunda suke arayuwarsu dan sunyi ciniki kamar ba gobe Yaune yakama Nauphal zai kammala hutunsa sosai yakejin ba'kin cikin rabuwa da family'n d'insa Da kuma kewarsu tun kafin yatafi gasoyayyar Nusy datadamesa amman hakadai yake daurewa sbd bayasan raini sam atsarin rayuwarsa    Haka yashirya suka kaisa har tasha yahau mota yatafi, dannewa kawai yake amman saida yay kukan zuci     Haka suka koma suma suna ta kewarsa, Fahat ma makaranta yatafi abunsa, dan Hapsatu hostel takama masa sbd karatun taga in ana mkrt yafi, agida yana shan wahala ga makaranta ga aikin dayake tayata, gakuma zaman shago, dan haka kawai saita kama masa hostel yana kwana acan sbd ta sau 'ka'ka masa       Sai gidan yarage daga  Hapsatu Sai masu tayata aiki, da kuma Bintu datake zaman shagon     Ribar dasuka tara, ta'kara had'awa taje wajen baban Bintu ya'kara mata hanya tasiya wani filin, kuma duk kansu d'aya akusa da juna amman manyane sosai tasiya     Yau da wani irin sanyi aka tashi wanda, da'kar Hapsatu takeyin aiki, tana kammalawa, tafara gyaran gida, buga 'kofa tafarajin anayi, kamar kartaje sai kuma taje Wani tsoho tagani yanata karkarwar sanyi, da'kara yake iya bud'e idan sama, atsorace tagansa tace da'karfi babaaaaaa malammmmm idiiiii luuuu....................... ✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻 Keep waiting my fan's🤔🤔🤗🤗🤗 Hallmarth ce💕💖💕 [04/02, 7:59 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰: 👑👑👑👑👑👑👑👑👑 🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃 *DASHEN ALLAH* *WRITING ASSOCIATION* *'DAN HAKIN🍃DAKA RAINA😏🤔* _Story and written by_ *SADIYA •A• UMAR* *{UMMUH FATEEMAH*}    🅿---4⃣9⃣&5⃣0⃣ ..................luuuu tai tafad'i 'kasa wad'anda suke tayata aiki ne sukayo kanta dan suma suna gaf dashigowa     Rabi'atu...... Rabi'atu...... Tashi karki mutu kinji tashi dan Allah,kuka yasaka yana jijjigata Dasauri suka  taimaka mata sukai suka shiga da ita gida, ruwa suka yayyafa mata sannan tadawo hayyacinta    Ganinsatai akusa da ita tace Babaaaaaa malammmmm idiiiii kaine dagaske bagizauba    Nine mana rabi'atu kidaina kuka karki 'kara shiga wani halin kinji    Toh baba, saida tad'an huta sannan ta tashi tayi masa masauki ad'akin zaune tunda akwai katifa da ledar tsakar d'aki aciki, ban d'akin tsakar gida kuma akusa da d'akin yake      Sawa tai aka kai masa ruwan Wanka da kayan Nauphal da man shafawa    Aikam wankan yashiga yayi sannan yashirya saigashi yayi kyau abunsa      Abunci ta ajiye masa mai rai da lpy sannan takoma bakin aikin ta    Koda ya kammala ce masa tai Baba ka kwanta kad'an huta kafun zuwa anjima mayi magana    Haka ya amsata yakwanta dan yana bu'katar hutun sosai, rabonda yasamu Wannan gatan tun suna tare da BAFFA aminin sa kuma d'an uwansa tunna 'kuruciya     ************ A6angaren Fauziyya kuwa tadaku kamar babu gobe dan Jazuli yalakad'eta kamar babu gobe     Da'kar take iya ganin gabanta haka ta tashi takuma cigaba da aikin gidan Tun daga ranar yakafa doka akan duk wanda ya'kara gani a "yan uwanta to abakin aurenta      Haka tacigaba da rayuwa cikinta sai girma yake 'karawa, abun na mata ciwo, inda gari yad'auka, ai da cikin shege tayi aure dama     Yau tun safe takejin ciwon mara sosai taketa daurewa dai amman abun babu, sauki    Gayawa Jazuli tai yayi mata banza yacigaba da al'amuransa daga 'karshema gidan yabari hankalinsa akwance    "Yar tsitsinta tad'auko takira Anas tagaya masa bata da lpy sosai kuma gashi tanata zubar da farin ruwa mai yawa   Direct gida yaje yad'auko mama Balaraba, yawuce tamajalissar su Jazuli yace yazo sutafi Dayake yasan halin Anas bayasan raini shine kawai yasashi yabisu    Gida sukaje suka d'aukota acikin d'an sahun sa, sukai asibiti da ita     Da'kar suka amsheta danta galabaita sosai, haka suka kwana amman Fauziyya bata haihuba     Na'kuda takeyi kamar me, amman kuma saita taso kamar zata haihu saita Lafa    Wasa² saida Fauziyya tayi kwana uku tana ibada, amman bata haihuba, daga 'karshe ma doctor faruq yace amata CS kawai     Anfara had'a kud'in aikin ne, ciwon ya'kara tashi, doctor yace bari su shiga da ita d'akin daza'ai mata aikin Shi kansa Jazuli saida yatausaya mata, yatafi had'o yan canjinsa dan ahad'a abiya kud'in kayan aikin Suna ciki ana 'ko'karin fara had'a kayan aiki akad'auke wuta    Haka doctor yafuto yace musu indai ba'a kawo wuta ba nan da awa d'aya ba to gaskiya zaiyi wahala tarayu Sosai mama Balaraba tasaka kuka tana neman dan Allah yatai maka mata yaceci ran "yarta      Ana cikin wannan halin wata nurse tafuto da gudu tace da doctor faruq Sir kazo Dasauri   Juyawa yay yashiga cikin d'akin dasauri samu sukai har kan yaron yafara futowa    Da'kar suka tai maka mata ta'karasa haihuwa amman saida akai mata 'kari, wani kanne ya"kara danno kai, tai maka mata sukai nan ma ta haifosa    Namiji da mace ta haifa, inda Allah yatai maketa kamar su d'aya da Jazuli sakk    Ita kuwa atake alokacin tabar numfashi, dan duk jikinta yasaki saboda tsabar wahalar datasha        'Ko'karin ceto rayuwarta suka fara dan ta wahala sosai, sukuma yaran aka fara gyara su, gaya musu akai ta haihu "yan biyu mace da namiji    Sosai gaban Mama Balaraba yafad'i danji tai dama yaran sun mutu, dan bala'i bama d'ayaba biyu    Kai nikam naga takaina ni Balaraba, kuka tasaka tanata yi tana 'karawa, babu mai lallashi    Dan Anas ana fad'a masa yajuya yatafi dan siyo musu kayan da za'asa musu, yayi musu siyayya sosai yakawo aka shirya yaran cikin kayan sanyi green ☘ da white sunyi kyau acikin kayan Ita kuma yasaka Jazuli agaba sukaje aka d'auko mata kayan sawa, dan ko takan Balaraba Bai biba bare tasaran zai bata hakuri, dan gani yake abunda suke aikatawane yake dawo musu Saida Hapsatu ta kwashi tsawon sati 5 kafun ta warware sosai jikinta yayi kyau tayi lumi mi abunta sbd Anas yana bata kulawa ita da yaranta    Amman tun daga wannan lokacin data haihu har kawo yanzu basa magana da Mama Balaraba dan ita tsoronsa takeji sbd yadda yake had'erai inya shigo Shima Jazuli sosai yake kulawa da iyalansa dan yanasan yaran sosai     Yau Fauziyya tayi sati na 6 a asibiti amman dinkin nata bai warkeba dan haka doctor faruq yace abari ta 'kara sati biyu in sha Allah zai warke Haka kuwa akai kafun sati biyun ma yawarke, aikuwa ana sallamar su suka wuce gidan su Mama Balaraba acan tayi wanka tayi dukkan jegonta inda jarabar "yan unguwa ma ta ishe su, kullum ba'a rasa mai zuwa ya'kare musu zagi    Saida Anas yatashi tsaye sannan suka samu sukuni, kusan kullum cikin kuka Balaraba take na wannan haihuwar da Fauziyya tai     Yau tun wurwuri tagama komai aka yankawa yaran hakika akan barsu da sunan su hasan da usaina     Ad'an dafa abunci aka raba, sunyi taro amman ba sosai ba, dan komai rabun abun ma Anas ne yayi matashi Kullum baya gajiyawa dayi musu hidima, in kagansa kamar bashi da damuwa      Amman a'kasan ransa kuma tunanin inda zaiga hapsatune da 'kaninta kullum yake damunsa dan duk inda zaije cigiya yaje, har gidan redio da TV duk yake amman shiru, yana damuwa sosai dan duk Jazuli yabasa labarin komai daya faru    Bayan an kammala suna ba'a watse ba saida aka kusa dambe da'kar aka shawo kan abun aka samu sauki   Alhaji kuwa baban su Hapsatu yadamu sosai da wannan d'ibar albarkar da ake masa agidan sa kullum    Hakadai yake hakuri dan babu yadda zaiyi Yau tun safe Balaraba ke shiri ita da Fauziyya suka goya yaran suka kama hanyar gidan Boka Babu 6ata lokaci suka isa wannan 'kasurgumun jejin suna isa cikin bukkarsa    Yafara she'ka Dariya yana shewa harda tafawa hhhhhhhh hhhhhhhh hhhhhhhh  😁😁😀😀😀😂😂😂😂😂    Kun 'Kara so alokacin daya dace sosai ma kuwa, kuzauna kuzauna    Zama sukai nan yafara labarta musu cewa, ai anan Jazuli yazo ya amshi maganin mallaka wanda shida Fauziyya mutu ka raba, kuma yace kar'abashi mai la'kanin dazai karye    Kunyi sakaci dan bazata iya auren likitan nanba kuda nace muku tana haihuwa kuzo ko kuma ke kizo Ai mlm babu natsuwane dan batai haihuwar kwanciyar hankali ba      Mun sani ai dan mu muka rin'ka jaa mata rai dankarta haihu da wuri sbd tasa6a mana umarnin mu   Toh yanzu boka menene abunyi Hhhhh😀 ai abunyi d'ayane saidai ahaukata Jazuli saitayi wani auren amman idan ba haka ba tofa wannan auren bazai mutuba Amman meyasa kai masa wannan aiki     Hhhhh😀 Hhhhh😀 Hhhhh😀 kud'ifa zai bamu da jini tayaya bazamuyi masa aikiba    Jini kuma? Ey jinin haihuwarta yakwaso mana wanda kukace yazubar toshiyakawo mana mukuwa mukai aiki mai kyau Toh gaskiya ahaukatashi sannan kuma akarkato da hankalin likitan nan yadawo kan Fauziyya sbd ayi ai auren nan muhuta Zanyi aiki amman saidai kubari aure saita yaye yaran nan nanda wata 14  ai ayi aure Aa mudai ayi auren in yaso komai ayishi daga baya    To zanyi amman kuma saikinje kin kwanta da d'an tsito     Dan me? Abunda kunnen ki yajiye miki, inba hakaba kuma, kutashi kuban guru    Zanyi ranka yadad'e duk yadda kace haka za'ai babu matsala Toh tashi kishiga yana jiranki, saiku tafi daga baya, tashi tai tashiga d'ayar rumfar, tana ta sauri sbd ayi awuce gurin    Dagataje sai tagansa yana zaune haihuwar uwarsa ba komai acikin jikin sa yana jiranta    Tunowa tai dawahalar datasha rannan babu yadda ta iya haka ta 'karasa dan tasan idan tajuya sai yayi sau uku     Tana zuwa tacire nata kayan, babu wani wasa ko wani abu, kawai far mata yay aikuwa ihuuu kawai kake jiyowa   Fauziyya ce ta mi'ke zata shiga d'akin, Boka yatareta yace kina shiga kema saina kwanta dake kuma shima haka, dan bayasan yana aiki ashiga wannan yasa6awa dokar mu Gaba tai abun....................... ✍🏻✍🏻✍🏻 Keep waiting my fan's 🤗🤗🤔🤔 Hallmarth ce💕💖💕    [04/02, 8:02 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰: 👑👑👑👑👑👑👑👑👑 🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃 *DASHEN ALLAH* *WRITING ASSOCIATION* *'DAN HAKIN🍃DAKA RAINA😏🤔* _Story and written by_ *SADIYA •A• UMAR* *{UMMUH FATEEMAH*} 🅿---5⃣1⃣&5⃣2⃣ ............... Gaba tai abunta harta kusa 'karasawa kuma saita fasa tajuyo,  sbd tasan mahaifiyarta jarababbiya ce amman kuma tana kuka dawa wannan d'an tsiton to ina kuma gani da bankaita jaraba ba    Dawowa tai tazauna, Boka yafara dariyar mugunta Hhhhh😀 Hhhhh😀 Hhhhh😀 Ashe kinajin tsoro shegiya dakin je ai dayanzu munyi maganinki babu 6ata lokaci Hhhhh😀 Hhhhh😀 Hhhhh😀 Hhhhh😀 dariyar ce tacika gurin sosai har tana yi mata amsa kuwa akunnen ta, haka ta hakura amman badan tana soba saidan babu yadda zatai tana jiyo ihun mahaifiyarta    Saida Balaraba takwashi kusan awa 1h sannan yakammala, saida ta huta sannan da'kar takamo hanya tana jan 'Kafa ta futo, tanata sharar kwallah Magun gunan su aka had'a musu sannan suka kama hanya suka tafi gida da'kar suka isa gidan    Babu 6ata lokaci suka fara aikin da nakan dutse yasakasu, sunyi komai kamar yadda yace sannan suka koma suka sanar dashi, yace toh su jira nanda kwana 7 komai zaiyi yadda sukeso     Sannan yabasu wani magani yace suyiwa likitan farfesu susaka masa aciki, idan yazo, yanaci shikenan zance ya'kare dan kuwa baza'ai wata ba zai turo Haka kuwa akai dan bayan kwana 7 komai yayi inda Jazuli yafara hauka harda bin mutane da bololi Nanfa mama Balaraba tayi tsalle ta dire akan saiya saketa, aikam da dance masa kasaki Fauziyya saiduka baya bada amsa saidai duka kawai     Haka dai tarinka shiga tana futa har aka raba auren nan, ba'adad'e da raba aurenba dan watanta biyu aikam sai ga doctor faruq nan    Yasamu Alhaji yace yanasan auren "yarsa Fauziyya, yakuma gaya masa bayasan ad'auki lokaci     Amsa masa yay ace amman yabari ta gama iddah kafun nan sai ayi maganar auren   Ahaka suka rabu inda aka yi masa farfesu kamar yadda Boka nakan dutse yalabarta musu Yaci kuwa sosai, aikam sunji dad'i ba kad'an ba      dan suna ganin burin su yakusa cika akan sa     Bayan wata d'aya da tafiyar doctor yadawo su Mm Balaraba ma anzata aiki baiyiba      Saigashi da manyan ledoji da kud'i yakawowa Fauziyya, itakam sai yau'ki take tana wani rangwad'a alamar ta isa d'in nan      Saida tagama yau'kin sannan taje, doctor faruq kuwa kamar zai haukace sanda yaganta haka yayta zuba yana yaba kyan ta(wanda nikam dana ganta kamar nayi kuka dan rashin had'uwa😙😙)      Wasa² soyayya mai 'karfice tashiga tsakaninsu inda take samun kud'i yadda take so tayi mai ta'kara fari, gashi tasha, shaka fashe tayi wata irin 'kiba sosai     Anas kuwa tun abun nabashi mamaki har yadaina, yazuba musu ido kawai dan dai yasan wannan abun bana Allah bane    Babu abun da yake damunsa kamar rashin jin labarin Hapsatu dabaiyiba      Yau tun safe su Mm Balaraba ke shiri ita da Fauziyya dan yaune za'a saka ranar auren su akuma kawo lefe dakud'in nagani inaso   Sai wajen 12:09pm sannan suka iso Alhaji da kakah hajja sai gyaran gida ake anata gwalli za'a "yarsu zata auri mai kud'i     Shidai Alhaji sbd kar kaka hajja tace zata tsine masa yasa yakeyin wasu abubuwan amman badan ransa yanasoba     Kuma abunda yafi d'aga masa hankalinsa shine yanasan yatambayi ina su Hapsatu suke amman saiya kasa kwata²     Koda family 'n su faruq sukazo sun raina wannan gidan da faruq yaketa rawar 'kafa akansu     Saida sukaga amaryar ma sannan sukai dana sanin zuwan dasukai, dan waye baisan family d'insuba wajen bin bokaye da malamai har la'kabi ake musu da "ya"yan Allah bani sbd dukkan su halinsu d'aya    Hakadai sukai duk abunda yakamata inda suka kawo lefe akwati 8 da bakko guda 2 anzuba kaya sosai       Nan aka saka sati biyu dan haka faruq yace kuma yace kar akawota da komai yasaka komai acikin gidan sa In kukaga Fauziyya abun saiya baku mamaki sosai dan babu kunya tazo tanata dudduba kayan tunkan ba'kin sutafi Haka aka tafi da ita abaki anata zaginsu     Itakam ko ajikinta saima shewa take da bud'a    yarone yayi sallama, aka amsa yace kawu Anas yana nan    Akace ey Yace ana sallama dashi awaje    Toh, kace waye Futa yay, bai dad'eba yadawo    Ance wai ansamu labarin wanda yagansu zasu hau mota subar gari     Suwa fa inji Mm Balaraba Anas ne yafuto dasauri yace A'a wannan zance nane    Muje ko tasa yaron yay suka futa daga gidan ashirin yabashi yace ngd kaji yaron kirki   Amsa yay yana ta murna yace angode kawu     Yana futa yaga wani mutum abakin kofa dasauri ya'karasa suka gaisa     Mutumun ne yace yawwa wannan yarinyar daka bamu cigiya anganta amman kuma wanda yaganta yace ansaidasune gawasu mutane     Masu siyan yara a garin Abujah Mekace wannan yarinyar fa tacikin wayata    Tabbas ita nake nufi dan har hotunan su yanunamun suna cikin adai-daita za'asiyar dasu kuma dama mai adai-daitar Saida yara suke shida mahaifiyar sa, suna zaune ne atashar kaduna, kuma sunyi hatsari sun mutu gaba d'aya    Shine nazo in gaya maka maka dan kar ka cigaba da neman su    Tunda antabbatar da duk yaran da suka d'auka yankasu akeyi     Wata juwace tad'auki Anas yayi baya luuuuuuuuu..................... ✍🏻✍🏻✍🏻 Keep waiting my fan's🤔🤔🤗🤗🤗 Hallmarth 💕💖💕 [04/02, 8:02 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰: 👑👑👑👑👑👑👑👑👑 🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃 *DASHEN ALLAH* *WRITING ASSOCIATION* *'DAN HAKIN🍃DAKA RAINA😏🤔* _Story and written by_ *SADIYA •A• UMAR* *{UMMUH FATEEMAH*} 🅿---5⃣3⃣&5⃣4⃣ ...............luuuu yay yafad'i 'kasa sumamme mutanen gurin da kuma d'an sandan ne suka taimaka aka saka masa ruwa yafarfad'o bayan sun yayyafa masa    Sosai Anas yaji wannan batun danji yay kamar yagama samun farin ciki dajin dad'i kenan arayuwarsa taduniya dan yana matu'kar san Hapsatu amman kuma yakasa fad'a mata sbd gudun karya ja mata masifa     Sai yau yake daya sanin dabai auretaba yabar garin da itaba, dayanzu tana tare dashi Hakadai akai ta ban baki anata yi musu jaje, su Mm Balaraba kuwa kamar mutuniyar kirki harda kukan munafurci itada Fauziyya     Alhaji kuwa jiyay kamar ancire masa wata laka daga jikinsa, duk jiyay yarasa duk wata nutsuwar sa da kwanciyar hankalin sa     Balaraba kam da Fauziyya ji sukai wannan labarin yafimusu ko wane albishir dad'i dan ji suke kamar yau sallah, sai juyi suke suna shewa abunsu, kamar ba gobe Wasa² saida aka had'awa kawu Anas da addu'oin samun nutsuwa sannan yadawo hayyacinsa     Sosai yarame yayi ba'ki gaba d'aya yacanja kamar ba kawu Anas d'an gayu da kwalliyaba Abu kamar wasa bikin Fauziyya sai 'kara sowa yake inda Jazuli babu alamar lpy atare dashi sam kullum haukar tasa cigaba take, daga ''karshema gidan mahaukata aka kaishi, dan zaifi samun kulawa acan Tun saura sati biyu aka kai Fauziyya gidan gyaran jiki anata gwalli, duk,  'kauyen su babu wadda ta auri mai kud'i kamar ta intabiyo hanya kokai waye saika caya ta wuce sannan kawuce " ya"yan gidan Alhaji Hamisu d'an kakah hajja sune suka dawo 'kawayen ta, dan sune suke da kud'i suma a 'kauyen Yau ce takama ranar d'aurin aure kamar yadda yakama alissafi    Ansha faty anci DJ angaji sosai tun jiya yau kuma za'ad'aura aurene da kuma kai amarya    Ahanyar su ta zuwa d'aurin aure su sani 'kannen Fauziyya  suka had'u da wan mijinta b...................... ************** A6angaren su Hapsatu kuwa saida ta kammala aikin komai sannan tasallami kowa sannan tazauna akan tabarma dan jiran "Baba mlm idi"       Yajuma sannan yafuto wajen gaf da magriba dan haka saida yaje sallar Isha'i sannan takai masa wani abuncin da ruwa yaci yasha     Sannan tai musu shimfid'a atsakar gida dayake akwai wutar nefa dan haka suka zama idan yaranta suna nan Saida yakammala, sannan ta bashi gurin zama yazauna, suka 'kara gaisawa sannan, yace mata Rabi'atu maiya kawoki nan garin ne keda kike aure agarin kano,  can 'kauyen rano    Baba mlm ba rabi'tu bace  "yar tace Hapsatu wadda suke kawo muku kunu ko fura idan Ummerh ta dama A'a dai A'a dai A'a dai, karki ce mun Hapsatu ce, itace baba     Kuka yasaka yana tafa hannuwa yace kuma kinyi kama da ita sak dan wlh baku da maraba, keda RABI'ATU Allah kenan mai yadda yaso da bawan sa      Ina ita innar taki tak? Aurene yakawoki nan? Ina sirikin namu yake? Tunda nazo bangan saba     Sunkuyar da kanta tai 'kasa taji wata kwallah tacika mata idan ta, tace baba, ai Ummerh na ta dad'e da mutuwa     Mekikace Hapsatu ban fahimce kiba , Rabi'atu d'ince tarasu, kuka ya'kara sakawa harda shar6ar majina      Kayi ha'kuri baba haka Allah yaso, Tooo yaushe akai aurenki Hapsatu     Baba ba aure nayi ba, zaro ido yayi yace ba aure kikai ba, mekikeyi agidan nan zaman kanki kike yi Hapsatu    Ey, baba Innalillahi wa inna ilaihi raji'un Hapsatu inashi Alhajin yake da Kakah hajja menene amfanin su dazasu barki kina zaman kanki bazasu ri'ke kiba     Kuka tasaka tana yinsa da'karfin ta kanaji kasan tun daga 'kar'kashin zuciyarta yake zuwa, abdad'e ana danneshi, na zallar ba'kin ciki ne da 6acin rai, duk wanda yake sauraron sautin kukan ta saiyajishi acikin jikinsa sbd rad'ad'i dazafin da sautin ke futarwa    Baba malam idii ne yace Hapsatu daina kuka kinji gaya mun meyake faruwa inji     Babah dan Allah suwaye dangina kuma a ina suke inasan zuwa cikin su nima inji dad'in da mutane sukeji idan suna tare da 'yan uwansu       Zan fad'a miki Hapsatu amman dafari dai kidaina kukan kifad'amun meyake damun ki inji      Nima sai in baki labarin 'yan uwanki yanzunnan     Rage sautin kukan tai tad'ago idanunta dasukai jaaa jaajirrr tace baba, nidai tunda nataso naganni tare da ummerh ta acikin Wannan gidan kuma ban waye dakuba sosai lokaci d'aya muka rasa BAFFA tun banda wayau daga baya kuma muka rasaka, kullum natambayi  Ummerh sai tace mun inyi hakuri zataban labarin inda kukaje, kuma BAFFANA yana kawo mana sa'ko dan yana samun labarin mu daga baya kuma yadaina kawo mana komai      Tiryan tiryan Hapsatu tabashi labarin komai daya faru arayuwarsu bata 6oye masa komai ba har wahalar dasuka sha da kuma shekarun da suka d'auka acikin garin kaduna     Sosai Baba mlm idiii yatausaya musu wani gurin ma saida yay kuka yace meyasa ya'auro wad'an nan ahalin, wanda ake musu take kala²,   "kwar kwasa fidda na kogo" ai indai sukai shiga saisun fitar dana ciki, in kuma babu to baka isa kashigoba     Baba Kakah Hajja ce tasashi yay auren ai, kakah Hajja ita awa kuma     Baba ai ita kakar muce Inji wa yace miki Inji Abban mu   Hmmm 🤔 murmushi yay yace a'a wannan batun ba haka yake ba Hapsatu    Yaya yake Baba ban gane ba sam Zan baki labari komai yanzu Hapsatu     gyara zaman ta tai ta maida nutsuwarta kansa dan tanasan taji labarin Ahalinta itama       ALHAJI IBRAHIM MAI SHADDAH shine kakan Ummerh ki    An haifesane agarin kano acikin unguwar yakasai alayin 'kofar mata anan ne gidan su yake   Susu biyu iyayen su suka haifa inda suka basu ilimi da tarbiya dai² misali kakan Ummerh ki yayi makarantar primary dashi da 'kanin sa musa wanda daga nan suka tsaya sai suka kama kasuwanci sosai      Sana'ar shadda shine kasuwancin gidan kakan nin ummerh ki susu biyu suka taso Ibrahim da kuma Musa suna san junan su sosai dan idan babu d'aya to d'aya bazai iya koda zaman kasuwa bane     Sun ginu akan sana'ar saida shadda sosai sannan Allah yay wa iyayen su rasuwa wanda hatsarin mota yakashesu ahanyarsu tadawowa daga YAMAI sunkaiwa danginsu ziyara     Sosai mutuwar iyayen su ta gigitasu wanda kakan JAURO mahaifina kenan  yaso yad'aukesu amman sukace abarsu suci gaba da harkar kasuwancin su anan kawai    Babu yadda suka iya dole suka barsu inda kakan JAURO yadawo kano da zama badan yana soba    Saidan yakula da yaran d'an uwansa tunda iyayensu d'aya    Kakan Ummerh ki shiya sha nono yabawa kakan JAURO Yataho da JAURO lokacin shima baifi sa'an suba  inda suka cigaba da kasuwanci tare sosai suke girmama junan su wanda daga 'karshema kakan JAURO yayi aure ya auri HAJIYA TABAWA     HAJIYA TABAWA macece mai hkrn gaske wadda bata da saka ido ko kuma ba'kin ciki akan abun wani     Kuma duk iya abunda zaka mata bazata ta6a nuna kayi mata laifiba tsakaninta dakai addu'a kawai da kuma nasiha akan ka gyara    Haka ta kwashi shekaru amman bata ta6a haihuwa ba har su IBRAHIM  da MUSA da JAURO sukai aure    Basu dad'e dayin aure ba tasamu ciki inda wannan ciki shine yazama ajalinta dan tunda tasamu cikin nan kullum cikin ciwo take yau da lpy gobe babu lpy    Randa ta haihu kuwa ranar tarasu inda tahaifi d'anta namiji aka saka masa suna NAZIRU   Sosai su IBRAHIM suke kula da yaron nan wanda kakan Jauro badan yasoba ya'kara aure inda ya auri Kaka Hajjah    Hjy mashid'a kenan iyayenta 'yan kano tu jiddane shiyasa idanunta suke abud'e zam²        Bata ganin kowa da arzi'ki shigowarta wannan gida yafara haddasa bala'i wanda kakan Jauro yasha yi mata fad'a da kuma takara amman bata gani     Matar Ibrahim da musa sun haihu rana d'aya inda matar Ibrahim tahaifi namiji, matar musa kuma ta haifi mace    Namijin aka saka masa suna Hashim, macen kuma fauxiya wadda akeceda Mamie, Hashim kuma ake ce masa Baffan            Matar jauro bata samu cikiba saida aka yaye yaran Ibrahim da musa     Sannan tasamu ciki sunyi murna sosai inda tacigaba da renon cikin ta harta haihu d'anta namiji aka saka masa idiris    Bayan ta haihune babu dad'ewa Allah yay wa kakan Jauro rasuwa    Inda wannan rasuwa ta girgiza wannan family sosai     Sunyi kukan rashin baban su sosai da kuna kewarsa    Kakan Jauro bai dad'e da rasuwaba kaka Hajjah tace tanada ciki wanda wannan cikin nata ma ba'asan dashiba yakai kusan wata 4     Alokacin ne kuma IBRAHIN mai shadda shida 'yan uwan sa suka gida makeken ESTATE acikin garin RANO     Wanda gidane nagani nafad'a acan suka tare suda matansu da iyalinsu baki d'aya inda suka baje gidan su nagado suka gina wani katafaren gida agurin     Haya suka saka suka cigaba da rayuwarsu acikin garin RANO    Tun daga wannan haihuwar da sukai basu 'kara haihuwa ba sudukan su Kamar had'in baki    Yau tun safe kaka Hajjah take................ ✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻 Keep waiting my fan's🤔🤔🤗🤗 Hallmarth ce 💕💖💕   [04/02, 8:02 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰: 👑👑👑👑👑👑👑👑👑 🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃 *DASHEN ALLAH* *WRITING ASSOCIATION* *'DAN HAKIN🍃DAKA RAINA😏🤔* _Story and written by_ *SADIYA •A• UMAR* *{UMMUH FATEEMAH*} 🅿--- 5⃣5⃣&5⃣6⃣ .......... Tun safe kakah hajja take na'kuda inda bata haihuba saida ta kwana asibiti ta haifi "yara mace tana haihuwar ta kuma yarinyar tarasu Ba'karamun ba'kin ciki tajiba narasuwar yarinyar taba wanda saida ta dad'e tana jinya sannan tadawo dai²    Haka rayuwa taci gaba kakah hajja tana kula da Naziru amman kuma wahalar dayakesha takai intaha    Wanda daga ''karshe wajen Aunty Safiyya yakoma matar Ibrahim     Inda tahad'ashi da danta Hashim take kulawa dasu Haka rayuwa taci gaba da tafiya yau dad'i gobe akasinsa harsu Hashim suka kammala karatun degree da matter's d'insu    Inda aka had'a auren Hashim da Fauziyya    Shikuma idiris ya auri wata wadda ake ce mata maryam    Naziru kuma ya'auri karima Acikin garin RANO iyayen su suka gina musu suma nasu makeken estate d'in suka fara tasu rayuwar mai tsafta dan bala'in kakah hajja kullum ''karuwa yake       Suma kasuwanci suke dan iyayen su basu 'kyalesuba suna aikin gomnati kad'ay ba    Sana'ar shadda da kuma wasu sana'oin duk sukeyi ba wasa      Matar Naziru ita ta fara haihuwar d'an ta namiji aka saka masa sunan kawu Ibrahim    Sai matar idiris itama ta haifi d'anta namiji itama, aka saka masa sunan kawu musa     Saida Ibrahim da musa suka girma har sukai shekara 11 sannan matar Baffan ki tasamu ciki tahaifi yaranta guda uku biyu maza d'aya mace ake ce musu hasan da usaini ita kuma macen aka saka mata Rabi'atu     Sosai suka taso cikin gata daso da 'kauna wanda bazai misaltuba agurin iyayen suba da kakan ninsu     Ranar wata wata talata ranar dabazamu manta taba itace ranar da wuta takama acikin estate d'in su kakan Ummerh ki wanda da dare ne kafun motar kwana-kwana tazo gidan nan ya'kone sosai, dukkan su babu wanda aka futar da rai acikin su    Amman abun mamakin shine wutar bata ta6a 6angaren kakah hajja ba ko kad'an itace ma ta futo take ihun wuta²     Haka akai musu sallah aka sallaci gawarsu wanda duk sun 'kok'kone sosai       Babah Ibrahim Ashe kafun yamutu yabawa Hashim da Fauziyya dukkan takaddun dukiyarsu da komai wanda kaka hajja bata sani ba    Kuma yace karsu gaya mata dan ba alkairi bace wannan matar ba    Bayan sun rasu ne taji har yau ba'ai zancen dukiyarsu ba gashi sun doshi shekara hankalinta yatashi dan tai tunanin za'ai maganar kuma taji shiru    Taso tai magana amman sai taga idan tai maganar za'ace wazata bawa tunda itadai bata ta6a haihuwa ba acikin su    Ahaka tayi hkr ta share amman kuma daga 'kasa tanata yi musu bita da kulli danta gane ina suka ajiye wasu takaddu na dukiyar tasu Tunda tayi bugun cikin dai duk abanza dan bataji wani labari ba     Ranar wata juma'a da safe Naziru yatashi daciwon ciki wanda aka d'aukesa zuwa asibiti kafin suje yaras     Ba'a dad'eba itama matar sa tarasu Abun mamaki sai Kakah hajja tace abata d'an Naziru tari'ke sbd yanzu bashi da iyaye ita kuma bata da d'a abar mata shi    Dafarko nida baffan ki bamu yaddaba amman saita rink'a kuka harda hawaye wai zamu nuna mata wariyar launin fata dan munga bata ta6a haihuwa ba      Haka tacigaba da ri'ke Ibrahim awajenta tun yana d'an shekara 2 tari'ke Abban ki wanda yafara basa wahala daga farko    Aikuwa Baffan ki ya 'ke'keshe idan sa yace tabashi d'an sa inba hakaba hukuma ce zata rabasu    Taji tsoro sosai anan tace bazata 'karaba yayi hkr dan jan ido yanuna mata sosai akan Ibrahim       Daga ''karshe tayi hkr ta rikesa amman kuma idan yay mata abu kad'an sai masifa da bala'i zatai tai masa    Shekarar Ibrahim 6 agurinta tayi aure ta auri wani mai kud'in gaske bata dad'e da auren saba tasamu ciki ta haifi d'anta namiji aka sama masa suna Hamisu       Sosai take nunawa d'an nan nata soda 'kauna da kuma sangartasa datakeyi sosai da kud'i sbd kasancewar mahaifinsa yana da kud'i        Hamisu yanada shekara 10 mahaifinsa yarasu inda kaka Hajjah tayi ba'kin ciki amman kuma tayi murna dan yabar musu dukiya mai yawa     Takama kasuwanci Kamar babu gobe    Anan harkar kasuwancin ta tahad'u da mamar Balaraba hjy kaltum wadda ta 'kara bud'e mata idan ta tass suke bin malamai da bokaye     Sosai suke shan sha'anin su yadda suka ga dama      Baffan ki bai ta6a kula taba saidai daga ''karshe yad'auko Ibrahim yadawo dashi wajen Fauziyya    Tahad'ashi shida su hassan da rabi'atu taci gaba da rainon su    Haka rayuwa taci gaba da tafiya inda kowa yake cin gashin kansa     Sam bama shiga safgar kakah hajja dan tunda tayi aure ta 'karo wula'kanci sosai     Bare yanzu kuma datake zawarci Ita irin matan nan ne masu 'karamun jiki, suci zamaninsu suci nawasu, sannan kuma tunda ba haihuwa takeba tsufanta bai nuna ba sam gakuma kud'i sun zauna mata kota ita, sai she'ke aya da kuma bariki      Hamisu a'kasar waje yayi karatunsa na primary da secondary har university ma acan yayi shiyasa ya'kara kangarewa gashi kuma yahd'u da abokai marasa ji    Sai suka had'u suka kangare babu wanda zai kwa6esu idan suna abunsu Wani lokacinne ma idan abun ya ishi baffa saiya kirasa yay masa fad'a amman abanza dan baji yake ba Daga 'karshema yafuta sha'aninsu gaba d'aya     Baffan ki mutum ne mai yawaita kyauta da sadaka dan kullum sai anyi girkin almajirai agidan sa masu dafa musu abunci yad'auka na musamman, sannan kuma dukkan 'karshen wata sai yay rabon kayan abunci daga company sa kuma baya ta6a gajiya    Yakan kuma shiga makarantar islamiyya da allo da boko yaga abunda basu dashi yay musu sannan kuma yad'auki nauyin karatun yara dayawa harsu kammala     Shiya gina asibitin garin Rano dakika ganta    Dan haka suma yaransa suka taso da wannan tarbiyyar basu da rowa ko kad'an, sannan kuma uwa uba Aunty Fauziyya itama bata da rowa sam hannunta abud'e yake Lokacin da ummerh ki ta girma takai shekarun aure, lokacin ne kakah hajja tazo akan lalle lalle saita auri Hamisu d'anta inda Baffanki yace atambayeta tana sansa itakam tace aa batasan sa    Ba'karamun ba'kin ciki kakah hajja tajiba  ba, alokacin taso aimata auren dole amman Baffan ki yace A'a sam shibadashiba za'ai wannan rayuwarba      Alokacin ne kuma IBRAHIN yanunawa Baffan shifa yanasan Rabi'atu kuma itama tana sansa Aikam babu 6ata lokaci akai auren su anyi biki nagani na fad'a inda suka tare agidan su wanda baffa yagina musu gidane babba sosai na "ya"yan.........................✍🏻✍🏻✍🏻😎 Keep waiting my fan's🤔🤔🤗🤗🤗 Hallmarth ce 💕💖💕 [04/02, 8:02 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰: 👑👑👑👑👑👑👑👑👑 🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃 *DASHEN ALLAH* *WRITING ASSOCIATION* *'DAN HAKIN🍃DAKA RAINA😏🤔* _Story and written by_ *SADIYA •A• UMAR* *{UMMUH FATEEMAH*} 🅿--- 5⃣7⃣&5⃣8⃣ ............. Na "ya"yan manyane sosai duk wanda yashiga gidan sai yasan yashiga gida mai kyau mai rai da lpy sosai ma Ranar da kakah hajja taje gidan banda ba'ka'ken magan ganu da habaici babu abunda takeyi    Tana samun nasarar juya Ibrahim sosai sbd yana bata girmar uwa dan ganinta yake Kamar mahaifiyar sa Ba'a dad'eba  tasa Hamisu yayi aure ya'auro wata yarinyar yar wani mai kud'i sosai Inda tasaka dole sai Baffan ki yagina masa gida irin na Ibrahim acewar ai duka d'ayane Haka yasa  akai masa shima gidan sa amman baikama 'kafar na Ibrahim ba sam anyi masa shima dai dai² gwargwadon iyawarsa Sosai wannan abun ya'kona mata rai akan yaya za'ai baza'ai masa irin na Ibrahim ba    Amman ganin shima gidan na kece sa'ane yasata hkr kawai Amman badan taso ba Haka akaci gaba da rayuwa inda shikuma musa yaron wajena shima yayi aure   Baffan ki bai gajiba yayi masa gida shima mai kyau sosai inda suke zaune shida matarsa Akwana atashi babu waha sai gashi ummerh ki tasamu ciki wanda tahaifi d'anta namiji wanda ranar data haifesa aka samu wani yasacesa da dad dare a Asibiti  sosai hankalin mu yatashi muka shiga wani irin tashin hankali, abu Kamar wasa²     Har akai satuttuka babu labarin wannan jariri sam     Tun ana nema har aka hkr aka fawwalawa Allah komai dan yakai shekara 8 Amman ba'a gansaba hotonsa kawai muke dashi sai kuma wata sheda da mukewa Ahalinmu zarar an haifi yaro to ana masa wanka muke yiwa yaro ita abayan sa za'a yayyanka shi sau uku  amasa tabo     Sbd koda ya6ata in aka gansa ana duba wannan shedar za'a gane sa    Haka muka hkr muka cigaba da addu'a koza'a gansa    Amman dai shiru kakeji Haka rayuwa taci gaba tun daga wannan haihuwar kuma ummerh tadad'e sannan ta haihu inda tahaifeki aka saka miki suna Hapsatu wanda alokacin kuma Hamisu yanada raya 3 mata      Musa kuma matar sa bata ta6a haihuwa ba      Saida kika kai shekara 2 sannan matar musa ta haihu mace yarinyar ta itama kamarki tunda dukkan mu asalin buzayene Amman farare    Duk wanda zaiga "ya"yan zuri'armu to babu mummuna kaf d'in mu dan har wasu suna cewa family'n mu family'n aljanu, sbd kyau da Allah ya azurtamu dashi     Haka kuka taso Kamar tagwaye komai naku iri d'aya ake muku shi mukan zauna abakin wata bishiyar tsamiya nida baffan ki, dayake shi ma'abocin shan furane ko kunun tsamiya, to idan Ummerh ki tayi saita aikoku keda khadija ku kawo mana     Anan zakuyi tawasa har sai mun tashi sannan kuma musa akaiku gida      Tin ban iya shan furaba da kunu harna koya sosai sbd kullum ne sai ankawo mana ita      Ranar wata asabar wadda takasance mun ba'kar rana ranar ina zaune nida baffan ki da yamma sai kawai yacemun shifa kawai so yake yabar garin nan kuma sam² bayasan yadawo koda wasa    Abun yad'auremun kai amman sai nace masa meyafaru yacemun babu komai amman shidai kawai tafiya zaiyi    Da'kar na lalla6ashi aka kwana washe gari kuwa  yagama had'a komai nashi yace tafiya zaiyi nida Mamie kakarki munyi munyi amman ina yace shi sam tafiya zaiyi kuma da yaransa su hassan    Haka suka had'a kayan su suka tafi musa ne yashiga motar danya ja yakaisu tasha subar gari, aikuwa khadeeeja tasaka kuka saita bisu Haka suka tafi tare inda nidai bansan ina suka tafi ba yace dai ko a ina yake idan ya nutsu zai kirani    Ahaka muka rabu kowa yana kukan wannan tashin hankali dan agurin mu tashin hankali ne dan tunda muke dashi baya iya tafiyar kwana d'aya batare da mu ba     Amman haka kawai baka tatan yace tafiya zaiyi kuma fur ya'kijin lallashi bare ban baki     Haka suka tafi munaji muna gani Bayan musa yakaisu tasha ne ahanyarsa tadawowa yayi accident yarasu     Lokacin da mukaje gurin munshiga tashin hankali sosai dan duka motar sa takama da wuta da'kar aka ciroshi daga ciki muka d'aukesa aka kaisa asibiti    Da'kar aka samu yadawo hayyacin sa anan ne muke tambayarsa khadeeja yace 'kin biyoshi tayi tace ita agurin baffa da kawu hassan zata zauna    Da misalin 'karfe  11:00pm na dare yace ga garin kunan    Sosai muka shiga rud'ani haka mukai gida dashi inda kuma har akai sadakar bakwai 7 bamuji labarin baffan kiba   Kuma gashi bamu tambayi musa wace tasha yakai suba bare muje garin cigiya      Wadda kika kar6o sa'ko awajenta wannan mai d'inkin itace matar kawunki musa        Bayan tafiyar baffan ki da kamar shekara 3 babu shi babu labarin su gaba d'aya Anan kakah hajja tafara baza nata mulkin inda bamusan hawa ba bamusan sauka ba kawai saiji mukai ankawo mana sammaci daga kotu Mudai munsan bamuyi wani laifiba amman haka muka shirya ranar zuwa kotu mukaje    Inda aka fara gabatar da shati'a akan Baffan ki     Tace abunda yasa Baffan ki guduwa wai sbd yaciyo bashi ne yayi masa yawa    Kuma ita take ta biya sannan kuma yanzu ya gudu takawo wasu takaddu wanda  ga yarjejeniya nan duk sun suna yaci bashin kuma tabiya    Dan bamu yaddaba amman da mukaga saka hannunsa da sign d'insa sai muka yadda dan ko mafarki nake zan gane saka hannunsa     Haka munaji muna gani aka saka gidajen sa danamu na gado nagarin kano aka siyar aka bata kud'inta    Duk da hakan ma saida aka yanki wani gurin daga cikin gidan ku aka siyar aka cika mata kud'inta     Daga nan kuma d'an sauran 'yan canjin dasuka rage mana muka ci gaba da siyarda shaddar mu kamar yadda muka saba      Ana nan wata rana kakah hajja tashigo gidan danake haya tace in tashi nace mata ai kud'ina bai 'kare ba tace ita sam saina tashi inba hakaba kuma yanzunnan nima taga bayana   Anan take gayamun dukkan abubuwan data aikata tun daga mutuwar kakan Jauro wanda tabuga tabuga danta samu ciki bata samuba sai daga baya tana ganin tasamu ta kasheshi da kuma mutuwar Alhaji Ibrahim mai shadda na wutar data kama agidan sa da kuma mutuwar d'ana Ibrahim da kuma karayar arzi'kin mu    Anan take gayamun abunda ya'kara van mamaki nacewa itace tai wa............... ✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻😎 Keep waiting my fan's🤔🤔🤗🤗🤗 Hallmarth ce 💕💖💕 [04/02, 8:02 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰: 🍃✨🍃✨🍃✨ ✨🍃DASHEN 🍃ALLAH🍃✨ WRITTER'S✍🏻 ASSOCIATION https://chat.whatsapp.com/BHqoOEHjWQz26cyXRvt9V7 🍃ALKALAMI ✍🏻YAFI TAKOBI🗡️ بسم الله الر حمن الر حيم ✨DAN HAKIN🍃 DAKA RAENAH😏🤔✨ 💞NAH💞 SADIYA ABDULLAHI UMAR 💞UMMUH FATEEMAH💞 🅿--- 5⃣9⃣&6⃣0⃣ ............. Tafad'amun abunda Ya'kara ban mamaki tace itace tai wa Baffan ki kurciya kuma bazai 'kara dawowa ba har abada     Sbd ance bazata iya kasheshi ba kuma zai kawo mata matsala indai bata masa kurciya ba     Shine yasata tayi masa haka, tacemun maza² inyi in tattara in bar gari Inba hakaba nima takasheni     Babu shiri ban gayawa kowaba na had'a kayana nabar gari nida matata     Bamu dad'e da tafiyaba kd naba tayi ciwon 'koda kuma bani da kud'i dan sainai bara nake samun inkawo muci abunci acikin kasuwa muke kwana, itama Allah yad'auki ranta saura ni kad'ay    Allah ne yay zamu had'u dan da yaune nake saran zamu tafi legos sbd acan anfi samun kud'in bara    Sai wani d'an uwana wanda muke bara dashi yacemun anan gidan kina bada sadakar abunci kullum kwano 30 shine nace bari inzo ko Allah zaisa nasamu     Allah sarki Baba mlm, wlh duk tuna nina Kakah Hajjah ita ta haifi abban mu kuma bai ta6a gaya mana ba     Amman har take cewa zata tsine masa, bayan ba ita ta haifesaba     Aimu ada Hapsatu muna tsoron cinuwa, sbd ce mana ake duk wanda yatsine maka saita bika     Allah sarki Abban mu babu komai haka Allah yake lamarinsa    Komai zai dai² ta insha Allah Kuka take sosai tana mamakin irin wannan mugun halin na Kakah Hajjah amman gaskiya wannan muguwace     Da'kar talalla6ata tadaina kukan yace taje ta kwanta shima bari yaje ya kwanta      Haka akai kuwa Koda gari ya waye sassafe tagama aikinta sunata yin safgoginsu    Bintu ce tashigo itama tana tayata suka 'karasa wasu abubuwan sannan ta tafi zuwa shago, sallama taji anyi ta taso sai taga Nusaibace, aidasauri tafuto tarunguneta suka fara ihu    Yeeeee yaushe gamo wlh kemadai kya fad'a, tunda narakaki siyan kunun aya da fankasu shikenan kika manta dabatun wata bintu 'yar kawo     Hhh habadai wlh a'a hajiyar muce batasan ina futa wlh sam    Toh shikenan Amman dai wuni zakuyi koh    Wuni wlh a'a yanzuma zan siya wainar shinkafane da kuma sweet     Laaa dama bani kikazo ganiba Kalis ce ta amshe dacewa bake tazo ganiba gurin wa.........    Bata 'karasaba Nusy tadoke bakinta, Kai wlh bazai yuyuba saina fad'a kuma, tazo ganin saurayintane   Zaro ido Bintu tai tace saurayi kuma🙄🙄🤔    Allah yatsareni wlh, waina nazo siya, yasin wannan baikai saurayi naba wlh     Aaaaaa tome garesa wai naga yanada kyau😏😏    Tukunna ma kalis wanne kuke nufi Takedai nufi    Hhhh muke nufudai, ina wani wanda zakiga sumarsa mai yawa yana gyarata fari mai 'karamun baki wanda zakiga kamar yashafa pink d'in lips 💋 gloss     Ok Yeah Nauphal zakice Ta66 wlh wannan bazaima sokiba ingaya miki dan mata dayawa sunsha rubuta masa letter ya yagata ingaya miki, shi sam bayasan ma soyayya arayuwarsa    Gaaaa shegen miskilancin tsiya inba da yayansa ko maman suba baya magana wlh, saiki gama wuninki agidan su bazai kula kiba gaisuwar kima da'kar yake amsawa    Kalis ce tace kindaiji ko Kinji dai ni ai bagurin sa nazoba abu nazo siya kunga tafiyata    Juyawa tai tashiga gidan da sallamarta abakinta     Amsa mata Baba mlm yayi yace sannu dazuwa     Yawwa Baba ina wuni Lpy qlu yarinyar kirki      Murmushi tai tace baba ummerh tana nan    Ey tana ciki Shiga tai tana 'kara sallama amsa mata Hapsatu datake d'aki tayi    Aaaaaaa lale sannu dazuwa   Yawwa Ummerh ina wuni Lpy qlu, kwana da yawa   Wlh Ummerh makaranta muke zuwa A'a masha Allah, shiyasa najiki shiru    Ey wlh Ummerh, akwai wainar shinkafa da Pepe sup din nan irin wanda nata6a siya     Ey da akwai "yar gidan Ummer Yawwa abani wainar ta d'ari biyar, Pepe sup d'in kuma da dubu d'aya, sai kunun aya na d'ari biyar shima      Aaa 'yar ummerh keda wa zakuci wannan abuncin    Wlh Ummerh makaranta zanje dashi nace zan siyo musu suci yau    To shikenan, kulolin tami'ka mata,  Amsa tai tafara zuba mata komai na yadda tafad'a harda 'kari da wainar ta 1k tasaka naman na 2k tasa mata sannan ta mi'ka kulolin       Kud'in ta mi'ka mata tana russina wa, A'a barshi kinji 'yar Ummerh    Habadai Allah Ummer ki amsa Wlh bazan kar6aba abunda ba kullum kike siyaba sai anganki     A'a nidai to Allah zan daina zuwa Hhh tofa dana nemo ki ai    Maza d'auka indai ni Ummerh takice da gaske ba tsokana ba     Kai Ummerh Ey mana maza d'auka kigaida mutan gidan    Toh Ummerh angode, Allah ya'kara arzi'ki    Ameen yaravval alameen 'yata ngd     Murmushi tai tad'auki kayan harda kunun aya sannan tafuto      Kallonta su Bintu sukai suna dariya Had'e rai tayi tace lpy meye nadariya kuma     Kinjedai kinga da gaske bayanan ko, kinga yanzu ai saikiji dad'i basai mun 'kara dawowa ba     Allah yasawwa'ke wlh inje ganin wannan yaron    Wai yaro kike cewa, in aka had'aku ad'akin zai nuna miki aikin yarinta           Kai wannan d'an 'karamin yaron Allah yasuttura wlh    Wlh zanga mijin dazaki aura kedai Yana nan zaku ganshi ingaya muku Hhhh Allah yasa karki auro yaron wanda yafi Nauphal 'kan'kanta    Allah yakiyaye ai in sha Allah saiyafi wannan yaron in gaya muku    Wai baku kallesa bane ba amman kuke had'asa dani Yaro nefa d'an 'karami ma kuwa narainashi sosaima kuwa in gaya muku, zakuga mijina       Dan Allah nikizo mutafi in kuma bazakiba in 'kara oil ni    Gurin da suke hawa napep taje tatsayar tagaya masa inda zasu, shiga tai, aiko da gudu kalis tabiyota tashiga suka tafi    Motar........................... Keep waiting my fan's🤗🤗🤔🤔 Hallmarth ce💕💖💕 [04/02, 8:02 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰: 🍃✨🍃✨🍃✨ ✨🍃DASHEN 🍃ALLAH🍃✨ WRITTER'S✍🏻 ASSOCIATION https://chat.whatsapp.com/BHqoOEHjWQz26cyXRvt9V7 🍃ALKALAMI ✍🏻YAFI TAKOBI🗡️ بسم الله الر حمن الر حيم ✨DAN HAKIN🍃 DAKA RAENAH😏🤔✨ 💞NAH💞 SADIYA ABDULLAHI UMAR 💞UMMUH FATEEMAH💞 🅿---      6⃣1⃣&6⃣2⃣ ...................Motar mom d'anta tagani tana shirin yin perking a 'kofar gidan su Nauphal    Gabanta ne yafad'i rass dan tasan yau baza'a kwashe 'kalau ba, dakatar dame napep d'in tai tace yatsaya dan Allah       Yana tsayawa tasauka tabar kalis aciki, dasauri taje tasha gaban mom d'in tata, kallonta tai tace ashe maganar da aka fad'amun gaskiya ne cewar kinzo ganin saurayinki da kuma siyan abunci     Kallon mom tayi tace waya fad'a miki mom     Body guard 💂 d'inki Body guard 💂 kuma mom Yesss  ko kina shakkune, to nabaki tsaro sosai sbd wannan matsiyatan da kike san kulla ala'ka dasu     Kinsan dukkan family d'inmu babu matsiyaci dan haka ki kula    Mom kizo mutafi gida mayi maganar acan gida in munje Dallah can wawuyar yarinya kawai,  Anan zamuyita kauce kiban guri, kafun in sabauta ki yanzun nan     Tureta tai ta shiga gidan babu ko sallama ta banka musu 'kofa      Kuna ina ahalin matsiyata wad'anda basusan komai ba sai tsiya dangin fa'kirai       Baba mlm ne yafuto yace lpy "yar nan    Wani mugun Kallon banza tai masa tace "yar nan kuma, wlh Allah yakiyaye inyi uba dakai Allah yatsareni wannan aikin dana sanin, kalli kanka ka kalleni kaga nayi kama da irin 'ya'yanka eyeeee      Ko amafarki bana fatan wannan masifar ingaya maka, dan had'a abota da matsiyata baiyiba      Talakawa dangin fa'kirai Allah yasitiri bu'kyuuy inji kishiyar mai doro      Annabi ma ya nemi tsari da talauci, nikuma saina jaji 6owa kaina        Kuka Nusaiba tasaka tace mom wannan d'iban albarkar ya isa haka, duk akan menene     Kuma wani laifi suka aikata mikine mom     Menene aibunsu, mom  aiba su sukai kansuba inda mutum keyin kansa dabaza'a samu talaka ko guda d'aya ba aduniyar nan     Mom karki manta Allah shiyake azurta wanda yaso kuma shiyake talauta wanda yaso, badan baya sansuba saidan yagwada imaninsu     Kuma karki manta da talaka da mai kud'i duk d'aya suke awajen Allah babu wanda yafi wani sai wanda yafishi tsoron Allah 'Dauketa da wani gigitaccen mari tayi tace dan ubanki nizaki gayawa Allah Tunkan kisansa nasansa kuma tunkan in haifeki nake bauta masa kina fahimta kokuwa      Duk wannan ha'kilon dabe akan wa nakeyi komai danakeyi ai akanki nakeyinsa ba'akan komai ba    Saboda inasan kisamu gobe mai kyau arayuwarki    Amman kike za'kal 'kalewa kina gayamun magana san ranki akan matsiyata    Sannan hakan bai ishekiba kinasan had'ani da matsiyata dangin fa'kirai ahalin talauci,salan kije ki kwaso mana cuta ko wata masifar, kina ganin gida kamar kangon acijiyar sharar gidan mu   To inasan kisani daga yau inkika 'Kara shigowa wannan kangon wlh sai nasa an 'konashi yadawo toka Tayadda babu wata halitta dazata 'Kara rayuwa acikinsa ko da kuskure Bare harkisakamun ciwon kai ki'kara dawowa gidan da annobane atare dani da rayuwata gaba d'aya    Baba mlm ne yace dan Allah kiyi hakuri hakan bazata 'kara faruwaba rashin sani ne Rashin sani kuma, agidan uwarwa yazama rashin sani, bayan nazo nayiwa wannan "yar iskar matar bayani akan ta, amman tadanne sani ta'karayi Kiyidai hkr hakan bazata sake faruwaba in sha Allah nayi miki al'kawrin nan, kotazo baza'a 'kara siyar mata ba    Dalla mlm matsamun daga gani, ku matsiyata har wani al'kawri kukeda bayan kuna halin talauci, daga kunga kud'i ai kar6ewa zakuyi     Tunda daman fatarar su kukeyi Kuna neman nasawa abakin salati       Wai ina ita shugabar matsiyatan take ne, muna fuka, tashige d'aka ta'ki Futowa     Toki futo ko kuma insa afuto dake yanzun nan   Shiru taji,  Kallon d'aya tai daga cikin body guard 💂 d'inta tace jeka d'auko mun ita tunda bazata futoba   Kama hanyar d'akin yay, sai Baba mlm yataresa, aikam mom d'in Nusaiba tun kud'esa tayi yakusa fad'uwa tace maza jeka d'auko min ita Shiga yayi d'akin yaga tana sallah    Juyowa yay yafuto   Kallonsa tai tace tana ina   Cewa yay  sallah take To tagama ta futo maza    Hapsatu ce tayi sallama ta futo da hijab d'inta da carbi a hannunta tace lpy hjy mekuma yafaru wanna d'iban albarkar yayi yawa haka     Uwar kice banyi miki kashedin karki 'kara siyarwa da 'yata wannan gur6a taccen abuncin ba kuma bana gaya miki cewa ba tunda bazakiyimun aikiba banasan sakejin kina saida wani abu ba    Nusaibace, tace haba mom wai meyake damun kine     Tayaya zakice tadaina san'arta, adalili dame yasaka    Adalilin ubanki nace adalilin ubanki,inaga yanzu kin fahimta ko,  ina han'koro akan lpyr ki ke kuma kina neman cimun mutunci agaban mutane, saboda kinuna ban isaba   Hapsatu ce tayi Murmushin takaici tace, kiyi hkr in sha Allah zan kiyaye, Nusaiba kidaina yiwa mahaifiyar ki musu su iyaye lalla6a su ake arabu lpy    Banasan in 'Kara ganin kinzo gidan nan siyan abu ko gaisheni, kinji ko    Toh Ummerh Ummerh kan ubanki Allah yasuttura Wuce mutafi    Baba mlm ne yace Allah mai iko Allah yasa mucika da imani........... Ai bai kammala fad'aba yaji wani saukar wawan mari wanda tunda yake bai ta6ajin irin saba     Yana d'agowa yaga babar Nusaibace, cewa tai Allah dama ai da iko yake, kuma kullum zakana ganin sababbi indai kana raye     Ina sake sanar daku indai baku fita harkar "yataba, to yanzu muka fara nidaku wlh    Kuka Nusaiba tasake fashewa dashi ta tako zuwa gaban mom d'in tata tace, "yata³ saida tafad'a sau uku sannan tace Allah yakiyaye ni da'kara zama "ya agareki, wlh nayi ba'kin cikin kasancewa "ya agareki nayi dana sani da nadama wlh nazamanki uwa agareni, ina takaici da ba'kin cikin hakan wlh     Allah yamun tsari yakuma kiyayeni daga irin wannan arzi'kin mara anfani     Indai wannan shine arzi'ki bana fatan samunsa har izuwa 'karshen rayuwata Arzi'ki dabakasan darajar kowaba saita kud'i² wanda ake samunsu aduniya abarsu kuma aduniyar ummmm   Dattin duniya, daud'ar duniya, wanda bazaka ta6a tafiya dasu kabarinkaba     Saidai inkayi aikin alkairi dasu sai yabika    Amman kud'in baza'a ta6a sakaka acikin kabarinka dasu ba    Kuma daga yau nayanke duk wata ala'kata dake karki 'Kara tunanin kina da "ya Nusaiba arayuwarki, ragowar "ya"yanki sun isheki rayuwa amman nikam nagama daga yau    Kuma zama agidan nan yanzu nafara, daga yau wanan gidan shine gidan mu,  kuma family na, dangina, ahalina kuma, abun alfaharina, kuma zanyi tutiya dasu agaban kowa afad'in duniyar nan    Daga yau niba "yarki bace ko family d'inki    Kuma wanda yace miki nazo ganin saurayina to yayi 'karya danni bani da saurayi agidan nan    Nazo siyan abunci ne agidan nan, amman tunda ance miki harda saurayi nazo gani to nazo ganin saurayin, kuma saina aureshi kodan tabbatar miki da zargin ki      Juyawa tai takama hannun Baba mlm tace Baba muje sakashi tai ad'akin datake zaton nasane tace kayi hkr baba ni naja muku     Babu komai 'yar nan haka rayuwa take dama yau da dad'i gobe kuma akasinsa Hakane baba ina zuwa    Futa tai ad'akin ta kalli mahaifiyarta Tace ina kinji menace      Sannan takama hanya danta shiga d'aki    Jitai andan'kota zuwa baya, mom d'intace tace daga kikace kinyanke ala'ka dani ko     Ey tace babu tsoro atare da ita Toh kisani karki 'kar....................... ✍🏻✍🏻✍🏻     keep waiting my fan's 🤗🤗🤔🤔 Hallmarth ce 💕💖💕 [04/02, 8:02 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰: 🍃✨🍃✨🍃✨ ✨🍃DASHEN 🍃ALLAH🍃✨ WRITTER'S✍🏻 ASSOCIATION https://chat.whatsapp.com/BHqoOEHjWQz26cyXRvt9V7 🍃ALKALAMI ✍🏻YAFI TAKOBI🗡️ بسم الله الر حمن الر حيم ✨DAN HAKIN🍃 DAKA RAENAH😏🤔✨ 💞NAH💞 SADIYA ABDULLAHI UMAR 💞UMMUH FATEEMAH💞 🅿---          6⃣3⃣&6⃣4⃣ ....................... Toh karki 'kara kusantar koda hanyar gidanane      Kuma  dukkan abunda nake miki najin dad'in rayuwa nayankeshi daga yau      Dukkan wani kud'i danake baki daga yau nadaina baki     Sannan makarantar islamiyya koh boko duka najanye hannuna daga biya miki kud'in makarantar ki       Kuma komai wahala karki sake kidawo cikin family na    Babu ni ba ke sannan karkiyi tunanin kina da iyaye arayuwarki kodai-dai da minti d'aya      Kisa aranki wad'annan sune iyayenki nahar abada, kinajin na ko ina fatan kin fahimta sosai    Cikin rashin tsoro ko nadama tace nafahimta sosai      Dukkan abunda yadanganceki zansa ayi waje dashi akawomiki shi gidan ahalin matsiyatan nan kuma koda pics d'inkine sai nasa akawo miki dan bana bu'katar ko tsinkenki, zan fahimtar da mahaifinki, ragowar yaranmu sun ishemu rayuwa, ke kuma kije na sallamaki wa ahalin matsiyata har abadaaaa Na yadda na amince kuma wannan ahalin da kike ciwa mutunci kika RAINA WATA RANA ZAI TSONE MIKI IDO, Kobadad'e ko ba juma nasan wataran zakiyi nadama mom Fuuuuuuuuuu tajuya tafuta tana banda other akan ayi sauri atashi mota    Suna shiga takama hanyar gida babu 6ata lokaci tasa aka rin'ka kwaso mata kayan Nusaiba ana shiryawa a akwatunan ta, dukkan wani abu daya danganceta saida aka kwasheshi tsap aka saka mata shi ajakunkunan ta da akwatunan ta ----------- Suna tafiya tashiga d'akin da Hapsatu ta futo, binta Hapsatu tai dan ita takasa magana ma sam      Zuwa tai ta zauna akusa da ita ta d'aura kanta akan cinyarta tace yarinyar kirki meyasa kikaiwa mahaifiyar ki haka bayan kinsani Kuma kin karanta alittattafai da dama illar bin umar nin iyaye musamman ma uwa, wadda Annabin rahama dakansa saida ya ambaceta sau uku tukunna ya ambaci uba    Meyasa yarinyata, dakin sani bakiyi mata hakaba kin kyaleta tayi dukkan abunda tai niyya inta gama sai abata hkr    D'agoda kanta Nusaiba tai ahankali ta kalli Hapsatu fuskarta tayi jaaa jaaajurrr idanunta sun kumbura sunyi luhu² saboda tsabar kuka da ba'kin cikin abunda yafaru abunka da farar fata duk tafuta hayyacinta sosai, cewa tai Ummerh nah, mom bazata fuskanta ba kikalli yadda ta bangaje Baba ta tunkud'esa sannan hakan bai ishetaba ta wanka masa mari    Koba komai yaci ace taduba girmansa sannan taduba yanayinsa dakuma yaddda yake bata hakuri ko kaffara bazanba wlh nasan baba yagirmeta yayi jika da ita tunda kakana baikaisa girma ba    Ita gaba d'ayanta mom wahaka take bata ganin girman kowa ko mutuncin kowa asangarce ta taso ita kad'ay ce awajen iyayenta sam bata jin nauyi ko Kuma damuwar ta wulakanta mutum matu'kar akace miki bashi da kud'i to zance ya'kare    Ita awajenta mutuncin ka kud'inka shine kad'ay darajarka idan baka da shi wlh zakasha wula'kanci ba kad'anba   Ummerh ki kyaleta watarana zatayi nadama mukuma zamu zame mata 'DAN HAKIN🍃 DAKA RAINA In sha Allah Ummerh karki damu    Hawayenta tashare mata tace kidaina kuka kinji yar Ummerh, gani nake kamar bazaki iya rayuwa acikin wannan gidan namuba, sbd mu Talakawa ne bamasu 'karfiba    Murmushi Nusaiba tayi tace karki damu Ummerh ta in sha Allah zanyi rayuwa tare daku komai wahala komai d'aci bazan guduba    Allah yasa yarinyar kirki "yar Ummerh ta shafa mata kanta takeyi tana kuka tanata lallashinta    Sallamar kalis ce ta katse mata kukanta dantamanta ma tare suke, shigowa tai har cikin d'akin dataji su suna magana    "Karasowa tai ta rungumeta suka 'kara saka kuka, kalis ce tace meyasa kikai haka Nusy     Kinsan halin mom kalis ki kyaleta Allah yasa hakan shiyafiye min alkhairi arayuwata    Amman kalis batun makarantar ki fa kinga bamu dad'e da fara zuwa lecture ba      Murmushi tai tace zancigaba da zuwa har kud'in wannan shekarar ya'kare daga nan saina ha'kura kawai     Haba Nusy kiyi hakuri ki koma wajen mom d'inki kodan karatunki     A'a ilimun da nake Dashima ya isheni haka, indan dan tabiyamun kud'in makaranta ne bazan komaba wanan ma ilimun danake dashi Allah yasanya masa albarka     Kuka suka cigaba dayi, Hapsatu ce tabasu hakuri da'kar suka ha'kura sukai shiru   Tom 'yanzu kitaso mutafi makaranta kinji    A'a bazani yauba kikai muku abuncin kawai nisai gobe zani Gaskiya indai bazakiba nima babu inda zani      To shikenan, dawowa da Ummerh abuncin kawai, dan nidai babu inda zanje yau ina tare da Ummerh ta sainaji d'umunta    Murmushi Hapsatu tai ta'karaso gurinta kama mata hannu kawai tai suka ''karasa bakin fanfon da aka saka musu atsakar gida tacire mata hijab d'inta tasa'kale akan igiya sannan ta tsugunnar da ita awajen ta saka sabulu ta wanke mata face d'inta tsap sannan tasa Hanki ta goge mata ita tsap    'Dankwalinta ta kunce tagyara mata yarwatacciyar sumarta ta'kara yi mata parking da band sosai sannan tagyara mata d'aurin d'ankwalin tasaka mata hijab d'inta      Lip gloss tad'auko ta shafa mata sannan tace maza kutafi makaranta kinji "yar Ummerh ta, karkice a'a kinji indai kinasan Ummerh ki maza kutafi makaranta ayi karatu banda wasa banda tunani Kuma kinji ko    Murmushi tai tarunguneta tanajin wani dad'i da sanyi aranta dan tunda take ba'a ta6a yi mata abunda Hapsatu tai mata ba    Thank you thank you thank you soooo muchhhh Ummerh na Rakosu tai suka hau adai-daita sannan tayi mata kiss agoahinta tace akula sosai fa yarinyar kirki   Toh Ummerh ta saimun dawo Allah yay muku albarka gaba d'aya Ameen Ummerh   Saida taga tafiyarsu sannan takoma gida, tattare komai tayi tashare sannan ma masu aikinta aunzo sukai mata wanke² tad'aura musu fried rice wadda taji vegetables da naman rago     Sannan tasaka turaren wuta mai 'kamshi tashiga wanka    Bata dad'eba ta futo shiryawa tai tana sauri dan kar abuncinta yakama zuwa tai tajuyesa acikin kularta sannan ta wanke tukunyar     Tadawo tana had'a musu so6o kenan taji anbanko 'kofa,gabanta ne yafad'i ta tashi tana kwashe kayan juice d'in tad'aura akan fridge d'inta wanke gurin tai taji anan duddure akwatuna kamar za'asauke akanta     Kallonsu tai saita d'auke kanta suka gama ajiyewa sannan suka futa, mom d'in Nusaiba ce tashigo itama tana fad'in kina ina, danki tabbatar da da gaske nake kuma kinsanni idan nayi al'kawrin yin abu bana fasawa dan haka gashinan babuni babu ke komai naki nahad'o mikishi Itakam Hapsatu tama kasa magana dan gani take anya kuwa wannan matar tanada hankali, kodai tasha wani abun    "Yarta tacikinta takewa wannan d'iban albarkar, kai Allah yakyauta      Kina inane wai Hapsatu ce tace sun tafi makaranta ai tun d'azu    Toh gashinan kisanar da ita ahalin matsiyata kawai   Fuuuuuuuuuu kamar wata iska tayi waje    Itakam Hapsatu tattara akwatunan tai tashiga dasu cikin ad'akin ta tana mamakin wad'an nan kaya saikace lefen 'yar birni akwati har goma 10 da bakko 4 saida takaisu uwar d'akinta sannan tadawo taci gaba da aikinta Saida tagama sannan tadawo tashimfid'a tabarma tafara karatun al'kur'aninta      Basu d'auki wani lokaci ba suka dawo, dan lecture biyu garesu suna gamawa kuma suka kamo hanya suka dawo gida,  abakin 'kofar gida suka rabu ita da kalis me nafef yayi gaba da ita, ita kuma tashigo gida da sallamarta abakinta, wani dad'i taji jin sautin 'kira'ar Ummerh ta    Wanda tunda take acikin gidansu bata ta6a ganin mom d'inta tayi ba saidai daddy'nta taji yanayi da asuba koda yamma ranar da babu aiki Shiga tai ta zauna kusa da Hapsatu tana Murmushi, itama tana kai aya ta rungumeta tace andawo kenan     Umm Ummerh Sannu da dawowa   Maza garuwan wankankican a flask kije kiyi wanka ad'aki, kayanki suna nan ankawo miki kisaka  saikizo in baki abunci maza     Kinga yamma ta kusa 5:00pm yanzu harda yan mintina     Toh Ummerh ta ngd sosai Tashi tai taje tana duba kayan taga ankawo mata komai harda littattafanta da dukkan wasu tarkacenta, wankanta tafara yi sannan tashirya cikin doguwar rigar atamfa blue da fari tayi kyau sosai    Lokacin data gama ma anata kira  sallar magariba dan haka ta futo sukai salla itada Hapsatu    Karatun suka cigaba dayi saida akai sallar isha'i sannan sukai sallah    Abuncin su tad'auko musu takaiwa Bb mlm nasa sannan tazau tafara bata abaki, tun lomar farko talumshe idanta sbd dad'in dataji sosai     Haka taita bata harta ''koshi sannan tabata juice d'in tasha sannan itama tafara ci saida suka 'koshi sannan suka tashi    Nusaiba ce ta wanke kwanukan harda na Bb mlm sannan tadawo kusan Ummerh ta ta zauna      Hira suke mai dad'i sosai anan take gaya mata in sha Allah komai zaiyi normal   Koda dare yayi ad'akin Hapsatu suka kwana atare, da'kar ta kwanta akan bed d'in Hapsatu shima saida taga tayi mata jan ido sannan Washe gari kwa tin sassafe suka kama aiki inda Hapsatu tari'ka mamakin yadda Nusaiba take aiki kamar ba 'yar masu kud'iba Itada 'yan aikinta suka kammala komai suka gama kafun 7:30 sun gama komai, sa6anin da dasai 9:00pm suke gama wasu ayyukan    Sallama sukaji anayi abakin 'kofa, gaban Nusaiba ne yafad'i rass dan ko amafarki tasan mai wannan muryar.......... ✍🏻✍🏻✍🏻 Keep waiting my fan's🤗🤗🤔🤔 Hallmarth ce💞💖💞    [04/02, 8:02 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰: 👑👑👑👑👑👑👑👑👑 🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃 *DASHEN ALLAH* *WRITING ASSOCIATION* *'DAN HAKIN🍃DAKA RAINA😏🤔* _Story and written by_ *SADIYA •A• UMAR* *{UMMUH FATEEMAH*} 🅿---          6⃣7⃣&6⃣8⃣ ...............laaaa Ummerh kingan su, mamaki ne 'karara akan fuskar hapsatu tace too🤔 Kuce kuna kan hanya     Murmushi sukai suka shigo shikam gogan naka babu alamar wasa akan fuskar sa mamaki yake meya kawota gidansu da daddare kuma harda wani kwanciya akan 'kafar kummansa     Ajiye jakar datake bayansa yay akusa da Hapsatu     Kallonsa tai ta kauda kai tasan halinsane muskilanci      Fahat ne yashiga d'aki da kayan nasu yace waya gaya miki mu mukeyin girki da kanmu     Ey mana baku damai muku ai ku kukeyi, ba boarding school 🚸 bace bare Kuce za'ai muku    Wannan university 🎓 ce fa Ai dai muna siyane ko kuma musaka adafa mana     Hmmm 🤔 🤔 lallema brother waye zai muku biyansu kukeyi    Ey mana Waya baku kud'in dazaku biyasu to   Allah ne yabamu     Kaiii    Kamar daga sama taji yace Keeeee kin ishemu da zance da Allah tunda mukazo sai zuba kikeyi tsayyy³     Kallonsa tai ta watsar sannan tace "NI INBAN DAMU DA KASUWA BA KO SAUTUN CIKINTA BANA BAYARWA"    Kai ni kike gayawa haka Ko kallonsa bataiba tace brother wanka zakayi ko kuma abunci za'akawo maka    Aa baridai afara wankan ko Sai aci abuncin     Toh Mamaki Fahat yake dan shidai sau d'aya yata6a ganinta amman kuma tana masa hira kamar sunsan juna    Kuma baisan maiya zaunar da ita agidan ba    Amman komadai menene yasan Ummerh 'nsu bazata 6oye musu ba      Haka sukai tayi har sukayi wanka sukaci abuncin, su amman magana bata 'kara had'asuba saidai harara kawai     Hapsatu kam saidai ta kallesu ta girgiza kai kawai      WASHE GARI Koda gari yawaye tunkan sutashi tayi ayyuka dayawa dan lokacin da suka dawo daga masallaci ma ta kammala wasu ayyukan saura kad'an     Mamaki suke sosai akan yadda take aiki babu kasala ko nuna gajiyawa     Saida tagama sannan tai wanka tai shirin tafiya makaranta, kalis kawai take jira      Tana zaune itada Hapsatu suna hira tana nuna mata wasu pics d'in 'yan ajinsu da sukai birthday 🎊 d'insu sunyi kyau sosai    Hapsatu ce tace kefa yaushene aka haifeki    Ummerh awannan watanne 23 gawata    Kice anyi naki ma ey Ummerh      To Allah yakai mu shekara mai zuwa sai musakeyin wani koh    Ameen Ummerh na Sallamar kalis ce tasasu suka katse hirar tasu   Tana shigowa tagaida Hapsatu sannan tace bestie wlh wannan d'an iskan mlm chemistry d'in yaturo assignment kuma yace duk wadda bataiba bazatai test d'insaba ta gobe kuma agoben zai amsa inkika bashi kishiga d'akin test inbiki bashiba kuma shikenan kiji asalansa     Tooo fa yanzu yazamuyi Mugani, mi'ka mata wayar tai tagani tace ta6 mun bani wlh yanzu yaya zamuyi    Kuma yasin niban ganeba Kodai muje mucire masa kawai Haka za'aima    Amman fo komun cire yace shi bayasan na computer    Na rubutu yakeso To kawai muyi Googling mana Hakane kam    Fahat ne yace muga aikin naku Yawwa kagani brother amsar wayar yay yafara dubawa     Ok bari Nauphal yayi muku Kubada paper guda biyu Cirowa sukai suka bashi sunata murna     Yanzu kunada lacture ai ko Ey bro    Toh maza kutafi tunda bayau zai kar6a ba inyaso in kuka dawo yagama    Kusaka sunayenku akan paper's d'in Amsa sukai sunata jin dad'i suka rubuta sannan suka tafi        Ummerh zamu tafi To yaran kirki, Nauphal maza jeka sakasu a nafef katabbata sun shiga sun tafi sannan kadawo     Ummerh kuma ni Haka nace ko bazakaba A'a am sorry 🙇 mom    Oya maza kutafi Mom yanzufa nashigo gidan bari ind'an d'auki ruwa saimu tafi     Ok Tafiya yay yad'auki ruwan sannan suka futa yana gaba suna binsa abaya     Sai murgud'a masa baki Nusaiba take     Shikam baima san tanayiba Saida yatsayar da me nafef sukai masa bayani sannan yabiya suka shiga sannan yajuya yatafi yanata sakin tsaki      Fahat ne yabashi assignment d'insu yace yay musu    Yeahhh meyasa ka amsa daka bari an mata dukan tsiya ai    Duka sai kace wata pri-sec University fa sukeyi waye zai dakesu kuma     Amman yaya saidai inyi na 'kawarta amman bazanyi na mara kunyar nan ba     Ni nace kayi ko itace tace kayi Shagwabe fuska yayi yace haka yeahhhh Allah bata da kunya jiya kanajin takama mun rashin kunya amman bakace komai ba   Ajiye masa takaddun yay yafuta yace in kaga dama kayi inkuma bakaga damarba kabarshi zanyi musu     Tashiyay yasha gabansa yakama kunnensa yace am sorry 🙇 my big bro     Allah zanyi musu kamar yadda kace kaji bro    Ok yayi matsamun to     Cikin muryar shagwa6a yace A'a am sorry fa nace    Toh naha'kura mana Amman ka'kiyimun dariya    Kama kunnensa yay yamurd'a sannan yace naha'kura to Ashhhh yeah akwai zafi ba wlh    'Dan dukan kansa yay yace ai gwara kaji zafin     Rungumesa yay yace yeah to mukoma ciki kaji karka tafi    Yanzu zan dawo wajen Ummerh zani    Ok tom kadawo da wuri Matsawa yay yafuta shikuma yakoma yafara aikin daya sakashi     Zuwa yay yaga tanata lazimi kamar yadda tasaba in bata da aikin yi     Zama yay kusa da ita yace Ummerh ta Na'am d'an ummerh ya akayi ne      Murmushi yay yace Ummerh wai ni Ummerh meya kawo wannan yarinyar gidan nan naga alamar kamar tadawo nan ne da zama      Lpy dai koh Wlh lpy ba lpy ba    Tofa meya faru Ummerh Toh fahat abunda yafaru shine.......... Saida tagaya masa komai daya faru sannan ta numfasa tace amman naso takoma wajen mahaifiyar ta danta fahimtar da ita komai to gaskiya yanayin yadda takene yasaka ni na'ki mayar da ita gidan   Hakane Ummerh Allah yasa hakan yazama alkhairi    Nauphal duk akan kunnensa akai komai yaji tsap amman sai yaji tausayinta     Haka sukaita hirarsu har Nauphal yagama yazo shima suka cigaba    Anan ne suke sanar mata da idan suka koma wannan hutun babu dawowa saidai surin'ka waya To Allah yay mana jagoranci    Ameen Haka suka cigaba dayin hirarsu har wajen sallar la'asar sannan suka tafi masallaci ita kuma hapsatu takama ayyukanta na girkin dare     Lokacin dasu Nusaiba suka dawo ankusa kiran magrib, abakin 'kofa taci karo da Nauphal yatakata bai saniba     Aikam data zumduma ihuuuu tana fad'in ya kasheta    Dur'kushewa tai abakin 'kofar tafara rera kuka, ummerh kinga wannan yaron yakaryamun 'kafa ko, ummerh kitaimakeni wayyo ummerh taaaa    Wai menene 'Kafata mana ka karyamun wlh bazan yaddaba      Yaro dakai sai muguntar tsiya Allah saiya sakamun, kuma wlh saina gayaka da Ummerh ta     Wayyyo Ummer zoki gani bayan karyani dayay harda jini ma wlh wajen yakeyi    Mugani wai Bazan nunaba   Ri'ke 'kafar tai tanata juyi awajen Fahat bayanan    Hapsatu datake sallah Allah Allah take ta idar tazo tagani meyake faruwa     Shikuwa Nauphal daya gaji da masifar kukanta saka hannu yay ya d'auketa tsalak yashiga da ita cikin gidan     Sabon kuka tasaki tana cewa yasaketa yana fama mata ciwon ta       Banza yay mata yaje ya ajiyeta akan kujerar tsakar gudan yana cije le6ensa na 'kasa     Mugani A'a bazan nuna makaba ka'kara jimun wani     Hapsatu ce ta futo tace menene yake faruwa daughter       Wani sabon kukan ta'kara saki Tace Yawwa Ummerh kin gani yadda yakaryani yafutarmin da jini ajiki na     Hapsatu ce tace mugani Duba 'kafar tai kawai d'an kurjewa tayi awajen yatsun ta jini kad'an ne yafuto     Innalillahi wa inna ilaihirraji'unnn wannan ciwon haka ina kake kallo Nauphal kadaketa haka   Cije lip d'insa na 'kasa yay yace Ummerh n..................✍🏻✍🏻✍🏻 Keep waiting my fan's🤔🤗 Hallmarth ce 💕💖💕 [04/02, 8:02 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰: 🍃✨🍃✨🍃✨ ✨🍃DASHEN 🍃ALLAH🍃✨ WRITTER'S✍🏻 ASSOCIATION https://chat.whatsapp.com/BHqoOEHjWQz26cyXRvt9V7 🍃ALKALAMI ✍🏻YAFI TAKOBI🗡️ بسم الله الر حمن الر حيم ✨DAN HAKIN🍃 DAKA RAENAH😏🤔✨ 💞NAH💞 SADIYA ABDULLAHI UMAR 💞UMMUH FATEEMAH💞 🅿---         6⃣5⃣&6⃣6⃣ ...............Dan ko amafarki tasan mai wannan muryar, Hapsatu ce tasaka hijab d'inta ta le'ka     Mutum tagani mai cikar kamala sosai atsaye abakin 'kofar gaisawa sukai cikin mutunta juna Kallon sa tai tace bangane kaba,  d'an Murmushi yay yace nine baban Nusaiba tana nan Itama Murmushin tayi tace aaaaa aaaaa aaaaaahhh tana nan sannnu da zuwa bari in kirawota Shiga tai tacewa Nusaiba kizo abbanki yana kira     Kallonta tai tace meyasa daddy yazo     Kijedai ko, haba yarinyar kirki, yi maza, ai ina bada wuri zaku tafi makarantar ba ko    Ummm, Ummerh sai 12:00pm sannan,ok toyi maza kije, tunda yanzuma goman tayi    Toh Ummerh futa tai neett da ita tayi kyau cikin kayan ta tasaka hijab d'inta har 'kasa     Tana zuwa tatarar dashi yana tsaye abakin mota da sauri ta'karasa tarungumesa yace daddy sannu da zuwa    Yawwa yarinyar daddy Kuka tasaka A'a no no nooo please mana my princess menene nakuka kuma    Daddy I Miss you wlh I miss you tooo   my princess    Yakike Lpy qlu dad Dafatan dai kuna lpy qlu ko Umm lpyr mu 'kalau    Inasan inji meyahad'aku da mom d'in ki har kika d'au wannan matakin Daddy........  kuka tasaka,  takasa maganar sam     Rarrashinta yay yace could down 🔽 my princess, nutsu kigayamun komai, bazan miki doleba   Shiru tai suka shiga mota tazauna agidan baya ita dashi     Sannan tabashi labarin komai yadda yafaru    Yasha mamaki sosai danshi ba haka tagaya masaba    Tace wai dan tana mata fad'a akan mutanen da suka saka Amara fyad'e shine take ta za'kal'kalewa danta mari baban yaron hartace bazata sake zuwa gidan suba, tazo ta kwashe kayan ta, tace kuma yaron dayay mata fyad'e shi zata aura    Wlh daddy haka akaiba yadda nagaya maka hakane ta faru, kuma shi wanda akace mata inasan ma wlh baya gari daddy yanacan yana karatunsa a jami'ar zariya wlh Toh shikenan princess yanzu dai kina nufin bazaki komaba ko    Ummm To shikenan, inasan kimun iso zanyi magana da sabuwar mom d'in taki      Murmushi tai tace toh daddy Shiga tai tagayawa Hapsatu zai shigo tace toh yashigo        Tabarma da babbar dadduma tashimfid'a masa sannan ta ajiye masa tuwon shinkafa miyar agushi wanda yasha naman kaji da kunun aya a jug da kuma plate 🍽 da cokali    Sallama sukai suka shigo yasha mamaki sosai ganin gidan ko ina atsaptace kuma yasha tayals sai 'kamshine yake tashi kota ina   Amman kuma mom d'in Nusaiba  tace gidan kamar bola haka yace    Murmushin takaici yayi aransa yace Allah yashiryeki, yasa ki gane abunda kikeyi badai-dai bane ki gyara     Zama yay a inda aka nuna masa suka gaisa, Bb mlm ma yafuto suka gaisa sannan yakoma d'aki     Anan Ya'kara mamaki shin wannan tsohon ta mara wanda yayi sa'an baban sa     Lalle kin haifu Rashida, abunda Nusaiba tai ta kyau sosai ma kuwa     Saida suka 'Kara gaisawa sannan ya'kara bawa Hapsatu ha'kuri yace dan Allah kiyi hakuri wlh bansan haka ta faruba sai jiya da daddare to naso inzo kuma sai naga kamar bai dace ba shine naha'kura zuwa safe        Kuma dan Allah kibawa Baba ha'kuri kinji   Haba babu komai wlh Dan Allah ina neman wata lafarma ko zakina fad'amun dukkan abunda kukeda bu'kata zannayi mukushi kuma bazan ce Nusaiba tadawo ba harsai idan kece kika bu'kaci hakan Wlh a'a ai ni Nusaiba "yace agurina kuma kasan uwa bazata ta6a gajiya dayiwa "Yarta hidima ba    Hakane kam ngd dajin hakan Allah ya bar zumunci yaraya miki taki zuri'ar kema    Ameen tace, tana cewa kaci abunci dan Allah    Nusaiba saka masa A'a wlh kubarshi, innaje office zanyi other ma    Haba a'a wlh kacidai Tashi yay ya ajiye musu bandir d'in 1k guda 4 sannan yafuta      Hapsatu ce tace d'auki basket maza kijera masa abuncinsa kikai masa Toh Ummerh d'aukowa tai tajera aciki sannan tad'auka tabisa     Laaa kika d'auko maza kimayar Fuskar kuka tasaka tace daddy kaima kyankyamin mu kakeji bazakaci abuncin muba ko Aaaaa ni na isa wane mutum inji mutuwa,  aiban isaba ingaya miki, zanci masa sakamun amota     Saka masa tai tana Murmushi sannan ta rufe mi'ka mata leda yayi yace kuduba inkinje gida sannan kuma wannan gashi ko zaki bu'kaci wani abun Toh daddy ngd    Shiga mota yay driver sa yashiga shima yaja suka tafi     'Daga masa hannu taitayi Saida taga babu alamar motarsu sannan tadawo gida Ummerh taaa, Ummerh taaa kina ina   Aaaa emmm Ok kina bayi Zama tai akan shimgid'ar taga kud'in daya bawa Hapsatu suna nan bata d'auka ba    Mamaki tayi tace ta66 da mom ce dayanzu ta kwashesu daga nan tayi musu gurin zama    Bud'e tata ledai tayi taga kwalin waya guda biyu duk manya da kuma wata itama tecno amman ba takai tsadar wad'an nan ba murna tafara yi tana tsalle tazauna tabud'e Wata takadda tagani ajiki ansaka wannan takice    Itama d'aya haka Ita kuma d'ayar ansaka wannan ta sabuwar mom d'inki ce    Sai chocolate 🍫  da cake 🍰 da biscuit 🍪 kala ²     Bud'e d'ayar tai taga tura rukane kala² masu dad'i da kuma bandir d'in  1k guda d'aya aciki      Murmushi tai tace Ummerh zoki gani    Hapsatu data futo daga band'aki ce taga tanata Murmushi tana cicciro kaya, tace a'a yar Ummerh wad'an nan kayan fa    Ummerh daddy ne yabani, kinga harda sabuwar waya guda biyu, Ummerh gatakinan ma    Kinga nawa Aaaaa hardani aikam daya sani bai d'aurawa kansa wahala ba tunda nidai bani da mai kirana    Haba Ummerh gani zan kiraki ince miki gani nan nakusa dawowa daga makaranta    Murmushi tai tace Nusaiba baki da dama wlh      Angode sosai kiyimun godeeyah kinji in ya kira    Ummerh ga kud'inkinan Kud'i kuma Ey daddy ne yabaki    Yabani, amman meyasa kika amso mun Nusaiba    Hhh Ummerh anan fa ya ajiye miki nikam bani na amso ba    Hasbunallahu meyasa yayimun haka aikam dana gani bazan bari yatafiba sai an mayar Haba Ummerh ta shaid'annefa yake maida hannun kyauta baya      Hakane Allah ya'kara bud'i amman gaskiya banji dad'iba sam Nusaiba Ummerh ganawa ki ajiyemun    Mi'ka mata tai ta amsa Suka cigaba da hirarsu masu bada abunci sunata bayarwa      Sai 11:00pm sanan kalis tazo suka rankaya suka tafi makaranta, Hapsatu kuma tafuta d'an sahu tahau   Banji maitace masaba suka kama hanya     Awajen wani makeken gini naga sun tsaya wanda saida nai mamaki nikaina kome yakai Hapsatu gurin nan oho     Ginine akeyi kamar babu gobe, girman gurin yakai estate sosai ginin yayi nisa    Mutanen gurin naga sai bata girma suke abuncin data taho dashi tad'auko musu takoma gefe suna magana da wani daga dukkan alamu ogansune agurin Saida tagama sannan tadawo gida aikinta ta'karasa inda har masu aikinta sun kammala abunci ya'kare tass sai nema ma akeyi      Gidan su bintu taje suka gaisa da iyayenta tai musu alkhairi sosai sannan tadawo gida Yau su Nusaiba suna da lacture har yamma hakanne yasaka bazasu dawo ba sai gap da magariba Lokacin data dawo gida bata dad'e da zama ba saiga yaro da kulolin abuncin da akabawa daddy Nusaiba amsa tai     Yace yace angode wai yatafi Toh shikenan ngd kaima Zama tai taci gaba da karatunta kamar yadda tasaba Sai wajen magrib suka dawo agajiye take dan haka tana zuwa ta zube akan cinyar Hapsatu tana mata shagwa6a Lallamata tai tayi wanka sannan tabata abunci da panadol tasha sannan suka dawo suka zauna suna hira Ummerh daddy yace wai dan Allah yanasan zaina turowa ana siya masa abunci anan kullum    Toh babu komai yana amsa dai wani irin siya kuma sai kace wani ba'ki Haba Ummerh kefa haka kike ai sai a karya ki Ummerh    Hhh karyawa kuma d'an abuncin dazai amsa shine za'a karyani lallema kin rainani ko     Toh bari in gaya miki wani abu "yata kullum "yar Ummerh banda wanda ake futa dashi iya nacikin gidan nan kawai muna samun ribar dubu d'ari arana    Sannan kuma kina ganin wanda su balarabe suke futa dashi suna su gomane suke d'auka akan kura ana samun sama da dubu d'ari biyar arana    Toh kuma wanda zamu bawa dad d'inki aibai isa yasa mukaryeba ko Saidai kawai mugodewa Allah da Wannan baiwar dayay mana    Da farko ma saidai abar abuncin nan ko nayi baya 'karewa amman yanzu komai yawansa damunyi yake 'karewa tasss Hakane Ummerh na Allah kenan mai yadda yaso da bawansa     Haka suka ita hirarsu cikin farin ciki dajin dad'i      Nusaibace takalli Hapsatu tace Ummerh waini kam yaushe su yayah zasu dawo ne   Ta6 aikam za'a jima basu dawoba dan suna semester d'in karshe, su fahat, Nauphal kuma saura shekara biyu da wata 7 sukammala       Kai Ummerh kuma bazai dawoba saisun gama     Ey dan yanzu sun canja tsarin karatun gaba d'aya    Shima yanasan yadawo amman sun ce a'a ba inda zasu    Gaskiya wlh suna shan wahala sosai Aikam dai dan in suka dawo har wata rama sukeyi wlh gwanin tausayi      Nidai Allah yasoni ina kusa da ke Ummerh ta      Lakuce mata hanci tai tace Allah ko, Ey mana Ummerh sufa dakansu sukeyin komai     Injiwa yace miki Abunda sukaji ance kenan suka d'ago atare suna kallon bakin 'kofa da mamaki akan face d'insu     Laaaa............... ✍🏻✍🏻✍🏻 Inji comment mai citta da Pepe 😌 😌 saikusha posting mai attaruhu kuma🤭🤭🤭🤣🤣 Keep waiting UMMUH ARABEY🤗🤗🤓🤓🤓 Hallmarth ce 💕💖💕 [04/02, 8:02 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰: 👑👑👑👑👑👑👑👑👑 🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃 *DASHEN ALLAH* *WRITING ASSOCIATION* *'DAN HAKIN🍃DAKA RAINA😏🤔* _Story and written by_ *SADIYA •A• UMAR* *{UMMUH FATEEMAH*} 🅿---           6⃣9⃣&7⃣0⃣ ...............Ummerh nifa bansan ta tahoba, kuma itace tafara tureni zan fita masallaci inata sauri      Yanzu gashi har an idar da sallah ma ban samuba k......... Kuka ta'kara fashewa dashi tace wayyo Ummerh kinji sharri ko    Ummerh kinji waini na turesa bayan gashinan yajimun ciwo    Allah Ummerh yayah yadawo kisa yazanesan, kinji Ummerh ta      Yi shiru kinji "yar ummerh Zanyi maganinsa yau d'in nan    Tashi Muje mukaita chemist Ummerh sallar fa Maza kayi mutafi    Toh 'Daki yashiga yayai sallah   Itakam in banda raki babu abunda takeyi, Hapsatu sai faman bata ha'kuri take, tana lallashinta     Lokacin daya idar da sallah yafuto Harta fara bacci ma akan kujerar tsakar gidan    Kallonta yay yaga fuskar ta tayi masa kyau sosai kamar ba itaba     Hapsatu ce tace kad'auketa mutafi katsaya kana 'kare mana kallo       'Dan sosa 'keya yay yace Ummerh zata iya takawa fa     Nace kad'auketa nace in bazakai ba yayanku sai yazo yad'auketa     Saka hannunsa yay yad'auketa, aikam tanajin and'auketa tafarka, Wayyo Ummerh zai yaddani kitai makeni      Yi hkr 'yar Ummerh chemist zamuje, kisauke masa duk wani Nauyinki Kira ma kafun yayanku yazo yarama miki    Toh Ummerh na Dadi taji za'a rama mata kuma zata sauke nauyinta ahannunsa yaji hannun yasage       Itako Hapsatu tasan inba haka tai mata ba baza'aje chemist d'innan lpy ba         Haka suka tafi anafef tanata raki har sukaje    Shikansa doctor d'in yasha mamaki dan babu wani ciwo agurin kawaidai tad'anji zafin takatan dayay ne wanke gurin yay aka mata d'an 'karamun dressing awajen     Yabata fen relive da panadol suka taho    Koda aka gama 'kememe ta'ki takawa tace akwai zafi    Haka ya'kara d'aukarta yana turo baki suka tafi gida    Lokacin dasuka isa har masu sayar da abuncin sun dawo awajen Fahat suka bada kud'in suka kama wanke kwanukan da kulolin dasuka dawo dasu Da Sallama suka shiga akan kujera ya ajiyeta ahankali dan yaga tayi bacci ma   Fahat ne ya kallesa yace lpy ko bata da lpy ne     Umm kawai yace yashige d'akin dan baijin dai² tunda yad'auketa yanayin jikinsa yasauya gaba d'ayan sa jinsa yake ba normal ba Koda ta farka, Hapsatu ce ta lalla6ata tai wanka taci abunci da magani ta sannan takwanta       WASHE GARI TUN Sassafe tagama komai dan sunada text assignment d'insau dayay fahat yabasu suka tafi makaranta    Nauphal kuwa yana kwance kawai yakasa sukuni sam     Har suka dawo yana kwance sallah ce kad'ay ke tadashi Tambayar Ummerh meyake damunsa tace itama bata saniba taje ta tambayeshi yana d'aki Shiga d'akin tai da Sallamarta abakinsa, da'kar ya Amsa tace yeah menene yake damun ka babu komai yace mata    'Dan janye blanket d'in tai suna had'a ido yace mata tashi kije kisaka hijab kidawo    Toh bro kagayamun menene Kijedai kisaka kidawo nace yana kauda kansa    Tashi tai tana turo baki taje tasaka hijab d'in tadawo       Bro nadawo Ummm Sa momun kanwa ki ji'ka mun ki kawo karki bari kowa yagani    Toh Futa tai ta ji'ka ta 6oye takawo masa    Da'kar yatshi yazauna juyawa yay yana kallon can gefen ya Amsa  yasha kad'an²    Saida yagama sannan yace mata kikaimun ruwan sanyi bathroom 🛀 zanyi wanka        Zaro sexy eyes 👀 d'inta tai tace ruwan sanyi tana dafe ''kirji    Umm Mezakai da ruwan sanyi bayan yau ana lapta sanyin kamar amutu    Nidai kikaimun ko Turo baki tai tace salan kai mura nidai a'a zan d'an saka maka na d'umi     A'a kikaimun nasanyin daban na d'umin daban idan naje zanyi mix xing da kaina    Toh bari inje yanzu naji dudummm amman da kace ruwan sanyi    Had'a masa tai tadawo, har lokacin yana kallon bango kamar yadda tabarshi   Bro nakai ruwan fa Ok yayi bari inje      Futa tai shikuma yacire kayansa yasaka jallabiyar sa fara yafuto bathroom 🛀 yanufa direct yaje yakwarawa kansa ruwan sanyin sannan yayi wanka yafuto    Yaji dama² sosai yashirya cikin 'kananan kaya ba'kin wando da light blue d'in T-shirt yasaka wata tasanyi mai hula ya zuge rabun zip d'in sannan yadawo yazauna akusa da Hapsatu datake gyaran cabbage ya Amsa yatayata    Kallonsa tai tace abuncifa Ummerh zanci   Tashi azubo maka, mekake so Akawomun chips 🍟 and egg 🍳 sai ruwan 🍵 tea kawai     Babu wannan saidai bari in d'aura maka    No ummerh barshi kawai akawomun snack and drink sai inci     A'a bari in d'aura maka Nusaiba ce tafuto tace Ummerh ina sweet d'in nan     Suna kan mirror amman fa karki sha banasan anashan za'ki dayawa kinji ko    Toh Ummerh kad'an zansha Tashi Hapsatu tai tad'auko abubuwan dazata had'a masa tafara aikinsu     Nusaiba ce tafuto tana shan sweet 🍯 d'in ta hankali kwance      Gashi Doguwar riga ce ajikinta kuma duk rabin breast din ta awaje suke gashi rigar tafutar da shipe's d'in jikinta gaba d'aya    'D'auke kansa yay yace kije kisaka hijab, kidaina yawo ahaka    Turo baki tai tace agida nakefa ni babu inda zani sainai ta yawo da hijab saikace wata matar mlm     Kije kisaka nace kosaina taso ne tukunna Toh naji ha'aaaa        Tashi tai tanata turo baki taje tasaka hijab d'in tadawo    Wajen Hapsatu ta nufa tanata gunguni, ummerh ta inasanki, amman banasan wani agidan nan in banda takura babu abunda ya iya arayuwarsa     Ummerh kawo in tayaki aikin kinji gwara inyi zamana akusa dake da in zauna akusa da wannan kwarkwasan yayta cizo na    Shidai baice mata 'kala ba Amsar aikin tai tayi komai kamar yadda Hapsatu tace sanda ta gama sannan tazuzzuba ta kawo ta ajiyewa Ummerh tace Ummer nagama bari in gyara wajen    Yawwa sannu 'yar kirki Tafiya tai tana murmushi anyabeta     Mi'ka masa Hapsatu tai dan har lokacin yana zaune idansa yanakan wayar sa yanata faman daddan nawa      Saida tagama sannan tadawo taga yanacin abuncin    Kallon ummerh ta tai tace Ummerh ya'kwace miki abuncin    Murmushi tai tace ai nasane dama saboda baijin dad'i d'azu baiyi break fast ba     Ohhhhoooo dama nasani na zabga masa salt aciki sai inga ta tsiya     Murgud'a masa baki tai tace acici kawai   zama tai tana dudduba littattafan ta tana gyara wasu abubuwan tana 'kara fahimtar wasu kuma ***************************** ............... Awajen su Mm Balaraba kuwa sosai suke shirin biki sunata safgoginsu hankali kwance inda suka saka akyiwa Fauziyya gyaran jiki akasha lalle akasha kitson 'kari tayi kyau sosai   Amman "yan biyunta futunannune dansun ''ke'keshe idansu tsula tsiya kawai sukeyi    Yau tun safe Mm Balaraba taketa masifa sunyi mata fitsari akan gado tad'auki hannu zata Mari d'aya kenan taga kunama ahannun iho take tana kunama amman babu wanda yagani sai cizonta take tun tana iya ihun harta kasa     Tagala baita sosai kukan ma baya futa kuma ankasa ganin komai     Sukuwa fucewarsu sukai kowa bai kawo komai ba adangane dasu aka kaita asibiti amman sukace wannan gidan mahaukata yakamaceta dansu basuga komai ba    Aka dawo   da ita gida mlm aka kira daga makarantar allo yazo yayi mata karatu yashafa mata rubutu sannan tad'an nutsu kad'an tadawo hayyacinta    Kallonsu tai tace ina 'yan biyu akace suna waje suna wasa tace akirawo matasu sucire mata wannan kuna mar    Kiransu akai amman 'kememe suka 'ki zuwa da'kar Anas da lallami yataso su gaba suka taho    Nanma da'kar suka ha'kura suka cire mata aikam hannun yakumbura yay suntum     tashi tai niyar yi tafuta aikam sai....................✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻 Keep waiting my fan's🤔🤔🤗🤗🤗 Hallmarth ce 💕💖💕 [04/02, 8:02 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰: 👑👑👑👑👑👑👑👑👑 🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃 *DASHEN ALLAH* *WRITING ASSOCIATION* *'DAN HAKIN🍃DAKA RAINA😏🤔* _Story and written by_ *SADIYA •A• UMAR* *{UMMUH FATEEMAH*} 🅿---      7⃣1⃣&7⃣2⃣ .............Aikam 'kafa ta'ki takuwa kwata² Abu kamar wasa fa 'kafa ta'ki d'aukar Mm Balaraba idan ta tashi saita fad'i inata tashi saita fad'i    Daka 'karshe sai tai maka mata akai aka kaita d'aki     Shiryawa sukai aka kaita asibiti suna gwadata akace tasamu matsalar shanyewar 6arin jiki gaba d'ayan Sosai hankalin ta yatshi tafara kuka, ta suma     Bata far fad'oba sai bayan sallar Isha'i sannan, nanma ta'kara kamuwa da wani ciwon hawan jini     Haka tai ta jinya a Asibiti  Anas ne kad'ay yake kula da ita      Cewa akai ad'aga bikin sai tasamu lpy saboda jikin nata tsamari yake 'karawa     Itakam Fauziyya tai tsalle ta dire tace baza'a d'aga mata bikiba    Ayishi kawai babu yadda Alhaji ya iya haka aka fara biki    Aikam Anas yadawo gida da safe zai d'auki kayan Mm Balaraba yaga anata biki ko kulasu baiba yad'auki abunda zai dauka yatafi abunsa    Haka akai ta biki har ranar d'aurin aure tazo dayake d'aurin aure 11:00pm aiki aketayi anata futa da kayan aikin abuncin d'aurin aure     Lokacin da aka kammala 10:39pm sannan aka gama       "Yan d'aurin aure kowa ya hallara adangin s................... ************************ ............. Agidan su Hapsatu kuwa kullum cikin fad'a su Nusaiba da Nauphal suke babu ranar banza wataran ma banza yake mata baya kulata amman saita toneshi      Yau takama ranar Friday sunada faty'n dazasuyi    Dan haka tun da suka dawo makaranta tafara shiri dama tagayawa Hapsatu zasu faty da ba'kin lallentama tadawo ahannunta yayi kyau sosai kuwa kaliss ce tai mata itama tai mata sannan suka dawo    Goge kayanta tafarayi saigashi nan yashigo    Ko kallonta baiba yawuce d'aki Itama murgud'a masa baki tai tana hararar sa     Jitai ana tallar kwakwar manja Aikam dasauri tashiga d'aki tad'auki kud'i ta tafi siya    Shikuma lokacin yafuto daga d'aki yaga tanata sauri kamar zata tashi sama    Keeee ina zaki Ko kallonsa bataiba bare yasaran zata amsa masa ta futa    Kallon gurin datake gugar yay yaga tabar ayon d'in yayi zafi kuma akan kayan     Dasauri yaje yad'auke mata Allah yatai maka bai kama ba      Zama yay yagoge mata rigar da siket d'in sannan yamaidasu d'aki har lokacin bata dawoba    Mamaki yake yanzu dabai gani bafa da shikenan wannan kayan saidai wasu     Rigarsa yad'auko yagoge wadda zashi masallaci da ita     Saida yagama sannan yakwashe kayan yamayar dasu d'aki    Le'kawa yay waje ga mamakin sa sai yaganta da leda ahannunta ga kuma wani mai mota yatareta tana tsaye     Magana yake mata itama tana mayar masa da fara'arta     Wani malolon ba'kin ciki yaji yatokare masa awuya auni inace ina goge miki kaya ke kuma kina nan kina zance da wani ko Takawa yay dasauri yaje gurin, konsallama babu yakalleta yace mata zoki wuce gida      Kallonsa tai saitayi kamar bataji mai yace ba    Ba magana nake miki ba zoki wuce gida nace ko ranki ya6aci     Kai kuma mlm karka 'kara zuwa nan danba yanzu za'ai mata aureba inna sake ganinka a'kofar gidan nan wlh duk abunda nai maka kaika jiyo      KO kunyama bakaji ba da 'yar cikinka zakai zance    Itakam dariya tasaka jin yana fad'an hakan    Kallonta yay yace kin mai dani mahaukaci ko     Inna 'Kara so nan wlh saina targad'aki    Takowa yafarayi, aikam da sauri tacukyikuye daddy tana fad'in daddy kai masa magana wlh mugune wannan mutumun sam baya barina in huta    Kullum dakalar masifar dazai zomin da ita ko makaranta ko tsakar gida saida hijabi ko a d'aki sai mutum yasaka hijab      Jin takirasa da daddy ne yasaka Nauphal dakatawa yace daddy kuma   Murgud'a masa baki tai tana hararar sa daga bayan daddy'n     Tace eyyy daddy nane ba saurayi naba     Shi sai lokacin ma yaga kamarsu 'Dan sosa 'keya yayi yace d..................... ✍🏻✍🏻✍🏻 Keep waiting my fan's🤔🤔🤗🤗 Hallmarth ce 💕💖💕 [04/02, 8:02 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰: 👑👑👑👑👑👑👑👑👑 🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃 *DASHEN ALLAH* *WRITING ASSOCIATION* *'DAN HAKIN🍃DAKA RAINA😏🤔* _Story and written by_ *SADIYA •A• UMAR* *{UMMUH FATEEMAH*} 🅿---        7⃣3⃣&7⃣4⃣ ............ Yace daddy kayi ha'kuri bansan kai bane      'Dan sunkuyar dakai yayi Shikuwa daddy sosai yaji dad'in abunda yafaru yana murmushi yatako har kusa dashi yatallafo kansa yace babu komai yaro na     Kallonsa Nauphal yayi ya'kara sunkuyar dakansa yace Allah bansan kai bane daddy dabazan yima hakaba Ai hakan ma yayi, ya'kara tabbatar mun da cewa Nusaiba tana hannun nagari kuma za'a kula da tarbiyyar ta sosai     Ina alfahari dahakan sosai kaji yarona     Kutafi cikin gidan kuce ina gaida Ummerh taku    Toh yace dasauri yana yin gaba Futowa tai ta d'aga murya tace Allah yaraka taki gona    Ko Juyowa baiba yashiga cikin gida abunsa da kunya duk ta damesa         Daddy ne yamaida kallonsa gareta yace haka kike masa rashin kunya ko     Daddy wlh wannan yaron shegen girman kaine dashi ga gadara da jiji dakai, komai yadinga kafa maka doka nikam banason irin haka wlh    Allah ko kinfisan abarki sakaka ko A'a daddy, amman kofa ad'aki sai yace saika saka hijab    Matarsa wlh tashiga uku da masifa Murmushi kawai daddy yayi    Bud'e mota yay yami'ka mata wata leda yace ungo kikaiwa Ummerh ki wannan kuma nakine maza kitafi gida     Toh daddy angode amsa tai tana tafiya    Bye bye 👋 tai masa sannan tashiga gidan, dasauri ta 'karasa ciki tana cewa Ummerh ta    Na'am "yar ummerh ya akai Shiga d'akin tai ta mika mata tace inji daddy wannan kuma nawane    Kai baya gajiya toh daga yau karki 'kara amso mini komai daga gurinsa kinji koh      Kice angode Bud'ewa Nusaiba tafarayi taga tura tukane da mayukan gyaran jiki baki d'aya sai su snacks da chocolate Itama kuma Hapsatun hakane amman harda atamfofi da lace guda shida anata    Murmushi tai tana 'kara duba kayan Wayyo Allah na Ummerh kayana sun 'kone     Sun 'kone kuma Ey wlh   Garin yaya Guga nake natafi siyan kwakwar manja bangan shiba anan nahau nafef nabishi da amashin yake ina siyowa kuma nadawo zan shigo gida kenan Bintu ta tsareni ashago muna hira saiga daddy nan yazo natsaya Allah mai iko duk kin d'aura ayon akan kayan kika tsaya wannan abubuwan ko       Kallonsa tai tace ina ruwanka eyeeee, ni inbansa da mutum ba banasan yad'aukar mun kashi wlh    Banza yay mata yatako zuwa wajen dagudu tai kan bed din bayan Hapsatu ta tsaya tace ummerh kice yayi hkr mana nadaina wlh nibadashi nakeba    Toh zan gaya masa sakko gakayan nakican kid'auka     Yeeee basu 'koneba Rungume Ummerh tayi tace Ummerh na kekika goge mun ko, ngd ngd sosai ummerh na ta gogemun kayana    A'a bani nagoge mikibafa Wayeto yagoge mun     Yayan kine Kai Ummerh wannan yaron ne yayana ai 'kaninane wlh     Toh ban gode maka ba Allah yasama baka 'konamun Kayaba nikam bari inje in duba    Tashi tai tashiga ban d'aki Kallon ta yay yagir giza kai yafita    Itakam Hapsatu abun nasuma dariya yake bata sosai, saidai tasharesu kawai taci gaba da safgar ta      Wanka tai tafuto tazauna takama shiri, kwalliyar ta ta tsara abunta tayi mata kyau sosai     Tafara d'aurin d'ankwali lokacin su Nauphal sun dawo daga masallacin juma'a     Wajen 2:40pm amman har lokacin kwalliya takeyi       Sallama sukai suka shiga d'akinsu, Fahat ne yace ummerh mun dawo     Sannu da zuwa brother Yawwa sisina nagode, inkin gama abunda kike kawo mana abuncin mu    Toh brother yanzu ma kuwa Saida ta kammala tsap sannan tayafa mayafinta tad'auki tiren abuncinsu tashiga d'akin da sallama    Amsawa sukai Ta ajiye musu abuncin tace gashinan bro, ko azubo maka     Ey zubo mun Idansa yanakan wani littafi yake maganar      Nauphal dayake gaban jakarsa yana jera kaya yabata baya baisan ma ayaya takeba      Saida tazuba ta Mi'ka masa sannan yakalleta     Aaaaaa Aaaaa aaaa sisina ina zuwa kuma wannan wankan haka     Amman dai bada wannan mayafin za'afutaba, kinga karkuzo kina fad'a keda yayanki      Kai brother wanene yayana kuma Gashi can Sai lokacin ma yawaigo suka had'a ido wata harara tabanka masa        Tace Allah yakiyaye inyi wa dashi wannan yaron d'anye shakaf dashi       Zaro iso fahat yayi yace Nauphal d'inne yaro    Ey mana wannan 'yan 2020 ne fa brother    Laaaa ilaaaa babu ruwana wlh Yakai fa 24 yanzu, koyanzu Ummerh tai masa aure aizama zaiyi da matar    Ta6 amman matar tashiga uku dan saita gama renonsa sannan      Kaiii Allah yaahiryeki sis maza kije kitsanja wannan mayafin asaka babba ko kuma aduba hijab asaka     Jiyo muryarsa sukai yana cewa in kika saka mayafi ko wanne irine kiyi zamanki agida    In kinasan futa kisaka hijab da ni'kaf inba hakaba kuma kinsan sauran    Aikwasa tai da gudu tayi gurin Hapsatu tana cewa Ummerh kinga yaya konwai bazan futa da mayafiba saida hijab da ni'kaf kumafa faty zamuje Ummerh Kiyi hkr kisaka hijab d'in amman banda ni'kaf    Ummerh fa.... Sorry my start gold 🌟 ked'in tamusamman ce kinji karki damu maza kije kisaka hijab d'in ki zakiyi kyau kinji     Toh Ummerh shiga d'akin tai tacire mayafin tad'auko hijab d'in tasaka sai taga yayi mata kyau sosai fiye da tunanin ta    Futowa tai tace Ummerh natafi sai 3:00pm sukace yanzu 'karfe nawa,     Yanzu 3:37pm kinyi latti Bari inje ummerh    Adawo lpy kin d'auki kud'in motar ki Ey ummerh nad'auka      Toh Allah yakiyaye ya tsare kinji Toh Ummerh ta Tana futa tagan.................... ********************** ............ Duk danginsu Fauziyya sun hallara, amman babu ko mutum d'aya daga dangin ango    Kiran wayar Alhaji akai yad'auka akace  kuna gurin d'aurin aure ko yace eyyy gamunan babu kowa acikinku    Toh kucewa kowa yatafi wannan auren an d'agasa sbd anrasa ango ko sama ko 'kasa tun jiya da dad dare    Innalillahi wa inna ilaihi raji'un toh shikenan bari in sanar da su   'Daga murya akai akagayawa kowa sa'kon da aka fad'a    Kowako yafara watsewa Mutane nata gulma sunata zumd'e    Wasu suce gwara haka Wasu suce Allah yakiyaye Wasu kuma sunata shewa da murna    Aikam zance yana zuwa kunnen Fauziyya ta fad'i 'kasa ta suma Da'kar ta farfad'o ana watsa mata ruwa tana 'kara suma    Asibiti suka kaita itama Aka kira Anas akagaya masa yace Allah yabata lpy shi yana wajen Mm Balaraba yana kula da ita Wasa² saida aka d'auki tsawon sati 3 amman ba'aga doctor faruq ba anatadai bincike ko Allah zaisa agansa amman dai shiru kakeji mlm yaci shirwa        Yau kusan satin Fauziyya 4kenan a Asibiti  amman dai jikinta babu sauki saidai Allah yabata lpy    Haka akai ta magani, aka kira Kakah Hajja aka gaya mata tace ita wannan badamuwarta bace Allah yabasu lpy      Saida mama Balaraba tai wata 5 a Asibiti  sannan aka sallameta     Itama Fauziyyan an sallameta suka dawo gida       Alhaji kuwa................. ✍🏻✍🏻✍🏻 Keep waiting my fan's🤔🤗 Hallmarth ce 💕💖💕 [04/02, 8:02 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰: 👑👑👑👑👑👑👑👑👑 🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃 *DASHEN ALLAH* *WRITING ASSOCIATION* *'DAN HAKIN🍃DAKA RAINA😏🤔* _Story and written by_ *SADIYA •A• UMAR* *{UMMUH FATEEMAH*} 🅿--- 7⃣5⃣&7⃣6⃣ ................Alhaji kuwa yarasa meke masa dad'i yake kamar abubuwan dasuka faru arayuwarsu kamar film ne     Yakan tuno wasu abubuwan dasuka faru amman dazarar yazurfafa tunanin sa sai yaji kansa yad'auki zafi saiya manta komai    Amman babban abun mamaki anan shine bai damu da halin da su Mm Balaraba suke cikiba safgarsa yake    Sannu ce kawai tsakaninsa dasu kuma sai yaji yana jin haushinsu sosai    Yan biyu kuwa kullum suna manne dashi tare sukecin abunci su zauna abakin shagonsa suyita hirarsu, har bacci ma tare sukeyi    A6angaren Jazuli kuwa annemesa anrasa kwata² bayanan       Da acikin garin RANO yake amman yanzu anrasashi sam Wata motace tafaka abakin 'kofar gidan su Mm Balaraba wazan gani su........................ *************************** ...................... Abakin 'kofa taganshi yana tsaye kallonsa tai ta watsar tacigaba da tafiyarta     Kallonta yay yace mena ce miki Tafiyarta taci gaba dayi Binta yay yace ba magana nake miki ba Gani tai yamata kwarjini Tace yeah gurin faty fa zamu tayaya zan daka ni'kaf Kai gurin faty kuma Ummm Muje Ina Me kika ce Gurin faty'n zani dakai Ey Ta6 salon suce wannan yaron shine saurayina Matsowa yay daf da ita yasaita bakinsa wajen kunnenta yadda zataji yay mata rad'a Banjime yace ba, saidai gani nai Nusaiba ta zaro ido tayi gaba tana toshe baki Binta yay suka tsayar da nafef suka shiga Sam takasa had'a ido dashi Agurin datai kwatance anan me nafef yatsaya, sauka sukai Nauphal yabiyashi kud'insa suka shiga holl d'in Kowa sai kallonta yake Dan sunyi mugun dacewa da juna sosai Kallonshi tai tace kazauna anan zanje wurin 'kawayena 'Kawayenki kuma Ey Muje tare, salon kuyi gulmata kunga d'an saurayi d'as² Allah ya kiyaye meza'agulmata akai Wannan d'anyen yaron dakai wanda ko girma baka gama ba Hmm haka kikace ko Ummm To matar 'katon gardi Gardi kuma Ey jeki kidawo ina jiranki Tafiya tai tana murgud'a masa bakin ta Girgiza kansa yay yace bazata dainaba sai randa na nutsar da ita tukunna 'Kawayentane suka had'a baki tana 'kara sowa sukace irin wannan mai zafin haka, ina kika samo mana shi Dama shiyasa kike d'aga mana hanci kice da saurayin naki kike tafe Aaaaaa ko kuma muce mijin naki ko, amman fa kun dace sosai wlh Nusy Itakam kalisss dariyar ciki take dan tasan yau saita zazzage musu kwandon bala'i dan wani mugum kallo takebin su dashi Kai dallah can wannan ne mezafi yarone fa d'anye shakaf Ai irinsu sunfi dad'in love 'kawata wata 'yar ajinsu ta fad'a Allah yakiyaye wlh wannan yazama saurayina, ta6 Wannan yazama saurayina ai rainonsa zanyi saiya bala................. ✍🏻✍🏻✍🏻 Keep waiting my fan's🤔🤗 Hallmarth ce 💕💖💕 [04/02, 8:02 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰: 👑👑👑👑👑👑👑👑👑 🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃 *DASHEN ALLAH* *WRITING ASSOCIATION* *'DAN HAKIN🍃DAKA RAINA😏🤔* _Story and written by_ *SADIYA •A• UMAR* *{UMMUH FATEEMAH*} 🅿---          7⃣9⃣&8⃣0⃣ ..................Shida wata yarinyace kuma ko kamun kai bata da sai rawa take yana mata li'ki     Abun yabawa Hapsatu mamaki tooo wacece wannan yarinyar kuma ina yasamota      Yi shiru 'yar Ummerh taso muje kiyi wanka, kicanja kayanki, kici abunci    Zaizo yasameni wlh Tashi tai idanta yayi luhu² fuskar tayi jaaaa sosai abunka da farar fata        Da'kar Hapsatu ta lalla6ata tayi wanka taci abunci tasaka kayan bacci, bata panadol tai tasha sannan ta lalla6ata ta kwanta     Har lokacin Nauphal bai dawoba Itakam inna fakaici idon Hapsatu saita share kwallarta     Yitai kamar tayi bacci sai Hapsatu taja mata bargo sannan ta futo    Sai alokacin ma takula da kayan data shigo dasu da wayarta duk agurin tabarsu har hand bag 👝 d'in tama    Kwashe kayantai taga babu abunda zai lalace aciki takai matasu d'akin ta ajiye     Saida akai sallar Isha'i sannan yadawo shida Fahat      Da sallama suka shigo Da'kar Hapsatu ta amsa musu sallamar    Zama sukai akusa da ita suka gaisheta    Nam ma ada'kile ta amsa tana tashi daga gurin      Nauphal yasan dashi ake wannan fushin sbd yata6a mata 'yar gold d'in ta        Shikuwa Fahat dabaisan komaiba tashi yay yabita yace Ummerh me mukayi kuma    Nauphal kansa yana 'kasa baice komaiba         Shiii bai gaya maka ba Ummerh bai gayan komai ba Tunda lokacin da muka had'u da magriba ne munayin sallah aka shiga karatu    Da aka kammala kuma akayi sallah, sannan muna idarwa akai addu'a kowa yataho gida   Kaje yafad'a maka Ummerh nifa bansan menaiba kiyi hkr dan Allah ko wani abun akace namiki     Ban saniba Kasamun yarinya kuka Kun tafi tare meyasa bazaku dawo tareba shine kazauna kanawa wasu shasha shayyy li'ki ko      Sannan harda rawa da tafiya hira kabarmun yarin yata ita kad'ay    Wayace kabita inkasan bazaka zauna tare da itaba       Ummerh budur watace fa Ok budur war taka tafita kenan ko A'a Ummerh Hakane mana gashinan kafad'a    Toh bari kaji zan aurawa yarin yata wanda yafika komai kuma zaka gani      Itakam Nusaiba akan kunnenta akai komai jitai gabanta yafad'i da Hapsatu tace zata aura masa wata    Dama jibi hutunku zai 'kare koh To yau kashirya kayanka     Gobe ka kama hanya katafi banasan ganinka agidan nan kaji na fad'a maka ko      Ummerh Allah ni...... Banasan jin komai kuma koda wasa kadawomun gidan nan ba Bayan 2year ba sai ranka ya6aci kajidai nagaya maka koh     Kallonta yay atsorace yace Ummerh na dan Allah kiyi hkr mana Allah nifa ba wani abu naiba      Itace tace batasona ni yarone Kuma Ummerh nasamu wadda take sona,shine fa muke hira     Allah ni babu abunda nai mata kuma cewa nai tajirani    Shine fa tai tafiyarta nibanma san ta tafiba Allah Ina zaka sani tunda kasamu wadda kakeso      Ummerh Allah ni fa babu abunda nai mata    Kumafa ita tace batasona Kumani aure nakeson yi    Ita da bakinta tace maka batasan ka Ey wlh Ummerh tace nai mata 'kan'kanta      Bangaya maka metaceba tunkan wannan lokacin     Ummerh toki tambayeta wlh kiji Allah itace tace batasona   Nikam bansan menai mataba ta tsaneni      Har gayawa 'kawayenta takefa Ummerh dan Allah kiyimun afwa Allah bazan 'karaba      Kuma kitambayeta indai tace namata yaro shikenan bazan 'kara kula taba   Banza Hapsatu tai masa shikuwa fahat dariyace take cinsa kamar me        Abuncinsu yad'auko dan yaga yau Ummerh tasu bazata basu ba Itakam Nusaiba kukan ta tacigaba har bacci yad'auketa    Hapsatu ma d'akin ta tafi tayi shirin kwanciya tai bacci abunta WASHE GARI    Koda gari yawaye ma daurewa tai tayi ayyukanta tayi komai yadda tasaba ta nunawa kowa babu komai aranta    Yau babu Makarantar boko saidai islamiyya dan haka tashirya tai tafiyarta ahanya suka had'u da kaliss sukaita hirarsu, tasha mamaki kaliss dan batai tunanin zatazo Makaranta ba     Lokacin da aka tashi daga makaranta abakin get suka had'u da wani kyankyawan farin saurayi yana tafiya zai shiga motar sa     Kallon su yay yaga Nusaiba tana murmushi, jiyay har cikin zuciyarsa    Binsu yarin'ka yi har bakin gidan su Nusaiba, yayi parking       Sallama yay musu suna ''ko'karin  shiga gidan     Amsawa sukai suna Juyowa Kallon kaliss yay yace dan Allah inasan ki aramun "kawar mu kona 5m ne please     Ok Kallon ta tai ta had'e rai dan badan kaliss tari'ke mata hannu bama da tuni tashiga ciki        Besty ana magana fa Inaji ai    To amman kije mana kiji dame yazo kinga dai wannan ba yaro bane bakuma tsoho bane   Murmushi tai tace ke kooo      Kije nidai dan Allah Juyawa tai ta taka zuwa inda yake     Sallama tai masa kawai ta tsaya Amsawa yay yana murmushi yace gimbiya sarautar mata     Hmm Barka da yamma    Hmm Yagida, ya makaranta kuma    Alhmdllh tace ada'kile Masha Allah     Nidai sunana muktar kuma nagankune yanzu anan zaku futo daga makarantar islamiyya nabiyoku, nazo gurin wani abokinane naganku      Kuma gaskiya dagaske nake ina sanki aurenki zanyi        Dan Allah kitai makamun kar kice a'a     Ni d'an gidan mlm sulaiman ne Wanda akafu sani damai shadda     Yana aikine a company alhaji Ibrahim mai shadda baban hassan da husaini         Kuma ashirye nake da in aureki ba wasa yakawoniba Allah    Nayi karatuna a6angaren business ne        Kuma ni banada wata matsala da iyayena dan burinsu guda d'aya yarage musu suga nayi aure kawai      Dana Allah karki watsan 'kasa acikin idona      To dan Allah kabani lokaci zanyi tunani kaji    Toh shikenan kamar zuwa yaushe kenan zan dawo       Toh kamar rana ai tayau Haba gimbiya ta so kike in mutu Zuwa dai gobe dan Allah    Gobe kuma Umm mana dan Allah karkice a'a      Toh bada wuriba Kamar yaushe kenan Bayan mundawo daga makaranta      Toh Allah yakaimu naga ai 5:00pm kuke tashi ko    Ummm Toh nagode ga number ta nan    Kibani taki kinji Ai....   Tarar numfashinta yay yace ai meee Dan Allah karki hanani kibani number kinji gimbiya ta      Murmushi tai ta karanta masa yarubuta Amman daaa batai niyar basaba    Murmushi yay yace ngd gimbiya ta Allah yabar 'kauna      Hmm natafi kar anemeni Ok agaimun su mom Ummerh dai To agaidamun su   Duk abunda akai akan kunne Nauphal akayi jiyay kamar yamutu dan ba'kin ciki shiyayi mata nawasa ita nagaske zatai masa kenan      Gida tashiga abunta ta tarar da kaliss sunata hira da Ummerh ta atsakar gida      Ummerh ce ta kalleta tace sirikin nawa yatafi    Kunya taji tashiga d'aki kawai Haka sukaita tsokanarta     Bayan magriba ta taraka kaliss tahau nafef ta tafi gida azaure tazo shiga taga mutum atsaye yahad'e rai fuskar nan babu annuri    Kallonta yay yace keeeee...............✍🏻✍🏻✍🏻 Keep waiting my fan's🤔🤔🤔 Hallmarth ce 💕💖💕 [04/02, 8:02 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰: 👑👑👑👑👑👑👑👑👑 🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃 *DASHEN ALLAH* *WRITING ASSOCIATION* *'DAN HAKIN🍃DAKA RAINA😏🤔* _Story and written by_ *SADIYA •A• UMAR* *{UMMUH FATEEMAH*} 🅿---         7⃣7⃣&7⃣8⃣ ................Sai ya Balaga sannan sai mufara rayuwar aure dashi    Kallonta sukai suka kwashe da dariya, yanzu wannan gayen meye aibunsa ai wannan sune nafuta shopping wlh, nazuwa taron kece raini      Aaaaaa kudai gaya mata Dan Allah inkika rasa wannan damar zai wahala kisamu yaro mai jini ajika irinsa    Wannan sabon jinin ai saida sabon jini, irinki, inkikayi wasa kyaji asalansa wlh kiga yasamu wata ke kuma ki losing wlh        Wata wadda ake cewa sumy itace tace aikam ni yamun ahakansa wlh bari kiga inje musha love    In mi'ka masa sa'kon dayake zuciya ta dan tunda nagansa bugun zuciyata yasauya alamar yasamu mahad'insa kenan     Kallonsa Nusy tai sai tace aranta inkinjema zakisha wula'kanci sosai    Tafiya sumy tai Sukuma su Nusy suka 'karasa wajen wani table suka zauna amman suna hangosu      Shikuwa tun tafiyar Nusy gurin yasan maganar sa sukeyi    Amman yau saiya 'kuntata mata itama zaiyi abunda zaiga tana sansa ko kuwa      Lokacin da sumy taje gurin gaban Nusy sai fad'uwa yake dan bata ta6ajin irin hakaba       Amman saita daure ta basar tacigaba da safgar ta kawai jira take yaci mata mutunci taji dad'i     Shikuwa lura da yadda take satar kallonsu yasakashi fasa yiwa sumy wula'kanci      Tanayin sallama ya amsa yacigaba da danna wayarsa      Cewa tai Ammm dan Allah inasan yin magana dakai yayan mu      Uhummm Yawwa inbazaka damuba inasan number wayarka     Kallonta yay yayi murmushi yace kiyime da ita    Inkiraka, sabida tunda naganka naji babu wanda nakeso da ''kauna aduk duniyar nan kamar ka kuma zan iya rayuwa dakai acikin kowane hali       Ngd sosai da wannan karamcin amman ansamun rana kiyi hkr    'Dan had'e rai tayi Yayi murmushi yace sorry 🙇 mana 'yan mata yana had'a hannunsa guri d'aya     Yace amman inasan mubuga wani game dake dan Allah     Ok wani irifa Inaso akoda yaushe kinunawa Nusaiba soyayya muke sosai dan haka yanzu zan amshi number d'inki kuma zamu fara daga yanzu    Toh babu damuwa zanyi hakan sbd kaid'in farin ciki nane      Dama Allah zai bani damar mallakar ka amatsayin miji danaji dad'i duniya da lahira    Kallon su dayaga Nusaiba tanayine yasashi sakin wani lallausan murmushi yace karki damu Allah zai baki wanda yafini koma, yana nuna kansa       Wani dad'i taji Yace to tashi mud'an zagaya Tashi tai tanata gwalli tana rangwad'a ita adole mai saurayi     Wani tu'ku'kin ba'kin ciki ne yatokare Nusaiba jitai kamar tayi hauka dan ba'kin ciki da takaicin dayake damunta   Daurewa tai ta kauda kanta tacigaba da kallon masu rawa      Ta gabanta suka wuce zuwa kan step d'in da ake rawar     Sumy tafara takawa Hannunsa yasaka a aljihunsa yaciro "yan 200h yafara li'ka mata yanata murmushi yadda kasan masoyan gaske     Sosai Nusaiba tacika tayi fammm saida sukayi mai isarsu sannan suka futo     Zama sukai akan table d'in dayake opposite danasu Nusaiba suka cigaba da hirarsu    Murmushi yake sakar mata yana tayata hirar shima      Servings d'in mutane aka fara cikin lokaci 'kan'kani aka kammala sannan aka saka kid'a mai dad'i anaji      Abunci sumy tad'auka kad'an tayi wajen bakin Nauphal dashi tana fad'in my dear kaci mana        Uhummm juyar da cokalin yay zuwa bakinta yace faraci, tukunna idan kika 'koshi sai in ci nima       Ok Bata yarin'kayi tanaci tanata wani kwar kwa sa da shagwa6a abunta     Takaicine yazowa Nusaiba wuya ita kanta batasan kona menene ba         Tashi tai taje wajen dayake zaune tace nagama katashi mutafi    Amm ni kuma ban gama ba kozaki tafi nataho daga baya       Bazan tafiba katashi mutafi Aaaa kinga mutum yace bayanzu zai tafiba kibarsa mana shida ba yaro bane bare kice zai 6ata    Ina ruwanki ne dake nake magana koda d'an uwana karki 'kara sakamun baki alamarina       Aaaa d'an uwa manya nikuma miji nane kinga tsakanin nidake wayafi mahimman ci yaba kulawa      my dear tashi mu koma can ko mad'an samu sukuni ko    Ok dear muje Tashi yay suka jera suka fara tafiya     Nusaiba jitai dama ta sani tasaka ni'kaf d'inta datayi kuka yanzu ta gode Allah babu wanda yaganta Had'iye kukan tayi tadaure zucitarta sannan ta gyara zaman hijab d'in wuyanta     Juyawa tai takalli inda amaryar take tace wa kalis muje muyiwa khadeeeja Allah yasanya alkairi mutafi koh      Ok Tashi tai sukaje sukaiwa  amarya alasanya alkhairi sannan suka ce mata suzasu wuce    Aaaa tun yanzu gaskiya banji dad'i ba amman hakan ma nagode kalis kicewa ikilima tabaku     Mefa Kedai kice tabaku kawai injini    Ok Tafiya sukai ita Nusaiba ma bata tsayaba kaliss ce ta amso musu manyan jakun kuna guda hud'u biyu iri d'aya ² tafuto taga Nusy harta tsare me nafef tana masa kwatance       Tana 'karasawa suka shiga tafiya suke babu wanda yacewa kowa 'kala         Abakin gidan su Nusaiba aka tsaya tabata jakunkunanta guda biyu sannan suka tafi        Tana shiga da sallama abakinta tadure kayan atsakar gida     Direct d'akin su tashiga ta kwanta akan bed tasaka kuka wanda batasan dalilin yin kukan nataba     Lokacin hapsatu batanan taje gidan su Bintu sai Bb mlm kawai ad'aki yana karatun Alkur'ani mai girma      Saida tai kukanta tagaji Ta'ki tashi har bayan magriba bata tashiba lokacin Hapsatu tashigo taji shashshekar kukan ta     Dasauri tashiga cikin d'akin tana fad'in "yar ummerh meya faru dake menene yake damun ki    'Yar Ummerh lpy kuwa d'agota tai taji jikinta yayi zafi sosai     Innalillahi wa inna ilaihi raji'un menene wai Nusaiba me aka miki acan gurin faty'n     Ummerh ba yayah bane Meyay miki Nauphal ne ko   Eyyy Meyay miki fad'amun inadai badu kanki yayba       Ummm Toh me yay miki Ummerh kinga fa za..............    Kasa fad'a tai dan to in yana zance ina ruwanta dahakan zai sata kuka     Amman kuma mezatacewa Ummerh ta yanzu ta'kwaci kanta    Nusaiba kinyi shiru kifad'amun meyay miki kinji    Ummerh kinga zan taho nace yazo mutafi ya'ki tahowa     Yatsaya sunata surutu da..... Shidawa dama binki yay     Ummm Toh yi shiru, shidawa suke surutun    Shida wata ya.............✍🏻✍🏻✍🏻 Keep waiting my fan's🤔🤔🤗 Hallmarth ce 💕💖💕 👑👑👑👑👑👑👑👑👑 🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃 *DASHEN ALLAH* *WRITING ASSOCIATION* *'DAN HAKIN🍃DAKA RAINA😏🤔* _Story and written by_ *SADIYA •A• UMAR* *{UMMUH FATEEMAH*} 🅿--- 8⃣1⃣&8⃣2⃣ .................Keeee waye yazo gurinki d'azu     Ko kallonsa bataiba tasakai zata wuce sa    Hannunta yari'ko Tace kasakeni mana banaso   Tambayar, ki nake waye yazo gurin ki d'azu, kuna meyazoyi Au tambaya kake   Taune lips d'insa yay na'kasa yace eyyy      Ok mijin dazan aurane Zance kuma yazo Kiyayy wani dummm akan zuciyarsa    Kallon ta yay yace shi wannan d'in ba yaro bane kenan    Ey ba yaro bane kuma yayi mun sosai, my husband to be Insha Allah    Whatttt kinsan me kike fad'a kuwa Nusaiba     Nasani ko kanada jaaa ne Acikin satin nan zai turo in sha Allah    Kana yaro dakai meka sani Sakanmun hannu na    Nine yaron Ey ko kana jaaa ne    Ey zan nuna miki aikin yarinta yanzun nan     'DAN HAKIN🍃DAKA RAINA😏🤔 WLH YAU ZAN TSONE MIKI IDO DASHI    HMMM 🤔 fuzge hannunta tai zatai cikin gida     Ai batasan lokacin daya janyotaba tafad'a kansaba      Le'kawa yay d'akin Bb mlm yaga bayanan    Aikam yajata ciki  kulle 'kofar yay yakunna wutar d'akin yace bari in nuna miki a idon ki kisan niba yaro bane      Janyota yayi jikinsa yasaka bakinsa akan nata yafara aika mata da kiss turesa tafarayi tana cewa yadaina amman ina banza yay mata yad'aura daga inda yatsaya       Hannunsa yakai cikin rigarta yafara zuge mata zip har lokacin bakinsu ahad'e yake     6alle mata bra d'inta yay yafara ''ko'karin cire mata rigar tata gaba d'aya    Kuka tasakar masa tanaso ta ro'kesa amman babu hali ya had'e bakinsu gam    Kuma takasa motsawa ko d'aya Jikin bango yamaidata ya yarda rigarta a'kasa yasaka hannunsa zai kunce mata zani tari'ke masa hannun gamm    Tana girgiza masa kai Kallonta yay da idanunsa dasukai jaaaaa     Yakama hannunta yakai kan joystick d'insa     Girgiza masa kai ta'karayi Cire bakinsa yay daga nata Yasaka hannunsa yatoshe mata bakin yazo da bakinsa dai² kunnenta yace wannan bazata ishekiba kike tunani    Hannun ta ya'kara mayar wa kan joystick d'insa      Girgiza masa kai tayi Yace ko in gwada miki    Girgiza masa kai ta'karayi Yace in baki yaddaba in gwada mikiiiii    Muryar tasa da'kar take futa Kiban amsata kuma wlh karkimun kuka dan idan kikai mun kuka wani yazo, wlh bazan 'kyalekiba saina yi abunda nai niya    Kinga idan yaso sai amun hukunci da hujja     'Daga masa kai tayi alamar tayadda Sakin mata bakin yayi ya'kara matsota jikinsa sosai yanajin yadda dukiyar fulaninta take tokare sa ga kan nipple's d'inta duk sai susa suke masa      Maida hannunta yay kanta yace wannan tayi miki kad'an kike nufi      Cikin muryar kuka tace A'a Menene ajikina yay miki 'kan'kanta gayamun inji    Babu komai Hannunsa yakai kan na shanunta yace ko kina tunanin bazan iya sarrafa subane     Uuuu'ummm To daga yau karki 'kara cewa ni yarone, inba haka ba zakiga aikin yarinta    Kuma wlh in kika 'kara tsayawa da wani Namiji saina yi miki abunda yafi haka kinajina    Ummm Oya kalleni    'Daga kanta tai amman idanta arufe suke     Kibud'e idanki mana A'a kayi hkr     Sunkuyawa yay yad'auki bra d'inta yami'ka mata yace saka    Amsa tai ta saka idanta yana zubar da hawaye sosai    Rigarta yamayar mata sannan yagyara wandonsa    Kallonta yay yace daina kukan nan Shiru tai yasaka tongue d'in sa yalashe sauran hawayen       Hijab d'inta yasaka mata Yajanyota tadawo jikinsa yace wannan 'kawar taki da kikaga muna magana da ita basanta nakeba    Gaya mata komai daya faru yay sannan yace Allah babu wadda ta ta6a canja mun tunani da lissafi lokaci d'aya sama dake   Randa nafara ganinki natabbatar da ina sanki     Dan Allah kidaina kula kowa Zan tafi makaranta gobe nabaki amanar kanki inkika kula wani wlh ban yafe mikiba      Kuma kibawa wannan yaron hakuri inba hakaba wlh duk abunda nai masa ke kika janyo    Dan wlh zan iya kisa akanki Zaro ido tai atsorace tace kisa kuma    Kina mamaki ne, to kidaina Amman inkika d'auka wasa gobe yazo kifuta wlh zakiga d'anyen aiki, ina fatan kin fahimta     Ummmm Oya muje     Bud'e kofar yay ahankali yafuto itama ta futo saida yaga ta shiga ciki sannan yazauna azauren dan bazai iya shiga ba ahaka duk ta tashi amike take sosai    Haka yazauna yana le'kenta saida yaga tashiga d'aki sannan hankalinsa yakwanta dan yaga Hapsatu tana kiching tana aiki     Saida Fahat yazo sannan suka shiga shiya d'aki yashiga direct bai zauna tsakar gidaba    Itadai tunda abun yafaru takejinta awani yanayi nadaban kuma batasan menene yasaka  ba    Da'kar tasamu bacci yad'auketa Awajensa shima hakan ne takasance gwara itama babu ciwo    Shikuwa da matsanancin ciwon mara ya kwanta sai juyi kuma dayake tayi    WASHE GARI Haka koda ta tashi sam batasan ta had'a hanya dashi dataji muryarsa take 6oyewa    Koda saurayinta yakiratama 'kin d'auka tayi     Test tai masa akan yayi hkr anbada ita, baiji dad'iba ko kad'an amman sai yay tunanin kodai jan ajiii take masa      Yau ko tsakar gida saida sand'a take futowa Hapsatu ta tambayeta lpy tace lpy qlu     Shikuwa yayi sintiri yakai goma shaaa amman baigantaba    Koda kaliss tazo yay tunanin zata futo sutafi Makaranta amman saitai 'karyar ciwon kai       Har lokacin tafiyar Nauphal yay amman bata futoba, kuma daya shiga d'akin saita shige bathroom 🛀 sosai yadamu yakira wayarta akashe kuma     Saida suka futo rakasa su Hapsatu sannan Fahat yace ina Nusaiba take    Hapsatu ce tace tana d'aki kanta naciwo tad'an samu baccine datasha magani      Ok toh mutafi Shidai Nauphal kasa jurewa yay harsun tafi yace yayi mantuwa yakoma gidan    Lokacin daya shiga gidan tana tsaye abakin 'kofar d'akin su da wasu ka..................✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻 Keep waiting my fan's🤔🤗🤔🤗 Hallmarth ce 💕💖💕 👑👑👑👑👑👑👑👑👑 🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃 *DASHEN ALLAH* *WRITING ASSOCIATION* *'DAN HAKIN🍃DAKA RAINA😏🤔* _Story and written by_ *SADIYA •A• UMAR* *{UMMUH FATEEMAH*} 🅿--- 8⃣3⃣&8⃣4⃣ .............Da wasu kayan baccin ta riga da wando, do gone wandan har 'kasa    Batasan ma yafutoba dan doguwar sumar kanta take gyarawa tanata tajeta     'Karasowa wajen ta yay yakauda kansa daga kallonta yace shine kika 'ki futowa kirakani ko    Jitai gabanta yafad'i taisaurin tattara gashinta awaje d'aya ta d'ago kanta tana kallonsa atsotace    'Daki tainiyyar komawa yace Uuuu'ummm karki shiga babu abunda zan miki     Tambayata anan shine meyasa kika 'ki  futowa kirakani, kuma duk yau ban ganki koda atsakar gida ba meyasa      Shiru tai Yace ba tambayar ki nakeba   Kai nane yake ciwo       Ummm, sannu Yanzu muje kirakani    Bazan iya tafiyaba sbd yanzuma ruwa zan zuba masa kozanji sau'ki    Ok tom shirya sai muje asibiti ko A'a nidai katafi kawai zan je daga baya idan Ummerh tadawo daga rakakaaa      Yayi kyau Matsowa yay kusa da ita   Itakam sai jaa baya take yana 'kara matsota, saida takai 'karshen bango sannan yasaka hannunsa yatokareta yakalli cikin idanta yace kalleni     Kallonsa tai, amman suna had'a ido tasauke kanta 'kasa dan bazata iya kallon cikin idan saba       My wife to be in sha Allah, kinajina Saida taji wani dummm sannan tadaure tace, Ummm     Good girl Zan baki amanar kanki, kinji ko   Karki sake ki, 'kara futa babu ni'kaf     Sannan kuma karki 'kara kula wani d'a namiji koda wasa, idan naji labarin hakan ranki zai 6aci      Sannan banasan yawo atsakar gida babu hijab    Koda bana nan akaremun dukiyana, akulan sosai da ita, kinajina    Ummmm Good    Duk abunda kike da bu'kata ki kirawoni kinji ko     Sannan banasan yawan 'kawaye d'aya ta isheki kinji    Kimun al'kawrin zakiyi Dukkan abunda nace miki kinji      Shiru tai Yace bakice komai ba    Ummm tace Toh amman ai bakice kinyi al'kawrin ba, zakiyi komai dana saki    Hmmm I promise you I will do everything that you positioning me to do      Hmm Allah yashiryeki Yanzu babu rakiya   Nace maka bazan iya zuwabafa Yanzu zantafi har tsawon 2years hubbi amman bazaki rakaniba    Kika sani ko Acan ma in mutu bazaki sake gani naba    'Dago kanta tai dasauri jin abunda yace wai yamutu     Girgiza masa kai tayi idanta nacikowa da kwallah tace Uuuu'ummm     Bakyasan in mutu Ummmm Meyasa to    Shiru tai       Murmushi yay yace saboda kinasan yaron mijinki ko     Tureshi tai tajuya masa baya 'Dan takowa yay yace ko 'karya nayi    Shiru tai masa    Yace toh nizan tafi, hubbie taaa Adawo lpy Allah yatsare ka yakaika lpy yadawo dakai lpy      Wowwwww ngd sosai dear Shammatar ta yayi yasakar mata kiss awuyanta yace byeeee      Wani numfashi tasauke dan ba 'karya taji Wannan kiss d'in sosai     Juyowa tai ta kalle sa yana futa daga gidan      Acikin nafef yasamu su Hapsatu sunata jiransa    Kallonsa tai tace waimeka manta naga baka d'auko komai ba    Ummerh banganshiba fa To menene shi d'in    Ummerh...... Ummerh...     Fahat ne yay saurin cewa ko P-cap d'inka kaje nema     Ummm.... Ummm....  Ita naje nema To ai nad'auka tana cikin kayana inasantane      Ok amman baka gayamunba Nasan kanasantane shiyasa na'ki gaya maka    Itakam Hapsatu kallonsu tai kawai tayi Murmushin dan tasan ba haka zancen yake ba    Amman tunda sun nuna sunajin kunyar sanar da ita bari ta kyalesu karsu dainajin kunyarta kuma    Haka suka kaisa tasha yahau mota sannan suka dawo bayan sunga tashin su     Koda suka dawo Nusaiba takammala gyaran gidan tana ta sallamar masu siyan abunci wanka tashiga tabar mai Mm suwaiba agurin tunda tazo      Aikin suka cigaba dayi ita da Hapsatu dan haka ake wuni kullum tun daga safe har dare      Washe gari suka raka fahat shima yatafi makaranta duk da tasa acikin garin take    Haka ma........    **************** Wazan gani su doctor faruq ne suka futo da waliyyansa       Shiga sukai cikin gidan harda wani namiji wanda a'kalla zaiyi 47-48,kyaky kyawane ajin farko shima      Shiga sukai cikin gidan suna kallon gidan sosai azauren gidan suka tsaya ganin Alhaji yana shirin futowa    Yana kallonsu gabansa yafad'i nuna wani yafarayi acikinsu hannunsa yana karkarwa sai kuma yafad'i yasuma    Salati suka fara suna d'aukar sa zuwa cikin gidan su kuma wakilan doctor faruq suka futa     Anjuma kafun Alhaji yafar fad'o kallonsu yay yace ina yake    Waaaa fa baba, inji doctor faruq Wannan saurayin yana ina     Wanene baba Wanda naganku tare yanzu    Sun futa ai Dan Allah kiramun su    ''ko'karin tashi yafarayi A'a baba kahuta bari inkira makasu      'Daukar wayarsa yay yace dasu Alhaji magaji su shigo Ok gamunan    Kashe wayar yay sannan yamaida dubansa akansa yace gasunan zuwa     Toh zama yay yana zubda kwalla acikin ransa sai ro'kon Allah yake Allah yasa hasashensa yazama gaskiya   Suna shigowa Yaga babu shi aciki, harzaiyi magana sai yagansa yashigo    Dasauri yatashi yarungume sa yasaki kuka    Mamakine yakama su Shikansa Ibrahim mamakin yake dan dai baisan saba bai ta6a ganin saba amman kuma yarungume sa    Ba nuna 'kyama ko wani abu shima yarungume sa yana bubbuga bayansa ahankali yaji gabansa yana tsananta fad'uwa     Sakinsa yay yakalli doctor faruq yace doctor Wannan d'anane wlh d'anane ba 'karya zan mukuba Allah d'anane shi     Sosai abun yabawa kowa mamaki amman sai sukace haba baba daga ganin yaron mu sai kace d'ankane Wannan d'an mune kuma jininmu family'n mu    Shid'in gudan jinin d'an uwanane Meyasa zakace haka Baba Wlh Alhaji wannan d'a nane kuma ni nahaifesa     Zan iya nuna muku shaida idan baku yaddaba    A'a bari akira baban sa tukunna dan abun da d'aure kai     Kallon faruq yayi yace kira baban ku maza, kace masa muna san ganinsa agidan Alhaji Ibrahim mai shaddah kaji   'Daukar wayarsa yay yakira shi kamar yadda aka umar cesa haka yafad'a    Lpy meyafaru faruku naji kamun irin wannan kiran    Daddy, Uncle ne yace ince maka haka    Ok yana ina, bashi wayar Mi'ka masa yay kamar yadda yace    Amsa yay yagaya masa komai daya faru, jummmm yay kafun yace gani nan zuwa     Aransa yace wannan shine ranar wanka ba'a boyon cibi   Tashi yay yakalli hajiya habiba yace mata kishirya muje idan su Alhaji Ibrahim mai shaddah    Inna lillahi mezamuyi musu Hjy tashi muje kawai Tashi tai tafara Shiryawa Shima yashirya sannan suka futo    Mota suka hau driver yakaisu har 'kofar gidan nasu dan sunga Motocin suma agurin     Tun kafun su futa hjy habiba tasaka kuka tana fad'in shikenan yau za'a'kwacemun d'ana     Da'kar Uncle sulaiman yalalla6ata tayi shiru sannan suka shiga sallama tai tashiga sannan aka basu izinin shigowa    Shiga sukai suka zauna a d'akin Alhaji, yasaka anas yakawo musu ruwa da lemo dama    'Karowa akai harda cincin Amman babu wanda yaci ko yasha    Zama Uncle Sulaiman yayi itama hjy habiba tazauna    'Kara mai maita musu komai akai kamar yadda Uncle yagaya masa    Kallonsu yay yace naji kuma nafahimta, shikuwa Ibrahim In banda kuka babu abunda yake dan yakasa gane komai     Tashiyay yadawo kusa da daddy Sulaiman yace daddy kagaya musu gaskiya niba d'ansu bane      Kuka daddy yasaka dan tausayin d'an nasa sosai    Dakewa yay yakalli Alhaji yace, Alhaji Ibrahim wace shaidace kake da ita wadda kace zaka nuna    Tashi Alhaji yay yabud'e durowar sa yad'auko.....................✍🏻✍🏻✍🏻 👑👑👑👑👑👑👑👑👑 🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃 *DASHEN ALLAH* *WRITING ASSOCIATION* *'DAN HAKIN🍃DAKA RAINA😏🤔* _Story and written by_ *SADIYA •A• UMAR* *{UMMUH FATEEMAH*} 🅿---   8⃣5⃣&8⃣6⃣ ............Tashi yay yad'auko wata jaka sannan yarufe yadawo yazauna      Bud'ewa yay yad'auko wani pic d'in sa na ranar da aka haifesa ansaka masa kayan sanyi a asibiti ne ma yana kwance kusa da Ummerh'n sa    Mi'ka musu yay yace wannan hotonsane lokacin da aka haifesa da daddare     Kallo sukai sannan Ibrahim ya amsa yaga tabbas yanada wannan photon amman nasa akwai mom d'in sa agurin ba wannan matar bace sannan kuma dasu daddy agurin dawasuma     Kallonsa yamaida kan daddy Sulaiman yace dad wannan hoton iri d'ayane danawa amman kuma anawa babu wannan matar saidai ku dasu mom    Kwallace tazubowa daddy Sulaiman yace kayi hkr d'ana yau zan gaya maka abunda naita 6oyewa sama da shekara 47    Kallonsa su Uncle sukai da mamaki dansu kansu basusan komai ba ********************************     FLASH 📹 BACK  🔙 ......Akwai wata ranar laraba wadda bazan manta da itama mun taho da family na zamuzo garin kano akan hanyarmu ta zuwa sai motata tai facii    Sai nai parking agefen titi natsaya ina jiran wani abun hawa yazo wucewa in hau motarsa inje cikin gari inkai faci    muna tadai zaune shiru kuma gashi ita uwar d'akin nawa bazata jure zaman motaba dan bansan bata da lpy bama saida muka taho, sbd tanada tsohon ciki    Sannan kuma awatan ta na haihuwa muke        Wani mai mashing ne yazo wucewa natsayar dashi, shiya taimaka mun muka kunce tayar yakaini akai faci sannan muka dawo muka sakata    Amman gamamakina sai naga babu hjy habiba amotar dan nai tunanin ko bacci tayi abayan mota     Dan haka saida muka gama na lura, gayawa mutumun nayi nan muka juya dan nemanta     Hangota mukai tana tahowa da yaro ahannunta sai kuka yakeyi sosai yana 'karawa     Kallonta nai da mamaki kuma ga cikin tanan ajikinta amman kuma gayaro ahannunta      Saida ta 'karaso nace mata ina kika samo wannan d'an     Sai mai machine d'in yace aikam dai a ina kika samo sa      Zama tai acikin mota sannan tace mun    Bayan tafiyarku ba'a dad'e ba naji inajin  futsari saina sauko nazagaya dan inyi futsari     Bayan nagama sainaji kukan yaro kamar an muntsilesa     Dabazan jeba sbd nai tunanin ko aljanune tunda gurin jeji ne sosai    Amman saina daure nafarabin sautin kukan yaron    Abakin wani ruwa nagansa an kwantar dashi wanda da alama ba'adad'e da haihuwar saba      Saina d'aukosa nafuto daga gurin inata sauri inzo ince maka kutaho masa da madara sainaganku kuma    Toh Alokacin mukace da mutumun ko in basa yaron amman saiyay fafur yace a'a sbd bashi da aure    Sai  nace kozai kaimu wajen mai gari    Yace a'a shibaisan mai garin wannan unguwarba    Nandai yace kawai bari ya amshi number wayar mu koda zaiji masu d'an saiya kiramu    Muma muka amshi tasa    Saina sallamesa nabashi dubu 30 yatafi mukuma muka shiga mota    Zamu cigaba da tafiya sai hjy habiba tacemun karmu sauka a family house 🏚 d'inmu mutafi gidanmu kawai    Haka na amsata koda muka shigo garin kano agidanmu muka sauka dayake sharad'a    Bamu dad'e dasaukaba itama tafara na'kuda dan haka na d'auketa zuwa d'akin haihuwa nan akaita fama abu kamar wasa saida takai wajen 12:30pm sannan ta haihu d'anta namiji     Bayan komai yalafa angyarata itada baby sai muka yanke shawarar inkira "yan uwana ince musu habiba tahaifi 'yan biyu    Haka kuwa akai nagaya musu ta haifi 'yan biyu kuma suka yadda     Saboda shaida yasaka bamu sauya maka kayankaba mukai hoto dasu     Haka taci gaba da shayar daku amman tunda muka tsinci Ibrahim bayashan nonon habiba saidai madara kawai     Bayan suna da kwana uku sai Allah yayiwa d'anmu rasuwa munyi kewarsa sosai    Amman babu yadda zamuyi haka Allah yaso sai muka rufe sirrinmu muka cigaba da kula da Ibrahim      Saida Ibrahim yacika shekara 6 sannan habiba ta 'kara haihuwar d'anta namiji sai muka saka masa UMAR ake kiransa da faruq    Haka muka cigaba da rayuwa muna d'an binciken sirri ko zamuji ina iyalan ka suke amman shiruuu    Anan nan sai akamun canjin gurin aiki nakoma England 🇬🇧 da zama tunda muka tafi bamu dawo Nigeria 🇳🇬 ba saida mukai shekara 27 sannan muka dawo    Muna zuwa sai faruq yace shi agarin Rano yakesan muzauna sbd yanasan yarin'kayin aiki a asibitin nan danya tai makawa marasa lpy garin   Haka akai muka tare atsohon gidan mu sai muka saka aka fara gina mana babbar estate Acan saida aka kammala sannan muka dawo      Haka muka cigaba da zama gaba d'aya family d'inmu     Amman kusan koda yaushe muna bincike wajen ganin mungano ina family d'inka suke    Lokacin da faruq yazo mana da zancen auren sama Ibrahim baya GARI da tare zasuzo, dan cemana yay "yar gidan Alhaji Ibrahim mai shaddah zai aura     Saida d'aurin aure yarage saura kwana 1 sannan mukaji ashe "yar da yake ri'ko ce "yar Mm balaraba dangin bala'i, shine muka rasa yadda zamuyi akaucewa wannan auren, sai kawai mukace muce muku faruq ya6ata kawai sai afasa auren bayan haka da d'an kwanaki sai muzo  muyi muku jawabi akan dalilinmu     Toh shine fa su Uncle d'insu waliyyansa kenan sukace zasu taho sai sukace faruq yabiyosu      Sai shima Ibrahim yace zashi, sai suka taho gaba d'ayan su    Sosai abunda Uncle sulaiman yafad'a yasaka Ibrahim da alhaji kuka dan sunyi masa ri'kon Allah da Annabi basu ta6a nuna masa wani mugun haliba ko kuma su nuna masa wani abu nacewar basu suka haife saba      Alhaji ne yace Tabbas wannan shine 'DAN HAKIN🍃DAKA RAINA😏🤔 Tabbas zai tsone maka idooo      Allah mai iko Akunnen Mm Balaraba akai komai dan anfuto da ita tsakar gida tasha mamaki sosai da sosai     Abunda sukai gashinan duk taji dan itada kakah Hajja suka kai jaririn nan bakin ruwan nan suka ajiyesa sannan sukai tafiyarsu     Kuma harda su amasu neman sa suna kukan munafurci       Alhaji ne yace kosuwaye sukai mun haka bazan yafe musuba har abada wlh dansun cutar dani sosai        Fashewa da kuka yay Ibrahim yataso yarungumesa yana kukan shima      Da'kar suka samu sukai shiru sannan Alhaji yace wa Ibrahim babana inga bayanka    'Daga rigarsa yay saiga wannan SHAIDAR TASU TA FUTO RAMMM    Yawwa kunga shaidar danake nuna muku, sannan akwai ta ajikina ma bari in nuna muku    Haba Alhaji aibasaika nuna ba komai yatabbata Ibrahim d'an kane dan haka babu abunda zamuce mu    Sallama akai ana saka kuka kuma muryar namijine babba kuna    Futowa sukai dasauri suna kallon bakin 'kofar d'an gidan Alhaji H................ ✍🏻✍🏻✍🏻 Keep waiting my fan's🤔🤔🤗🤗 Hallmarth ce 💕💖💕 Keep waiting my fan's🤔🤗 Hallmarth ce 💕💖💕 👑👑👑👑👑👑👑👑👑 🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃 *DASHEN ALLAH* *WRITING ASSOCIATION* *'DAN HAKIN🍃DAKA RAINA😏🤔* _Story and written by_ *SADIYA •A• UMAR* *{UMMUH FATEEMAH*} 🅿---   8⃣7⃣&8⃣8⃣ .................'Dan gidan Alhaji Hamisune yaketa kuka yana kiran Alhaji    Futowa yay yace lpy meya faru kuma, kaka Hajja ce da daddy sukai accident ankaisu asibiti      Salati suka saka sannan suka futo motoci suka shiga sukai asibitin acan suka tarar da an'ki amsar su ance sutafi cikin kano bazasu iyaba     Doctor faruq ne ya'karasa ya saka aka shiga dasu cikin OPERATION ROOM    Sun kwashi sama da awa 5 akan su kafun aka samu nasarar ceto rayuwarsu   Sun jigatane sosai dan shi Hamisu yasamu karaya 5 acinya dai gocewa dayay ahannunsa da kafad'arsa    Fuskar sa kuwa in kaganta bazaka iya ganetaba sam dan ta murzu     Kaka Hajjah kuwa ta samu gocewa a'kugu sannan kuma 'kafarta guda d'aya ta cire dan wata mutar ce ta murje mata ita tass da hannunta guda d'aya       Sai kuma spinal cord d'inta data samu matsala        Ta bugu akanta sosai dan da'kar aka samu aka tai maka mata jini baije kwakwal wartaba        Saida sukai mata tankwall sannan aka samu nasarar yi mata aiki      'Dakin hutu aka kaisu sannan aka dawo dan biyan kud'in aiki dana magungunan su     Uncle sulaiman ne yabiya komai sannan aka cigaba da kula dasu    Sai bayan Isha'i sannan suka dawo gida inda akabar matar Hamisu tana kula da kaka Hajjah shikuma babban d'anta yana kula da baban sa     Uncle sulaiman ne yace dama munzone muce abar wannan zancen auren nasu Umar dan gaskiya bazan bari d'ana ya auri dangin wannan matar ba    Babu komai gaskiya nima bansan haka sukeba dabazan kawo kubama daddy     Hakadai aka bar magana aka basu sauran kayan lefen su    Amman uncle sulaiman yace a'a abarsu sun yafe taci gaba da amfani dasu    Tafiya sukai Alhaji yanata musu godeeya, nan Ibrahim yace bazai tafiba zai zauna awajen mahaifinsa nanda 2weeks sannan yadawo    Basuyi masa musuba suka barsa anan suka koma gida hjy Habiba banda kuka babu abunda take     Saida Ibrahim yayta bata ha'kuri sannan taha'kura     Suka tafi    Suna shiga gida Mm Balaraba tafara kuka tana cewa Alhaji kayafeni kozan samu salama acikin rayuwata     Kallonta yay da mamaki yace meya faru Balaraba lpy kuwa, ni babu abunda kikai mun     A'a Alhaji baka sanibadai amman dai ina 'kara neman afwaraka dan Allah tun kafin ingaya maka    Mezaki fad'amun inajinki Zama yay shida Ibrahim akusa da ita dan 'kafarta d'aya tafara wari amman dai haka suka zauna sbd tana zubar da wani ruwa ne     Kallonsa tai tafara basa labarin abunda kakah Hajja ta aikata masa tun daga mutuwar kakan sa har zuwa mutuwar iyayen sa da rabasu datai shida 'yan uwan sa, dakuma yadda suka sace Ibrahim suka kaisa cikin dajin duk tagaya masa    Sosai Alhaji yake kuka shida Ibrahim musamman mutuwar iyayen su wanda tasakawa wuta tacisu sosai kafun aka tai makesu   Dakuma kakansa data rin'ka bawa guba yanaci harta kasheshi     Yama kasa yi mata magana dan baisan ma ta ina zai faraba idan yace zaiyi maganar, shiyasa yay shiru saidai hawaye gashi tarabasa da matarsa da "ya"yansa ko a ina zai gansu ALLAHU A'ALAMU      Balaraba kitashi keda "ya"yanki kubarmun gida nasakeki saki 3 kutafi Allah yasakamun abunda kukai mun keda Kakah Hajja bazan yafe mukuba kun cutar dani sosai      Anas da Fauziyya da suke tsaya suna jinta kuka suka saka Anas harda fad'uwa dan tunani yake shin sud'in musul maine ko kuwa    Anya akwai zuciya acikin 'kirjinsu Yayi nadamar kasan cewarta mahaifiyar sa sosai yake kukan ba'kin ciki     Sallama sukaji anyi   Juyawa sukai dan suga waye Abun mamaki wasu mutanene guda uku da j.............  *********************** ..........Hakama Nusaiba ta dage wajen zuwa Makarantarta tamaida hankalin ta sosai wajen karatun ta    Ga soyayya dasukesha mai tsafta itada Nauphal A6angaren saurayinta muktar kuwa saidai zumunci kawai dan tagaya masa yayi ha'kuri anbada ita      Awajen Ummerh ta kuwa bata ta6a sanar da wani tana wannan makeken gininba nagani na fad'a    Part 4 tai ko wanne ya amsa sunan sa, sai makeken Restaurant data bud'e akusa da gurin    'Dayan gurin ne data siya aka fara gina musu asibiti bata yi nisaba tasa aka tsaya dan a'karasa wancan gine ginan sannan      Wasa² Fahat yakammala karatunsa yayi komai harta nema masa aiki dan daddy Nusaiba ne yashige masa gaba yasamu aikin     Shima Nauphal saura wata 10 sukammala karatunsu    Sosai yake kewar Nusaiba amman basa d'aga musu 'kafa ko kad'an dan lokacin wayama bashi dashi wani lokacin ma sai suyi kwana biyu basuyi waya ba       Awajen Hapsatu kuwa ankammala mata ginin gidan ta tsap kowane part yasha gyara ansaka masa komai na bu'kata abunda yarage kad'anne acikin gurin kaya masu tsada ake zuba mata akowanne 6angare    Sannan tazuba ma'aikata kota ina suna kula da gidan yadda yakamata     Wani lokacin ma bata samun damar zuwa ganin abunci saidai ma'aikata suyi kawai    Manya²'n masu kud'i suke fakawa siyan abuncin ta kota ina sunanta yad'aukaka daga gari² ake bata Oder abuncin dinner kona paty     Sosai tayi kud'i naban mamaki, harta gyarawa Baban Bintu da abokin sa gidansu tazuba musu kayan more rayuwa   Amman abun mamaki ita ta'ki tashi daga wannan gidan sam saidai gyarashi datakeyi kawai     Komai Nusaiba takeso tanayi matashi babu abunda tanema tarasa ita kanta yanzu takoma makaranta Hapsatun     Kuma tana fuskantar komai sosai yadda yakamata      Fahat da Bintu sun d'inke dan abun yana bata mamakima dan ita tunanin ta kaliss yakeso amman saitaga ashe shi Bintu yakeso       Har ankai kud'in nagani inaso, da kuma kayan saka rana      Motar Mom d'in su Nusaiba ce tai parking a'kofar gidan su Hapsatu tana mamakin yadda gurin yake cike da manyan masu kud'i da alhazawa suna cikin rumfar cin abunci ga manyan motoci kashi²    Gurin dabata sanshiba dazatace ba gurin bane dantasiye gurin gaba d'aya ta maka gida da gurin cin abunci makeke     Sosai abun yake bata mamaki sosai dan gani take kamar a film ne sbd shekararta ta biyu kenan rabonta da gurin amman yasauya sosai   Abunda bata ta6a tunani ba WANNAN SHINE 'DAN HAKIN🍃DAKA RAINA😏🤔     Sakkowa tai tana yatsine fuska tana kallon su gaban tane yafad'i ganin............✍🏻✍🏻✍🏻 Keep waiting my fan's🤔🤔🤗😬 Hallmarth ce🥰😘😍 [04/02, 8:03 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰: 🍃✨🍃✨🍃✨ ✨🍃DASHEN 🍃ALLAH🍃✨ WRITTER'S✍🏻 ASSOCIATION https://chat.whatsapp.com/BHqoOEHjWQz26cyXRvt9V7 🍃ALKALAMI ✍🏻YAFI TAKOBI🗡️ بسم الله الر حمن الر حيم ✨DAN HAKIN🍃 DAKA RAENAH😏🤔✨ 💞NAH💞 SADIYA ABDULLAHI UMAR 💞UMMUH FATEEMAH💞 🅿--- 8⃣9⃣&9⃣0⃣ ...............Gaban tane yafad'i ganin mahaifinta da kuma daddy'n Nusaiba agurin sunacin abunci sosai hankalinta yatashi    'Karasawa tai wajen amugun fusace takallesu, cewa tai amman dai anyi asara wlh, SAGIR yanzu anan kakecin abunci sbd ta6ewa karasa a ina zakaci abunci sai gurin nan    Mahaifintane yakalleta yace meyake damunkine ke waya kawoki nan wajen    Babah ka kyaleni da wannan tambad'ad'd'en mana inji uwar me yazoyi nan gurin     Kiwuce nace kitafi bakyaji nane Wlh babu inda zani saidai mutafi tare daku dan wlh bazanje ko inaba    Mahaifintane yakalleta yace in kika 'kara magana d'aya anan saina tsine miki     Kallonsa tai tace kadad'e baka tsinen ba indai akan SAGIR ne wlh babu inda zani saidai mutafi tare kanaji nako   Nace bazaku tafi tareba tare kuka zo, kiwuce nace    Bazan wuceba wlh babu inda zani Kallon SAGIR yay wanda kunya ta isheshi yasunkuyar da kansa 'kasa yace muje SAGIR    Kama hanya sukai suka tafi tazo tasha gabansu tace kashiga motata mutafi gida wlh idan ba hakaba saidai mutafi tare duk inda zaku    Mutanene suka farayi musu zobe dan haka yace tashiga motar ta shima yashiga tasa saisu tafi gidan gaba d'aya    Amman 'kememe ta'ki tace saidai driver yaja tasa sushiga tata sutafi tare    Dan kar yazubar da mutuncinsa yasaka yashiga suka tafi tunkafu mutane sugane me ake ciki sosai    Jan motar tai sukai gidansu inda shima babanta yake bunsu abaya har suka isa gidan      Sunayin parking tafuto hannunsa taja zuwa cikin gidan tana zuwa phalo ta wancakalar dashi tace uban me kajeyi agurin ma'kiyyata Hmma ma'kiyarki kuma Eyyy tofa nikuma Allah yajarabceni dasan abuncinta sosai shiyasa ma kika ganni acan kuma munje maganar inasan dama in 'kara aurene sbd inasan wadda zata na bani kulawa tana kuma mutuntani da.................    Aitunkan ya'kara sa taciyo kwalarsa tafara masifa da zage² tana bala'i nizakai wa kishiya sbd kai dan tsinan niyane kuma tambad'ad'd'e wanda bashi da amana matsiyaci shege kawa..........   Kauuu taji and'auketa da mari kafun tad'ago an'kara yi mata wani, tana yun'kurin tasowa aka 'kara yi mata wani saida akai mata triple sannan aka kyaleta Mahaifintane yayi mata guda biyu shikuma daddy Nusaiba shiyay mata nafarko Mahaifintane yace aurema kuwa yanzu aka fara dan saura kwana 2 d'aurin aure ko ki 'kinso Wani ihuuuu ta tsala tana dire² tana wlh baku isaba baza'amun kishiyaba kunyi kad'an wlh kunyi kad'an   Haka tai ta ihu tana kuka Kamo kwalar daddy Nusaiba tai aikam yasakar mata wani marin wanda yafi na d'azu gigiitarwa    Fad'uwatai tana kuka sukuma suka futa danyin safgogin gabansu   Yau tsawon kwana 4 kenan har ankawo amarya amman mom d'in Nusaiba taba futoba     Kwanan amarya biyu tasakawa gidan wuta    Allah yarufa asiri ma amaryar batanan sun futa yawon sha'katawa ita da daddy'n Nusaiba    Masu aiki ma guduwa sukai suka bar gidan da'kar aka samu aka kashe wutar   Anan ne fa daddy yace bazai 'kara kwana gidan ba yatafi gidansa shida amaryarsa wanda bata saniba     Kawarta takira suka tafi wajen wani 'katon Boka ahanyar kamaru nan yahad'a musu magunguna dazata futar da kishiyar ta ta mallaki kuma daddy'n Nusaiba    Sun zuba masa kud'i masu yawa sannan suka kamo hanya dan dawowa gida    Ahanyarsu datawowa sukai accident motarsu takama da wuta da'kar aka cirosu akai asibiti dasu    Susha wula'kanci kafin aka kar6esu dukda su ba'ahayyacinsu sukeba    Kwanan su biyu sannan suka dawo hayyacinsu nan suka kira waya sukace ga inda suke da'kar mahaifin mom yataho shida daddy'n Nusaiba     Sun tsorata da ganinsu ahaka Amman abun tambayar shin meya kawosu wannan garin dansu basuyi dasu zasuzo garin kamaru ba    Amman babu halin tambaya Tunda suna cikin halin jinya Bayan kwana biyu dangin ''kawar tata suma sukazo     Sosai suka tausaya musu Anan dai aka had'u anata alhini     Yau tsawon sati 4 kenan sukai musu transfer zuwa asibitin Nigeria suka dawo gida baki d'aya    Anan din ma saidai ace dasau'ki amman dai ciwon nasu kamar gaba yake 'karayi    Saida sukai wata biyu a asibitin fata sannan sukai musu transfer zuwa asibitin Aminu Kano     Saida suka kwashe tsawon wata 6 suna jinya kafun suka d'an warke dukkan wani tattalin arzi'kin su saida yakarye duk wata dukiya da mom take ta'kama da ita ta'kare dan duk ma'aikatan gidan su sun gudu      Daddy kuma bashi da kud'i sosai Gashi ya'ki sanarwa da Nusaiba komai dan tana exam ne bayasan ta tashi hankalinta       Har gidajensa da filayensa da kuma motocinsa ga amarya da tsohon cikinta haihu wa yau ko gobe     Sosai yake ''ko'karin yaga ya tai makawa iyalan sa dan karya cika ro'kon mutane. Haka har aka sallamosu gaba d'aya Amman da'kar yake iya yin wasu abubuwan Gidan sa daya rage masa shi yasaka akasuwa yasiyar yafara sayarda kayan miya a'kofar gidansa yana samun yaci da iyalansa yasiya musu magani     Yau tun safe amaryar daddy take na'kuda gashi bashi da 'kud'i asibitin gomnaty yakaita anan aka amshi haihuwarta ta haifi yaranta maza guda biyu kyawawan gaske masu kama dashi sakk    Daddy yayi murna da farin ciki danshi tunaninsa baya haihuwa ne ashe yana haihuwa A6angaren mom kuwa abun sai antausaya mata dan inkaganta yanzu bazaka gane taba sam, indai baka mata mugun sani ba      Awajen Nusaiba kuwa an kammala exam lpy sosai kuma tasamu saka mako mai kyau       Azaune suke atsakar gida suna hira Hapsatu tace mata "yar Ummerh ta     Murmushi tai mai ''kayatarwa tace na'am Ummerh ta     Yanzu masters zaki cigaba ko kuwa tsayawa zakiyi sai munji abunda shi mijin  naki zaice    Kunyace takama ta, tarufe fuskarta, tace Ummerh na miji kuma waye mijina kuma    Murmushi tai irin na manya tace toshi Nauphal d'in dan tunkan yakoma makaranta natura baban bintu da abokin sa sunje sunga waliyyan ki     Sunkai kud'in nagani inaso dana saka rana yana dawowa duk zan muku aure in huta     Aureeeeeeee kuma Ummerh nibanasan rabuwa dake wlh       Hmmm 🤔 ko yayi kyau to Shima baisan dazancen bikin ba saiya dawo sannan yaji dan nagaji da wannan munafurcin naku dagake har shi      Gwara in aurar daku in huta kawai Dariya takeyi  sosai     Yawwa karki gaya masa dan yakusa dawowa ma    Ummerh yafi shekara biyufa Ummm nima nakirasa    Sai yacemun so you ake yakar6i result d'insa saiya taho gaba d'aya Ok Allah yadawo dashi lpy ameen    Fahat ne yace Ummerh zuwa yaushene zai dawo   Toh nidai bai gayamun ba yacemun dai in bari zaikira in zai dawo     To Allah yadawo dashi lpy Yawwa zonan    Zuwa yay yazauna Kallonsa tai tace batun had'a lefen ku yaza'ai dan nidai bansan wadda zata had'a muku lefen kuba    Ok Ummerh akwai wata matar abokina tana had'a lefe sosai zanyi mata magana sai naji nawa za'a kashe    Ok shikenan, inkayi mata maganar kagayamun kaji    Toh in sha Allah Ummerh   Haka sukaita hirarsu suna dariya wani ta tsokane su wani kuma su tsokane ta      Wayar Nusaiba ce tayi ringing 🔔 tana dubawa taga daddy nah    Dauka tai damurna tana daddy na ina wuni yagida ya aiki    Lpy qlu mamana ykk Muna lpy qlu dad    Aunty'n ki ta haihu yau sati 4 kenan Dan Allah dad amman baka gayamunba har akai suna    Ai lokacin naga kina exam 📝 ne shiyasa      Daddy to zanzo da yamma nida Ummerh ta    Allah yakawoku lpy amman muna gudana na bello road 🛣    Toh daddy Kashe wayar tai tanata murna tayi 'kanne      Da yamma suka shirya itada Hapsatu da kayan barka akwati biyu da kayan amfanin baby masu yawa suka hau nafef suka tafi     Abakin 'kofar get d'in aka saukesu suka sakko kayan su sannan suka fara shiga dasu har yaran 'kofar gidan suka tayasu shiga da wasu     Da sallama abakinsu suka shiga  phalon gidan suka tunkara aka shiga da kayan sannan suka shiga         Dawowa tai danta sallami nai nafef saboda yace babu chanji saita 'karasa gefen gidan inda taga mai kayan miya yana zubawa     Sallama tai ya amsa bata d'auki murya ba tace dan Allah baba kanada chanjin dubu d'aya    Eyyy akwai 'yar nan Waigowa yay suka had'a ido Hannun tane yafara karkarwa tace dad.......da.........dad.......dy mekake anan wajen     Daddy yanaganka anan wajen Muryarta tana rawa Kukane ya'kwace mata     Sallamar mutace yayi saiya dawo shagon yarufe sannan yace mata muje ciki    Mai nafef ne yace keeee baiwar Allah kud'in nawafa    Daddy ne ya'karasa gurin yace nawane     'Dari biyar da hamsin Bashi yay sannan suka tafi cikin gidan kuka take sosai, atsakar gida suka samu Hapsatu ita da amaryar daddy suna hira akan tabarma     Zaunar da ita yay Amaryar sace tace lpy naga "yar tawa tana kuka daddy mekai mata    Babu komai danta ganni ina saida kayan miyane    Hapsatu ce tace kayan miya kuma Ey Hapsatu    Nusaiba ce tace daddy ina mom Tana cikin phalon baki gantaba    Eyy Toh taso muje Shiga sukai    Yanuna mata ita azaune duk ta 'kone taji ciwuka wasu sun warke wasu basu warkeba    Mom....... Mm. Mm.. M...... Ooooommmmmomm.. Luuuuuu tai baya tafad'i asume   Kanta sukayo gaba d'aya tadad'e kafun tafar fad'o daga doguwar suman datai      Kuka tasaka sosai tana tambayar daddy     Daddy meya faru dakune daddy kagayamun    Daddy na menene yafaru daku    Daurewa yay yabata hkr saida tai shiru sannan yafara bata labarin komai tasha kuka sosai    Dan ko Hapsatu itama saida tai kuka sosai     Daddy to ina aikin naka Aiki dole tasa nabarsa saboda sunce basasan wanda basu da kud'i    Shine nakama sayar da kayan miya Kuka ta'kara fashewa dashi sosai da'kar suka lalla6ata tayi shiru      Kayan barka suka ajiye musu Mom ko takasa magana saidai kuka kawai dan bata manta abubuwan dataiwa Hapsatu       Hkr taita basu da neman yafiyarsu sukace mata babu komai     Saida bayan sallar isha'i sannan suka tafi gida    Koda suka koma Hapsatu tunani take tayaya zata tai maka musu   Gashi yace gidan dasuke ciki ma yasiyar dashi gashi kuma bashi da inda zai zauna sun basu notice wata biyu       Hakadai taita tunanin yadda zatai masa       Tunanin datai kawai amaida bikin su Fahat wata d'aya idan sunyi aure sutare asabon gidan su wannan gidan kuma tabarwa baban Nusaiba shi    Gurin baba mlm taje tagaya masa komai daya faru shima yatausaya musu sannan tagaya masa mom d'in Nusaiba tace ya yafe mata    Yace babu komai shikam bai 'kullaceta ba dama      Nan tagaya masa abunda zatai danta tai maka masa    Yace hakan datai ta kyauta sosai Da wannan zancen suka rabu    Sosai Hapsatu take kai wasu dad d'in Nusaiba tai makon kayan abunci da magun guna da kud'i kuma     Sunajin dadi sosai, wataran yayta kuka ma inya tuna rayuwar da    Fahat ne yasamu Hapsatu yake ce mata sunyi magana da matar yatura mata kud'in gaba d'aya sannan kuma tace nan da 1week kaya zasu kammala    Ok Hjy Nasmatu mai gyaran jiki ta garin kebbe Hapsatu ta kira tafara gyarawa Nusaiba da Bintu jiki sosai sukeyin kyau     Ango kam shiru bai dawo ba 6angaren abubuwan da amare suke bu'kata kuwa duk Hapsatu tasiya musu komai babu abunda zasu bu'kata batai musus ba     Sallama akai abakin 'kofa Wanda yaja hankalinsu gaba d'aya suna juyawa da mamaki suke kallon............... ✍🏻✍🏻✍🏻 Keep waiting my fan's🤔🤔 Hallmarth ce 💕💖💕 [04/02, 8:03 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰: 🍃✨🍃✨🍃✨ ✨🍃DASHEN 🍃ALLAH🍃✨ WRITTER'S✍🏻 ASSOCIATION https://chat.whatsapp.com/BHqoOEHjWQz26cyXRvt9V7 🍃ALKALAMI ✍🏻YAFI TAKOBI🗡️ بسم الله الر حمن الر حيم ✨DAN HAKIN🍃 DAKA RAENAH😏🤔✨ 💞NAH💞 SADIYA ABDULLAHI UMAR 💞UMMUH FATEEMAH💞 🅿---   9⃣1⃣&9⃣2⃣ ............Suna kallon sa Nauphal ne yayi wani mul-mul dashi yayi fari ya'kara kyau sosai    Ya'kara zama cikakken namiji sosai inka gansa saikai mamaki dan wani irin kyau ya'karayi sosai         Sallama yay yashiga gidan gurin Ummerh sa yay dasauri yana rungume ta oyoyo Ummerh ta      Oyoyo my son Sannu da zuwa Amman zuwa babu notice my son Ummerh na banasan d'aura miki wahala ne     Ummerh ai badan nasan gidan nan ba bazan gane saba san wannan 'kara bud'asa da akai yasha mugun gyara kamar bashi ba    Murmushi tai taja masa gyemun sa tace lalle d'an Ummerh ya girma naga alama    Kunya yaji yasunkuyar da kansa 'kasa yana shafa gyemun sa        Fahat ne yafuto daga d'aki dasauri kallon juna sukai suka rungume junan su kuka Fahat kuka yasaka yace I Miss you my bro    Me tooo wlh dear Kadawo lpy Lpy qlu Naje suka hanani shiga inganka     Basa bari wlh dear Toka daina kukan mana Shiru yay Ummerh suce tace Allah yashirya ka wlh Fahat kagirma amman bakasan kagirmaba indai kaga Nauphal sai kayi kuka      Allah yakyauta wlh Murmushi yay yana cewa Ummerh Allah jinake kamar rayuwatace batanan idan yatafi makaranta    Allah yakyauta yanzu kuma rayuwar taka tadawo ko     Dariya sukai atare suka shiga d'aki Kayansa ya ajiye masa sannan yadawo gurin sa     Kallonsa yay yace wai ina takene Batanan Ummerh ta aiketa     Ok nazata ai tana nan amman bata mun ko sannu da zuwaba    Dukan sa yay yace sannun mijinta batazoba zata d'auki pornishment ko       Wlh dear inajin baby'n nan tawa sosai Allah     Ohhh niii dan Ummerh ta rashin ta ido zakamun     Allah dear wannan dawowar bazan 6oyewa Ummerh ba cewa zanyi gaskiya atafi neman auren nan gaskiya      Allah kabalaga ko Kai dear bahaka bane ba kawai dai inasan tane akusa dani wlh    Yayi kyau wlh zaka sani Yanzu to in akace kafuto yazakai    Wlh babu komai dan nasan inada dahir    Daaaahir kuma a ina kaida ko aiki baka fara ba     Eyyy mana To waye dahiir d'in naka Hmm kaida Ummerh mana Nida ummerh Yessss kuzakumun aure   Dan wlh auren gata zakumun Lalle indai zamu maka auren gata to saidai a aura maka 'yar gidan Mm Balaraba       Eyyyyyyyyy yeeeeeeeeee🤔 🙄    Ta666 😕😕wlh saidai in mutu bani da aure    Dariya yasaka yace to kaga kuwa mubaza mu aura maka wadda kake soba kuma mu maka komai ba ai dad'in zai maka yawa    Wlh ku zakumun auren nan kuma babu fashi    Dariya yayi yace albishirinka Goro    Kai nama fasa       Dan Allah katai makamun kaji An'ki d'in in abun yazo kaji     Dan Allah dear kasan dai bama haka dakai ko     To rufe idan ka rufewa yay Yabud'e akwatinsa yad'auko invitation d'in d'aurin auren su yasaka masa ahannunsa sannan yace bude idan ka to     Bud'ewa yay Yace masa karanta Kallon katin yay yafara karan tawa ai yana gamawa yayi wani ihuuuu yarungume sa yana wayyooo Allah na I love you so much my d'an uwana inasanka sosai wlh      Wayyo Allah na jinake kamar ina d'aukeka wlh   Dariya Fahat yayi yace Allah yakyauta      Sakar ni kaji Inada abunyi ni wlh Kwanciya yay akan bed yana nazarin yadda zaiyi komai Yanzu badan Allah yarufa mana asiriba anraba wannan part d'in namu danasu Ummerh datana jinka zakaita wannan ihunnnn      Hmmm rufamun asiri in ummerh taji wannan ihun nawa ai kunya ta isheni wlh zan iya kallon idanta kuwa      Dariya sukai suka tafa Bari inyi wanka kafun tadawo    Ok Tashi yay yashiga wanka saida yafuto sannan yayi shirin sa cikin 'kananan kaya sunyi masa kyau sosai      Gyara gashin kansa yay yafesa turare kota ina    Fahat ne yakallesa yace wai wannan wankan har ina zaka    Zuwa zanyi in yi zaman jiranta a tsakar gida, dan wlh acan ma zamuci abuncin    Tashi Fahat yay yana danne dariyarsa yace muje nizan futama da kayan abuncin     Futa yay dasu suka zauna akan lallausar shimfid'ar da Hapsatu tai awajen wata bishiya datasa aka dasa mata ita    Zama sukai shidai fahat danne dariyar sa yakeyi dan yasan ko zai kwana anan bazaiga Nusaiba ba     Haka suka faracin abuncin har suka kammala sai ware ido yake ko zai ganta amman shiru      Kallon Fahat yay yace wai ina aka aiketane    Dariyar sace ta kwace masa yace hhhhh wayyo cikina     Menene wai Hmm gimtsewa yay yace basanan fa yau kwanan su 19 kenan saura kwana 4 sudawo   Ina sukaje wai Ohooooo ni nasani Ita dawa kuma   Itada Teemerh Wace kuma teemah    Kai bakasantaba Toh matar dazan aura Ok kace Bintu Bintu dake nan wlh yanzu sunan ta teemerh    Hmm niba wannan ba Akwai waya ahannunsu Ey amman Ummerh ta amshe su jiya dannakira ta jiya da safe take cewa Ummerh zata amshe wayarsu    Nace a ina suke tace itama bata saniba wlh       Toha tashin hankali, gaskiya kaje gurin Ummerh kace mata yabamu address d'in gidan muje    Aaaa A a'a wlh babu ruwana kaje dai amman nikam wlh badaniba wannan rashin kunyar     Kumafa nace mata yau zanzo fa Hhhhh Allah kooo   Amman natausaya maka Duka yakai masa yace anya zan iya jure wannan abun kuwa     Hakadai suka kwana babu alamar su Nusaiba da Bintu agidan      Da yamma gajiya yay yafara taya Hapsatu aiki    Ad'an sace yakalleta yace Ummerh Na'am d'an ummerh    Ummerh wai ina su Bintune Bintu kuma Ummm Hmm tana gidan su Ok Shiru yay can kuma suna aiki yace Ummerh ina Nusaiba kuma    Tana gidan su itama Ummerh inane gidan Meyasa baka tambayetaba   Dan sosa 'keya yayi yace ai Ummerh banyi tunanin zata koma bane    Ok yayi, to takoma Shiru yay yaga babu alamar wata hanya dazai samu har suka 'karasa girkin     Haka Nauphal yaketa kewar bintu gashi Ummerh su tace babu party ko wata dinner kawai dai zasuyi walima bayan d'aunrin aure    Kai wannan abu baiyi masa ba sam Haka dai sukaita hkr yanzu suda ganinsu sai randa za'akai musu su gidan su    Fahat ne yayi shiru yana nazari shin ina zasu tare kuma dayayi maganar sai Ummerh tace wannan ba damuwar sa bace     To yanadai zubawa sarautar Allah ido kawai    A6angaren su Nusaiba kuwa Hjy Nasmatu mai gyaran mata takafa ta tsare basa zuwa konan da can kullum acikin basu kulawa take sosai       Suma sunasan suji muryar samarin nasu musamman ma Nusaiba data shekara biyu bata gansa ba duk da batasan yadawo ba     Yau tun safe aka kawo lefe akwati ashirin da biyu    Kowacce sha biyu dozinnnn Duk iri d'aya purple da fari akwatunan ma kansu abun kallo ne saboda mugun tsaruwar dasukai    -------------++++----------------   Mom d'in Nusaiba tasamu sauki sosai dan ruwan mai wari yadaina zuba ajikinta    Saboda Hapsatu tasa ana mata rubutun Alkur'ani mai girma da kuma wasu addu'oin da ake amso mata daga gurin malaman tsangaya     Dan haka ita da amaryar daddy duk suna gidan Hapsatu sunata shirye shiryen biki     Dan saura kwana biyu yau Komai anyisa akan tsari   Bb mlm ma idan kaga kayan da Hapsatu tasa aka d'inka masa saikai mamaki sosai     Kakan nusaikuwa tunda mom d'in su Nusaiba tafad'a masa gaskiyar abunda yasakata tayi wannan hatsarin da kuma dalilin gobarar gidan mijinta     Yaji ya tsaneta yasaka kuma dad d'in Nusaiba yasaketa    Inda da 'kar aka basa hkr sannan yaha'kura     Dan cewa yay koya saketa ko kuma ya tsine mata     Hakadai suka cigaba da gudanar da hidimar biki babu 'ka'k'kautawa kud'i sunyi kuka sosai     Yaune yakama ranar d'aurin aure dan haka shiri akeri gidan yasha dacoretion sosai an shirya wajen amsar ba'ki inkaga amare kamar kasace su dan sun had'u iya had'uwa   Maroon din wani tsadadjen material aka d'inka musu dogayen riguna na inna lillahi     Abunda su Nauphal basu saniba shine acikin gidan Hapsatu ta killace su Nusaiba tahanasu kuma su fad'i gaskiya dan ad'ayan part d'in suka zauna    Taware musu shine dansu samu salama suyi komai anutse       Da 'karfe 11:00am aka d'aura auren su inda yasamu halaryar manyan mutane daga guri daban²    Sosai masu kud'i sukaiwa Hapsatu kara, kud'i kuwa ta samesa kamar babu gobe dan akwai masu siyan abunci dayawa acikin su     Abokan daddy Nusaiba ma sun zo sosai, harda tsohon saurayin Nusaiba wanda yagayyaci 'yan gidan su sukazo harda mai gidan baban sa     Bb mlm yana tsaye suna gaisawa da mutane akace yazo su gaisa da Alhaji Ibrahim mai shadda    Gabansane yaji yafad'i Alhaji Ibrahim mai shadda kuma     'Kara mai maitawa yayi Sai saurayin Nusaiba yace eyyy mai gidan babanane soyake kugaisa saiya wuce    Dasauri BB mlm yataho suka ''karasa bakin motarsa    Sallama akai masa dashi ya waigo Ai Bb mlm yana tsaye yaji wata juwa tad'aukesa tunkan yayi magana yafad'i 'kasa asume     Shima ALHAJI IBRAHIM MAI SHADDAH sumar yayi dasauri mutane sukayo kansu ana atai maka atai maka   Cikin gida aka shiga dasu aka ajiyesu aphalon ba'ki   Kiran Hapsatu akai da suka far fad'o kuka suke sosai babu mai lallashinsu saida sukai mai isarsu sannan sukai shiru d'akin yarage sai su uku kawai     Bb mlm ne yace kinsan wannan tace a'a amman yana kama da ku      Wannan shine mahaifin maman ki Rabi'atu wanda nabaki labarin sa     'Yan biyu ne suka shigo suda su Nauphal nan fa labari yasauya Bb mlm yakwashe labarin komai yagayawa Alhaji Ibrahim sannan yasanar dashi wadda ta aikata hakan     Sunsha kuka sosai ganin yadda 'yan uwan sa sukai rayuwa cikin 'kunci da ba'kin cikin rayuwa da talauci sosai yatausaya musu    Shikuma yana rayuwa acikin daula ga Hapsatu yarinya ''karama amman ankashe mata rayuwarta tun tana 'kara ma da wahala     Sunsha koke koken su sosai Yabasu labarin yadda yayta rayuwa acikin garin abuja baya ma zuwa kano saida dalili      Da kuma son dayake yaje Rano amman daya kama hanya zaiyi kamar ana 'konasa da wuta ajikin sa haka zai dawo    Sosai yarin'ka gaya musu komai daya faru arayuwarsu harda auren dayay wa 'yan biyu da khadeeeja kuma    Ina Hapsatu anan tabasu labarin fahat dasuka tambayi wayeshi     Ha'a ai tare muke da baban ka yanzun nan ma kuwa    Husai jeka duba Allah yasa baban shi bai tafiba dan mun had'u dashi tunda dad'ewa lokacin danazo garin nan muna harkar saida shadda tare     Ai d'an sane wanda yazo yanasan ita wannan yarinyar Allah baiyiba D'insa kuma    Ey mana d'an 'kaninsa ai d'an sane ko    Hakane kam isauri dubosa Ko bari in kirasa awaya    Wayarsa yad'auka yakirasa Bugu d'aya cikin na biyu, yad'auka ASSALAMU ALAIKUM in shigone yafarfad'o    Ey shigo nine ma To to to ganinan    Katse kiran yay yashigo cikin phalon yana yin salama gabansa yafad'i ganin Fahat azaune wanda ko amafarki bazai manta mai wannan fuskar ba    ''karasowa yay yace son...son....son............ Kaine ko kuma gizau kakemun shafa fuskar sa yake sai kuka    Shima Fahat d'in kuka yasaki sosai saida 'kar sannan sukai shiu    Amman kuma son ancemun ka 6ata an yanka kama akacemun    A'a ina nan daraina dad Bashi labari komai yay har zuwa abunda yafaru agidan su naciwon mahaifiyar sa da rayuwar dayayi tare dasu Hapsatu    Sosai daddy sa yay kuka musamman ma yadda mahaifiyar sa tai ciwo bai bata kulawar komai ba harta rasu da kuma rayuwar dasukai ahannun mai garkuwa da mutane mama mai 'kosai      Sosai yake kuka yana godewa Hapsatu da taimakon yaransa datai gashi har yau tad'aura masa aure     Labarin  amaryarsa Yabasu da yadda yagano halinta     Itama tana can tana jinya ahanyarta tanemo asiri tayi hatsari itada shagalallun 'kawayenta sukayi accident guda uku suka rasu su kuma suka jiggata sosai     Nan tafara hauka tanata fad'an abunda ta aikata    Yanzu haka su 5 suna gidan mahaukata na kano dan surutai sukeyi sukad'ay    Bayan angama ne suke tashi dan Anfara maganar afuto malaman dazasuyi wa'azi sun 'karaso    Shiga sukai kowa ya 'kara kintsawa sannan aka tafi wajen wa'azin     Sosai akai wa'azi agurin mai shiga jiki masu raunin zuciya ma har kuka sukeyi sosai      Da misalin 'karfe  4:00pm dai² ka tashi aka rufe taro da addu'a    Anci ansha abikin nan babu wanda yay kukan yunwa dan abunci har almajirai ma saida suka barsa     Motocin kai amarya ne suka 'karaso inda duka manyan matane masu shekaru sama da 35-40 sukejan motocin babu maza acikinsu ko d'aya     Haka aka saka amare amota sunata kuka, aka tafi dasu    Hapsatu ma kanta tasha kukan rabuwa dasu     'Kaya taccen gidansu data gina musu wanda tsakanin d'an uwa da d'an uwan sa saikai tafiyar minti 20 nan aka kaisu gidane nagani nafad'a danko su Bb mlm dasu Alhaji Ibrahim dasuka rufawa motocin kai amaryar baya sunsha mamakin gidajen saboda kosu iyakar abunda zasuyi musu kenan      Saida sukai musu fad'a sosai sannan suka dawo gida     Aka barsu da 'yan mata masu siyan baki     Sai wajen 9:00pm sannan su ango suka 'karaso     Part din su fahat suka fara zuwa sannan suka je nasu Nusaiba dan nasu Fahat ne afarko   Aphalon suka sami 'kawayenta nan aka daiyi raha akayi wa'azi kamar yadda akaiwa su Bintu sanna suka taho    Da'kar aka 6am6are Nusaiba daga jikin kaliss sunata kuka kamar me     Abokan anyone suka tafi inda aka maida kowa gidan su     Ango fahat ne naga yanata sakin murmushi ya'karasa gurin amaryarsa kan bed d'in yad'ane yazauna akusa da ita    Hannunsa yakai yacire mata......................... **************************       A6angaren su Mm Balaraba kuwa abun mamaki Jazuli ne da wasu mutane guda biyu manya daga ganinsu kasan naira tazauna Jazulin ma yayi kyau sosai kamar bashi ba    Kallonsu tai da fad'uwar gaba dan babu annuri akan fuskar Jazuli ko kad'an     'Karasowa yay y....................✍🏻✍🏻✍🏻 Keep waiting my fan's🤔🤔🤔 🍃🍃🍀🍀🍃🍃🍀🍀🍃🍃🍃 Hallmarth ce 💕💖💕 [04/02, 8:03 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰: 🍃✨🍃✨🍃✨ ✨🍃DASHEN 🍃ALLAH🍃✨ WRITTER'S✍🏻 ASSOCIATION https://chat.whatsapp.com/BHqoOEHjWQz26cyXRvt9V7 🍃ALKALAMI ✍🏻YAFI TAKOBI🗡️ بسم الله الر حمن الر حيم ✨DAN HAKIN🍃 DAKA RAENAH😏🤔✨ 💞NAH💞 SADIYA ABDULLAHI UMAR 💞UMMUH FATEEMAH💞 🅿--- 9⃣3⃣&9⃣4⃣ .............'karasowa yay yarussuna agaban Alhaji suka gaisa dashi sannan suka gaisa da Ibrahim dayake tsaye    Suma wanda yataho tare dasu gaisawa sukai dasu sannan yakalli Anna ya mi'ka masa hannu suka gaisa     Dawo da hankalin sa yay yakalli Alhaji yace Baba wad'an nan iyayenane nazone in amshi yarana nawajen Fauziyya in kuma bata takaddarta kamar yadda suka bu'kata abaya na hanasu sukaimun asiri nazama mahaukaci    To yanzu zan bata kuma in d'auki 'ya'yana     To jazuli babu komai ga yaranka nan kad'auka danni ma yanzu mun rabu da ita nai mata saki uku    Toh alhmdllh baba dama dabakai ba zan saka kayi dan wannan mutanen ba mutanen arzi'ki bane    Ga takaddar kinan Fauziyya na sakeki saki 3    Ihu tasaki tana kuka Dan Allah kayi hkr bazan sake ba wlh sharrin shaidan ne dasan zuciya da kuma kwad'ayi daya jamun    Nai raina kane banyi tunanin kana da wata nasaba ba shine yasa narabu dakai     Allah ko to yayi kyau 'DAN HAKIN🍃DAKA RAINA😏🤔 shine yake tsone maka ido    Danni wannan haukar ma da kika sakani tamun amfani dan a ita Allah yakaini na koma gurin dangina daban san suba      Kinga kinmun mugun ta Sai Allah yamaidata alkhairi agareni        Sukuwa 'yan biyu jin ance za'a d'aukesu yasakasu sukaita murna zasu rabu dasu mm Balaraba    Haka yad'auki yaransa ko zama baiba suka tafi      Alhaji ma cewa yay maza ta kama hanya tabar masa gida     Ibrahim ne yace baba taci arzi'kin Anas abar musu wannan gidan zan siyi fili ayi mana gini babban wanda zamu zauna    Dahaka ya lalla6a sa ya yadda Itakam Fauziyya fad'uwa tai ta suma agurin    Ana kaita asibiti akace hawan jini kuma yata6a mata zuciyarta ta kumbura koda yaushe zata iya samun matsala indai ba'ai mata aikiba     Suna wanna zaman jijyar aka kira Anas aka sanar masa gidan iyayen mm Balaraba yakama da wuta saici yake babu wanda aka futar acikinsu duk sun mutu harda 'kannen sa guda biyu yanzu susu kad'ay suka rage dagashi sai Fauziyya    Kuka kam Mm Balaraba tasha shi harta gaji     Bala'in yay mata yawa tarasa da wanne zataji      Kaka Hajjah ma jikin dai saidai ace alhamdllh ammandai abun in kagani saika tausaya mata dukkan wani tattalin arzi'kin ta saida ya'kare na nesa dana kusa    Komai data tara saida ya'kare Tun tana kukan harta daina   Hamisu shima haka babu wani arzi'ki atare dashi kullum cinye jarin akeyi    Matarsa data gaji yaranta ta tattara takoma gidan iyayenta tana kula dasu    Amman Makaranta ma saida aka canja musu sbd babu kud'i ta gamnati suke zuwa islamiyyar ma saidai wadda ake kai kud'in laraba kawai    Wani lokacin ma sai ayi laraba 3 ba'a bad goman larabar ba Haka dai rayuwa tayi musu zafi sosai suka shiga 'kunci    Tsawon shekara 2 kenan harda wata 3 amman komai dai sai addu'a   Inda Ibrahim yagama ginawa baban sa gidan sa suka koma yana zuwa gidan su suyita hira abunsu     Dayamma suna zaune aphalo suna hira shida doctor faruq Kallonsa yay yace waikai yaushe zakai aure    Kaidai za'a tambaya Ta6 wlh haryau banga wadda tamun b    Toh nima dai haka    Dan har yanzu mutum d'aya nakeso Wacece wannan mai sa'ar    Hapsatu ce wlh Hmmm murmushi yay yace tofa yanzu ina zamu samo maka ita     To idan tayi aure kuma fa Wani dummm yaji kamar andakesa da rodiii     Yace pleaseeeeeee man kadaina wannan maganar in sha Allah batai aureba nine mijinta     Hmm kana tuzurun dakai Kaidaine tuzuru    Dariya suka saka tare Haka rayuwa taci gaba inda Ibrahim yake tai makawa Anas yabud'e masa shago babba danya tallafawa mahaifiyar sa    Sbd yadda yakula da Hapsatu da Nauphal lokacin da suke bu'katar tai mako     Alhaji ne yake cewa Ibrahim gaskiya yakamata mushirya mutafi neman su baba Ibrahim    Hakane amman ta ina zamu fara saidai mufara saka cigiyarsu tako ina acikin fad'in Nigeria 🇳🇬 sannan da hotunan su    Mukuma dage da addu'a da tai makon malamai suma sutai maka mana da addu'a da tai mako   Hakane kam ka kawo shawara mai kyau, gobe mushirya muje dan baza hotunan su agidan TV da kuma yaaa yaaataaa cigiyarsu acikin gidan radio     Hakane dad Allah yakaimu WASHE GARI kamar yadda sukai 'kuduri haka akai kuwa dan tun 11:00am suka shirya suka tafi gidan TV................. ****************************      ............... Hannunsa yakai yacire mata mayafin yace masha Allah matata kinyi kyau amman kuma kinata kuka saikin 6ata mun kwalliyar tawa       kauda kanta tai taci gaba da kukan nata    Matsowa yay kusa da ita yajanyota tafad'o kansa    Wata nannauyar ajiyar zuciya yasauke yace teemeeh tahh kidaina kukan mana duk kin 6atamun kwalliyata     Shiru tai jin yadda yay maganar kamar wani yaro    Kitashi kiyi alwala muyi sallah kinji mugodewa Allah daya nuna mana wannan ranar     Tashi tai tashiga bathroom 🛀 tayi wanka da alwala tasaka kayan da Hjy Nasmatu tabata tad'aura babban hijab sannan tafuto dan doguwar  rigace iya karta ta cinya    Kallonta yay yayi murmushi dan 'kamshi kawai takeyi ba kad'an ba    Sallah yajasu sukai sannan yayi musu addu'a yakama kanta yay mata addu'a      Sannan yayi mata tambayoyi sosai akan addininmu kuma ta amsa    Yasha mamaki sosai dan baiyi tunanin hakaba      Ledar daya shigo da ita ya d'auko sukaci kazar da madara wanda da'kar taci ma sannan yace mata taje ta kwanta yana zuwa    Tafiya tai ta kwanta ta ma'kale acan tayi lamooo gwanin tausayi       Shikuwa saida yakwashe komai yarage kayan jikinsa sannan yashiga wanka yayi yada'auro alwala shafe jikinsa yay da tura ruka sannan yakulle  ko ina yakashe haske yadawo d'akin tarar wa yay hartayi bacci ma kashe light 🏮 d'in yay sannan yakunna 'karamun haske dai² na bacci sannan yahauro kan gadon    Janyota yay jikin sa yacire mata hijab d'in tabbas dayaga Surar ta saida yafurgice dan masha Allah Bintu ba mummuna bace tanada kyaun ta da² misali      Hannunsa yakai yafara laluben nashanunta   Bud'e idan ta tai tana shirin tashi maida ita yay yajanyo musu blanket yarufesu har kansu      ''ko'karin kwacewa tafarayi yahanata   Ahankali yarad'a mata Teemah na kiyi hkr mana sweet fa zan baki     Shiru tai dan yafara sauya mata tunani da salonsa mai wuyar fassarawa     Addu'ar saduwa da iyali naji yana karan towa yana neman hanyarsa     Kuka tafara sosai tana ro'konsa amman ina baiji bare gani tunda yasamu yashiga duniyar ni'imarta     Suma tai tunda taji wannan mugun zafin yaziyar ceta har kwakwalwarta     Shikuwa inbanda surutai babu abunda yakeyi Janyo musu 'kofarsu nai nayi 6angaren yaron Nusaiba danjin yadda zata kaya Kiiiiiiiii kitttttt   Narufe musu saida safe ......... Awajen Alhaji Nauphal kuwa ana tafiya yashiga d'akin bata kan bed    Jiyo 'karar ruwa yay a bathroom 🛀 da alama wanka takeyi     Matsowa yay bakin 'kofar yace my sweet baby inkin gama kiyi alwala kinji     Ko amsashi bataiba taci gaba da wankan ta saidai gabanta dayake tafad'uwa sosai      Shima komawa yay d'akin sa yayi wankan yabi jikinsa da tura ruka masu kanshi sannan yasaka milk d'in kayan bacci masu sul6i yagyara gashin kansa     Tura rukansa yafesa masu 'kanshi sosai da dad'i sannan yad'auko plate 🍽 da cups ya ajiye akusa da ledar daya shigo da ita     Sallaya yashimfid'a sannan yazauna agefen gadon sa yad'auki wayarsa danya kirata   ...... Itakam saida ta kammala wankan ta tsaf da tura rukanta na wanka masu 'kanshi sannan tayi alwala da brush ta futo   Zama tai tabi dukkan lungu da sa'kon jikinta da turare da mayuka masu sanyin 'kanshi    Ledar da Hjy Nasmatu tabata tad'auko kayan baccin tad'auko tana waresu taga wani d'an mitsitsin wando wanda ko bom² d'inta ta tabbata bazai rufe ba    Sai rigarsa iyakarta cibiya Zama tai tayi shiru tace nabani da wannan kayan tayaya zansakasu ni "yannan       Wayarta taji tafara ringing 🔔 gabanta taji ya yanke yafad'i dataga mai kiran    'Daukar wayar tai hannunta yanata rawa da'kar tadanna answer karawa tai akunnen ta tace hello      Murmushi yay mai sauti yace my sweet baby kin gama ne in zo   Aaaaa'aaaaa Ok toh gani nan zuwa, kit ya yanke kiran    Dubawa tai taga yakashe Wayyo Allah na tashi tai takulle 'kofar sannan tasaka kayan baccin ahaka babu yadda ta iya tasaka hijab babba nocking taji yayi    Ana zuwa Ok     Takowa tai ahankali kamar mai koyan tafiya ta bud'e kofar hannunta yana rawa     Kanta ta sunkuyar 'kasa tana wasa da yatsun hannunta     'Karasa shigowa yay cikin d'akin sannan yakalleta my sweet baby muje ko     Shiru tai masa Mutafi mana baby nah Ina fa   'Dakina mana A'a nidai katafi saida safe   Murmushi yay wanda saida tajiyo sautin sa yace ai "yan matana 'kafata "kafarki wlh     Turo baki tai tace Toni dai bazan iya zuwaba    Allah Ummm    Matsowa yay kusa da ita, batai auneba taji yayi sama da ita    Wutsil² tafara tana 'ko'karin sakkowa, daga hannunsa      Kitsaya wlh inba hakaba kuma kinsan sauran    Lup tai amman gabanta sai fad'uwa yake sosai    Haka yashiga da ita d'akin akan sallaya ya ajiyeta yace oyaaaaa muyi sallah kinji ko       Sallah yatada sukai raka'a biyu sunsha addu'oi kuwa kala² sosai sannan yakama kanta yay mata addu'a sosai    Kana yafara tambayar ta game da addininta tabasa amsa sosai sannan ya'kara yi musu addu'a sannan suka shafa    Juyowa yayi yaga tayi shiru kamar ba itaba duk jikinta yayi sanyi    Dariya yay yace ina bakin tsiwarne yake, banza tai masa yatashi d'auko musu ledar daya shigo da ita yay yabud'e wani 'kanshine yataso yajuye musu aplate sannan yadauko yoghurt yazuba acikin cups din   Kallonta yay yace my sweet baby bissimillah    Na'koshi Kin 'koshi kuma   Ummm Wlh to tun muna shaida juna matso muci inba hakaba kuma wlh in miki d'ura      Hara rarsa tai tana murgud'a masa bakin, yana kallonta amman sai yay kamar bai ganiba   My sweet baby kimatso mana Kin matsowa tai    Tashi yay yayi calak da ita yad'aurata akan cinyarsa, kallonsa tai tace kasaukeni zan ci    Uuuu'ummm sweetie na Tsokar yad'auko yabata kad'an taci shima yaci saida ya tabbatar data 'koshi sannan yabata yoghurt d'in tasa    Water melon 🍈 ya saka mata abaki tafara taunawa bakinsa yakai kan nata yafara shima ciro ta bakinta yana ci numfashinsa yaji yana shirin sauyawa dan haka yasaki bakin nata    Itakam kuka tasaka tace yanzu yazanyi da wannan masifaffen      Tunoda abunda yace mata rannan Wani hawayen ne yasake zubo mata masu d'umi     Haka yayta bata sunaci saida sukasha mai d'an yawa sannan yad'auketa yad'aurata akan bed     Kwashe kayan yayi sannan yadawo jiyota yay tana brush shima shiga yay yayi sannan suka futo atare     Kulle 'kofar yay ta kallesa tace d'akifa zani    Wanne Nawa mana Wannan kuma fa Nakene ai     To anan zaki kwana kinji my baby To amman ni bazan iya kwana da Namiji ba       Kanne mata ido d'aya yay yana zaro sexy eyes 👀 d'insa yace Yarone fa wanda bai balagaba      Kunya taji takama ta tasunkuyar dakanta 'kasa tai shiru bata 'karacewa komai ba     Matsowa yay kusa da ita ya rungumeta sosai sannan    Har saida tai 'kara yace wannan  na missing d'inki danai ne baby na     Wata rungumar ya'kara mata sannan yace baby na muje mana mukwanta babu fa abunda na iya kinsan ni yarone saikin koyamun fa    Raino nafa zakifara yanzu, saina girma sanana sai ayi komai    Jitake kamar 'kasa ta tsage tashiga kawai ta huta da wannan kunyar da yake sakata       'Daukarta yay tsakkk yad'aurata akan bed sannan yakashe fitilar d'akin saka ''karamun haske      My sweet baby na ga yaron kinan fa ki kula da shi kinji dan yau dai yana bu'katar kulawarki    Baby na kicire hijabun mana kingani yaronefa babu abunda zanji kona gani    Sunkuyar da kanta ta 'karayi Saka hannunsa yay yacire mata hijab d'in       Wayyo Allah na wannan kisan kan da akesan yifa da farkon daren nan    Dayaga kayan jikintane yaga irin kyakykyawar surar  da Allah yay mata    Yasashi fad'ar haka Ahankali yalumshe idan sa yace baby na ingaisa dasu      Shiru tai masa Gaba d'ayan hankalinsa yana kan dukiyar fulaninta da suke a......................✍🏻✍🏻✍🏻 Keep waiting my fan's🤔🤔 Hallmarth ce 💕💖💕 [04/02, 8:03 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰: 🍃✨🍃✨🍃✨ ✨🍃DASHEN 🍃ALLAH🍃✨ WRITTER'S✍🏻 ASSOCIATION https://chat.whatsapp.com/BHqoOEHjWQz26cyXRvt9V7 🍃ALKALAMI ✍🏻YAFI TAKOBI🗡️ بسم الله الر حمن الر حيم ✨DAN HAKIN🍃 DAKA RAENAH😏🤔✨ 💞NAH💞 SADIYA ABDULLAHI UMAR 💞UMMUH FATEEMAH💞 🅿--- 9⃣5⃣&9⃣6⃣ ..................Dayaga yadda suke atsaye suna kallonsa kamar zasuyiagana     Gakan Nipples d'in nata sunyi masa kyau sosai     Lumshe idanunsa yay da sukai jaaaaa sosai yace wayyo Allah na wannan yaron da kallo kake     Hannunsa yakai kan nashanunta yace cikin sassanyar murya dan Allah Insha     Shiru tai masa takasa magana Kallonta yay yace inshaaaa yaja maganar      Ummm Hannun sa yasaka acikin 'yar 'karamar rigar ya d'agota gaba d'aya    Kai bakinsa yay kan d'aya yafara sha ahankali yana shafa mata d'ayan da hannunsa     Lumshe ido tai tana sauke numfashi ahankali      Kallon ta yay da sexy eyes 👀 d'insa dasuka sauya kala yashafa sumar kansa yace yaron ya iya aiki koooo     Banza tai masa ta turo baki ta Kai hannunsa yay kan lips 💋 d'inta yace so sweet baby na     Hannunsa biyu kuma suna kan boobs dinta yana shafawa da murzawa ahankali       Baby na yaronki yasha wannan tufan lips d'in      Lumshe ido tai sbd yadda yake mata akan boob's d'inta tanajinsa har kwakwalwarta       Had'a bakinsu yay waje d'aya yafara sha ahankali jin yadda lips 💋 d'inta sukeda laushi ga 'kanshi dayake futowa daga bakin nata yasashi jin wani dad'in gaske     Ga 'kanshin dayake tashi daga jikinta     Sosai yafurgice gaba d'aya yafuta hayyacin sa wasu irin sa'konni yafara kai mata masu zafi yana surutai    Hannunsa yakai yacire mata d'an ''karamun wandan yafara raba cinyarta ahankali yakai hannunsa bakin fadamarta    Ashhhh tace tana mike wa sbd yadda yake yawo da hannun ahankali, sosai takejin dad'in abinda yake mata tafara fad'in shiiiiiiiiii, ahhh tana surutai tamanta da yaro take tare    Sosai Nauphal yaburkita ta saida ya tabbatar da takai ma'kura sannan yacire wandan jikinsa yaciro joystick d'insa yafara neman hanya da karanto addu'ar saduwa da iyali    Aikam tanajin abunda yakeyi tai yun'kurin tashi tana zamewa da 'karfi     Jikinta danasa duk kar karwa sukeyi sunata rawa samutai tagudu can ''karshen gado     Tasowa yay awahale da rinannun idanunsa yace sweetie na meye haka kikai mun    Inajin tsoro Tsoron me kuma bayan ni yarone    Dan Allah kayi hkr Allah bazan 'kara fad'a makaba     Wata shammatar ta yay yafuzgota da 'karfi tadawo jikinsa     Burki tata yay tadawo 'kasansa Awajen kunnen ta yace mata nifa yaroone kinga kuwa babu abunda zan miki     Kuka tasaka masa tace kayi ha'kuri dan Allah kaji    Bakainsa yamayar kan nata yaci gaba da tsotsa   Sannan yasaka hannunsa akan nashanunta yana murzawa       Ahankali ya'kara bud'a "kafarta sannan yakai hannunsa yakama joystick din yana neman hanya da zafi²  saida yacire tausayi sannan yasamu yashiga dan gurin adam'ke yake sosai      Yanaji ya shiga yasaki wata 'katuwar 'kara yana ihuuu cikin mayen jin dad'i yafara shiga da futa agurin        Wayyo Allah na kayi hkr Akwai zafi wlh     Kuka take sosai amman Nauphal baisan tanayi ba     Bakinsa yahad'a da nasa yana kiss d'inta sosai da sosai      Yana murza mata Boob's d'inta Dan Allah kayi hkr wlh bazan sakeba    Haba sweet baby na yaronefa babu zafi kidaure mana    Aranta tace nashiga ukuna dana san haka kake daban ce maka yaroba wlh Yanzu kam nashiga ukuna dan na san bazai tausayamun ba tunda ni nake ce masa yaro     Wannan zafin datakeji tunda take arayuwata bata ta6ajin irin saba yanzu yazatai Nauphal ya kyaleta    Kuka take sosai tana ro'kon sa amman bai kula taba       Tayi dana sanin kalmar yaron nan yafi sau a'kirga     Dan Allah kayi hkr nashiga ukuna Ummerh na dan Allah kizo kitai makamun kice ceni daga gurin Babba Nauphal   Dan Allah wlh zai kasheni Akwai zafi wlh katausaya mun bazan sake ce maka yaroba wlh har abada    Banza Nauphal yayi mata dayaji dad'in yana yi masa yawa bayadda zaiyi wani ihuuu dasun batu da kuka yake saki sosai yanata kukansa kamar wanda aka daka    Azabar datakeji yanzu tawuce misali dan takasa gane awacce duniya yake sam     Shikuwa Nauphal har kawo yanzu bashi da alamar gamsuwa    Har suma tai amman azabace take far fad'o da ita sosai take shan wahala amman Nauphal tun yana gane maganarta har yadawo baya gane komai azancen ta     Tun 11:00pm yake abu d'aya bai kyaleta ba saida yaji wasu masallatan suna kiran sallar asuba     Suma kam itama kanta batasan nawa taiba       'D'aukar ta yayi yakaita bathroom 🛀 yahad'a ruwan mai zafi sosai sannan yasakata aciki     Ihuuu tasaka tana cewa namutu shikenan Ummerh yakashe miki ni    Daddy na katai makeni Wayyo Allah na mom kema kizo kice ceni daga gurinsa kasheni zaiyi wlh     Ni wlh dama nasani bance maka yaron nan ba wlh ka kasheni     Haka yay mata shiru yanata gasata inyaji ruwan yahuce yacanja mata saida yasakata aciki ruwa 5 sannan yay mata wankan tsarki dana sabulu shima yayi sannan yanad'ota a towel suka futo      'Daki ya ajiyeta akan kujeran dressing mirror sannan yakunna light 🏮 d'in d'akin    Tsorata yay dayaga yadda gadon yay sai yaji duk tausayinta yakama sa d'auke bedsheets d'in yay yakai cikin worshing machine sannan yasaka wani    Shafeta yay da mayuka masu 'kamshi sannan yad'auko wata rigar baccin yasaka mata "yar 'karama    In banda kuka babu abunda take d'aukarta yay yakaita kan bed ya kwantar da ita       Shafa mai yayi sannan yadawo inda take yazauna janyota yay tadawo jikinsa yakalleta yace my sweet baby nagode³ sosai my sweet baby da wannan ga garumar kyautar da kikai mun tabani abunda yafi komai daraja da 'kima aduniyarki da tawa     Baby na bansan yaya zan kwatanta miki irin yadda naji dad'iba     Allah yay miki alvarka yasaka miki da mafificin alkhairi Allah yabaki gida acikin gidan aljanna kuma nima ga kyautar mota nan nabaki wanda dudduniya mutum d'ayane mai irinta tashi yay yad'auko mata mukullin motar da hotonta      Sannan yace mata sweet baby na yau kin maida yaronki yadawo babba ko, gaskiya aure Akwai dad'i wlh gashi da Zuma        Banza tai masa ta 6oye fuskarta acikin "kirjinsa     Kiran assalatun da akene yasakashi yatashi yasaka jallabiyar sa fara da boxes     Sweet baby na taso muyi sallah Yunkurawa tai zata tashi taji inaaaa bazata iyaba kuka tasaka    Lpy meyafaru kuma Cikin muryar kuka tace bazan iyaba wlh yayah Akwai zafi     Ohhhhh am sorry bari in d'aura ki akan sallaya saikiyi sallar azaune     Haka akai dan kuwa azaune tai sallar sukai karatun Alkur'ani mai girma sannan ya'kara d'aukarta suka koma kan bed kayan jikinta yarage mata sannan shima yarage nasa          Yarage dagashi sai gajeran wando sa wanda ko gwiywar sa bai rufeba      Hawowa kan bed d'in yay yamatsa kusa da ita sannan yasaka hannunsa acikin rigarta yace my sweet baby    Ummm Inasan zan sha dan Allah     Dan Allah kayi hkr wlh nagaji zafi sukemun    To ai bada zafi zan shaba ahankali zansha fa      Nidai please 🙏 and please kayi hkr da kyaleni     To zan kyale miki twins boob's d'inki amman sai in 'kara ko 1round ne ko    Kuka tasaka masa tace wlh bazan iyaba kasheni zakai wlh gida zan tafi     Noo sweet baby na dan Allah kiban d'aya inba hakaba wlh in yi duka biyun yanzu danni Allah ban 'koshiba sammmm..........    Shiru tai masa dan tarasa mafuta dan ko wanne yana mata zafi   Amman gwara na Boob's d'inta sau dubu akan can 'kasanta    Sweet baby na bakice komai ba Insha ko kuma in 'Kara can d'in    Ni wlh ma nafisan can d'in yafi dad'i        Shiru tai tana share 'kwallarta Sweet baby na insha    Ummm tace tana sakin kuka Am sorry kinji baby na sonake kisaba da yanayina wlh baby       Cire mata rigar yay yakai hannunshi kansu yafara mata wasa dasu yanasha ahankali yana mata kamar susa shafaaaa kan d'ayan yakeyi yana 'kara shan d'ayan   Canjawa yay yacigaba daga inda yatsaya ahankali yake yawo da hannun sa acikin jikinta yana shafa matashi     Tun tana kuka harta daina dan yadda taji yana matan yawuce kukan wahala saidai kukan dadi     Sosai takejin romance d'in nan har kwakwalwarta    Ahankali yamaidata 'kasansa yacigaba da mata salonsa mai tsayawa arai     Shamma tatta yay yashigeta, aitanajin haka ta runtse idonta tasaki ihuuuu sosai     Bakinsu yahad'e waje d'aya kuka take amman yadam'ke bakinta sha kawai yake saidai hawaye da suketa ambaliya................    Wahala kam ymdaga dare zuwa yanzu tashata sosai       Saida yakai sukan 3h sannan yarabu da ita shima dan yana tausayin tane    Amman badan ya'koshi ba Wanka yayi mata shima yay sannan yabarta acikin ruwan d'umi yadawo d'akin, gani yay again sun kuma 6ata wajen dan haka yafara tunanin anya baiji mata ciwoba kuwa         Gyara gurin yay sannan yad'auko first aid ⛑ box 🗃 ya ajiye    Zuwa yay yad'auko ya goge mata jikinta sannan yashafa mata mai da turare    Kwantar da ita yay akan bed 'Kafarta yad'an bud'e aikan ta tashi da sauri     Ohh my sweet baby na babu abunda zan miki zan duba inga ko gidan dad'ina bai samu matsala bane ba, ki kwanta kinji       Toh tace da dasasshiyar muryarta ta kuka    Bud'a 'kafar yay ya haska ahankali yace ohhhhh Allah ahankali     Nayi 6arna gaskiya, d'inke mata gurin yay yagyara mata sosai tanata kuka ahakadai ya lalla6a ta yayi mata     Da'kar tayadda tasaha madara yabata magani sannan ta kwanta    Tashi yay Sassafe yayi aikin komai yagyara gidan tun kafun masu aikinsu suzo       Break fast yahad'a musu sannan yayi wanka yakoma d'akin wanka ya'kara yi sannan yagyara jikinsa suka kwanta        Basu suka tashi ba sai wajen 2:00pm  sannan data tashi taji jikin nata da sauki sosai amman kuma gurin Akwai zafi sosai      Haka yayta lalla6ata taci abunci yabata wani maganin sanan shima yakarya      Yau.................. *************** ...................Da gidan TV dayake kano kuma sun bayarda sanarwa duk wanda yagansu za'a kaisa aikin hajji da umara sannan abashi 5million da gida      Sosai jama'a suka shiga nemansa babu 'ka'k'kautawa dasu da jami'an tsaro    Abu kamar wasa shiru kakeji har tsawon sati biyu amman babu labari sam       Hakadai aketa addu'a da raba sadaka Allah yabayyana su     Wata motace tai parking  a'kofar gidan su Alhaji wa................✍🏻✍🏻✍🏻 Keep waiting my fan's🤔🤔🤔 Hallmarth ce 💕💖💕 [04/02, 8:03 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰: 🍃✨🍃✨🍃✨ ✨🍃DASHEN 🍃ALLAH🍃✨ WRITTER'S✍🏻 ASSOCIATION https://chat.whatsapp.com/BHqoOEHjWQz26cyXRvt9V7 🍃ALKALAMI ✍🏻YAFI TAKOBI🗡️ بسم الله الر حمن الر حيم ✨DAN HAKIN🍃 DAKA RAENAH😏🤔✨ 💞NAH💞 SADIYA ABDULLAHI UMAR 💞UMMUH FATEEMAH💞 🅿---     9⃣7⃣&9⃣8⃣ .......... Yau satin amare 2 kenan agidan mazajensu sosai suke kula da kansu da kuna mazajensu     Yau tun safe Nauphal yatashi da ciwon mara dan tunda akai nafarko bai 'karaba     Tawarke tass sbd yana bata kulawa amman kuma samm ta'ki yadda dashi da dayayi ''Ko'karin yayi saita fara kuka tana ro'konsa        Yau harta gama aikin komai amman bai tashi ba yana kwance sa6anin da da tare sukeyin aikin    Sannan kuma yau ba d'aki d'aya suka kwanaba bataji ya yatashiba     Saida ta kammala komai sannan tayi wanka ta shirya cikin mini skirt da wata riga iyakarta cibiya tayi kyau sosai siket d'in ba'kine rigar kuna fara mai kwalliyar baki     Kayan sun mata kyau sosai tufke gashinta tai atsakiyar kanta sannan tayi simple make up abunta        'Dakinsa tanufa direct tana bud'e kofa tagansa yana zaure akan bed yajingina kansa ajikin gadon hannunsa yana kan marar sa hawaye suna zuba ta gefen idansa     Dasauri ta'karasa gurinsa tace yayah meyafaru haka meyake damun ka     Kallonta yay yakauda kansa yana zame hannunsa daga nata    Ri'kesa ta'kara yi sosai tace menai maka kuma    Tashi kibar d'akin nan meyakawoki Yayah kayi hkr menai maka   So kike in mutu ko to zan mutu tashi kitafi kawai nace  miki     Hannunsa tagani d'ayan yana kan marar sa yadafeta dakyau   Allah sarki tafad'a acikin ranta Hannunta takai kan marar tasa tafara shafawa ahankali     Wani dogon numfashi yajaaa yana cewa ohhhhhhccccccccc dan Allah kitafi banaso   Bakinta takai kan nasa tafara sha tana wasa da kan nipple's d'insa     Wata mi'ka yayi yana sauke numfashi ahankali      Dayan hannun ta takai ta cire masa boxes d'insa tafara shafa masa joystick din sa wadda saida gabanta yafad'i datajita ami'ke tad'au zafi sai zillo take     Daurewa tai taci gaba dayi masa sosai tarud'asa sannan tai shahada ta kwanta ta jingina da  pillow cire kayan jikinta tai ta janyosa jikinsa yana karkarwa tace my sugar baby na kamatso mana    Bakinsa takai kan nashanunta tana basa     Nauphal baaa baka sai kunne da zafi²  yake shansu ahankali yabud'e kafarta yafara 'kokarin ziyar tarta     Kuka tasaka dan Allah yagani Akwai zafi sosai wannan ma    Hakadai tadaure tabasa hakkin sa tasha kuka kamar babu gobe Shikuwa Nauphal har akai sallar azahar bai 'koshiba       Saida yaji numfashinta yana shirin rabuwa da ita sannan yarabu da ita Wanka sukai suka shirya da'kar take taka 'kafarta dan azabar datakeji     Hannu sa yakai ya ciro nashanunta guda d'aya yafara sha sosai yana lumshe ido ----------------    Awajen amarya Bintu ma hakan take dan tasha wahala sosai agurin fahat     sosai yanzu ta saba da yanayinsa -------------    Agida kuwa Hapsatu ko takansu bata biba    Gidan ta saka aka gyarashi aka sake musu wasu abubuwan ta ajiye musu kayan abunci masu yawa     Tasiyawa daddy Nusaiba mota tasaka aka maidashi bakin aikinsa     Sannan dakanta taje tad'aukosu suka dawo gidan godeeya kuwa Daddy Nusaiba yayi mata harya gaji    Ita kuma suka koma sabon gidansu ita da baba mlm da iyayenta yan biyu da kuma khadeeeja    Anbud'e sabon gurin cin abuncin ta wanda sunansa مشا الله رستورنت MASHA ALLAH RESTAURANT     ALHAJI IBRAHIM MAI SHADDAH NE YACE YAKAMATA SU SHIRYA SUJE SUGA ALHAJI    Haka kuwa akayi aka saka rana sati mai zuwa ranar juma'a zasu tafi acan zasuyi sati sannan sudawo nan garin kaduna da zama baki d'aya    RANA BATA 'KARYA SAIDAI UWAR 'DIYA TAJI KUNYA :Yau ce ranar dazasu tafi zuwa kano cikin 'karamar hukumar Rano      Sun shirya tsap suka d'auki hanya Cikin ikon Allah kuwa sun sauka lpy    Lokacin da suka isa Hapsatu ce tafara shiga cikin gidan taji shiru babu kowa     Sallama ta 'karayi sannan taji an amsa Anas ne yafuto yace sannu fa suna ciki kishiga    Yayah Anas baka gane niba Kallon ta yay saiyace Hapsatu dama kina nan    Kuka tasaka tace ina nan yaya Amman kika 'ki koda le'komune shima kukan yasaka yana gaya mata yadda yayta nemanta bai sametaba   Kedawa kuke tafe ina Nauphal suna waje    Futa yay      Ita kuma ta shiga ciki nan taga tashin hankali yadda Mm Balaraba da Fauziyya suka koma abun tausayi inba kasan suba bazaka gane suba      Kuka tasaka suma kukan suke suna neman gafararta     Tausayi suka bata sosai Mm Balaraba kuwa mamaki take yadda taga Hapsatu inba dan maganar su dataji ita da Nauphal ba bazata yaddaba itace danta sauya gaba d'ayanta tayi kyau sosai da sosai     Sallamar su Anas ce tasasu yin shiru suka amsa Sallamar tasu sukai nan suka gaisa suka futo dan arakasu gidan su Alhaji    Anas ne yarakasu gidane mai rai da lpy namanyan masu kud'i     Suka isa gaban get Sunayin horn 📯 aka bud'e musu suka shiga      Lokacin da suka fara futowa daga motocinsu sosai Alhaji yake shan mamaki dan indai bagizauba yake ganiba wad'an nan 'yan uwan sane da kuma yaran sa      'Karasowa yay ya rungumeta baffa yana kuka da 'kar aka lala6a su aka shiga cikin phalon gidan     Ibrahim ne yasakko kowa sai kallonsa yake yana mamaki gashi dai yana kama dasu amman kuma basu san saba    Nanda akaita 'yan koke² Saida aka sauke kowa ad'akin sa sannan sukai wanka akaci abunci sannan suka had'u ababban phalo aka fara maida yadda akai    Kowa yana bada labarin sa da kuma yadda rayuwarsa taka ya daya wayi gari babu nasa    Da yamman kuma suka tafi har gidan kakah Hajja      Sosai tayi nadama kuma tayi ta rokon gafarar su     Da'kar dai suka yafe mata sbd Baffa dayay magana    Aranta tace wannan shine 'DAN HAKIN🍃DAKA RAINA😏🤔   SHIKE TSONE MAKA IDO TABBASS       Har gidan su doctor faruq saida sukaje sun samu tarbar mutunci      Sun dad'e agidan dan acanma sukai dinner sannan suka dawo    Doctor faruq kuwa idan kagansa saikai mamaki sbd yadda yaketa murna baki ya'ki rufuwa yaga Hapsatu   Haka suka tattara suka koma can gidan su Alhaji      Kwanan su biyu kaliss da iyayenta suka biyosu dan kalis tace wlh sai taje taga Nusaiba       Kafun sati soyayya mai ''karfice ta kullu atsakanin doctor faruq da Hapsatu    Inda Ibrahim shima yafara son kaliss     Suma soyayya mai tsafta suka fara dasawa      Kafun sudawo daga garin kano su BAFFA sukace ad'aura musu aure daga baya ayi bikin kawai     Haka kuwa akayi aka d'aura musu aure Hapsatu da doctor faruq    Kaliss da Ibrahim    Agarin kaduna akasha biki sosai sannan Hapsatu suka tare a part d'inta data gida    Suma s kalis da Ibrahim suka tare ad'ayan      Sosai suke gudanar da rayuwa mai tsafta da jin dad'i    Inda Ibrahim ya angonce Kalis tasha wahala tunda Ibrahim bana yau bane ita kuma yarinyace shikuwa yaba 47 baya antafi sosai    Itakam yanzu akai 20 ma Tadad'e kafun ta saba da yanayinsa Amman Hapsatu da doctor faruq basu angonceba har yau      Dan koda yaushe idan yay 'ko'karin amsar ha'k'kinsa saitaita kuka    Haka zai ha'kura ya kyaleta Yau da yamma suka zaune aphalo tasaka 'kananan kaya kamar yadda tasaba dan baya barinta tasaka normal kayanmu na hausawa saidai 'kanana kawai      Tana kwance akan 'kirjinsa ko riga bashi da ita dagashi sai boxes yana shafa kanta     Yace my princess yaushe ne za'atausayamun abani ha'k'kina ne    Shiru tai tana ganin yayi ''Ko'kari yau satinsu 3 kenan fa      Tambayarta ya'kara yi Daurewa tai tace duk randa kake bu'kata      Dan Allah abani yau kinji princess karkice a'a kinji    Allah ina bu'katar kulawarki kingafa nadad'e banyi aureba shekarata 38 fa yanzu zuwa 40 dan Allah atai makamun    Toh Allah dagaske za'aban   Ita kunyama taji tasaka kanta acikin "kirjinsa tana rufe fuskarta da hannunta      Hamdala yay saki ajiyar zuciya yana murna jiyake kamar yajanyo daren     Murna yaytayi harda juyi da ita a phalo      Tunda yatafi sallar magriba baidawoba itakam ragowar magun gunanta ta'karasa sha sannan tasake wanka tayi kwalliya tasaka kayan baccinta red masu sul6i doguwar  rigace mara hannu iya cinyarta      Sai hula da safa Ko ina najikinta tashin kamshi yake data motsa    Lokacin daya shigo tana shafa'i da wuturi dan haka shima yayi d'akinsa zuwa ya kintsa jikinsa sosai     Sai wajen 8:40pm sannan yashigo Zama yay akusa da ita akan sallayar tana danna wayarta        Hannunsa yakai cikin rigarta zai fara lalubata   Tace dear muje muci abunci mana Badan yasoba yad'auketa suka tafi Kallon sa tai tace baka gajiya da d'aukata    Tayaya zan gaji da d'aukar sarauniyar mata    Murmushi tai tana 6oye fuskarta acikin "kirjinsa    Saida suka 'karasa bakin table din yazauna sannan yad'aurata akansa yazuba musu abuncin bata yayi saida ta 'koshi sannan shima yaci ya 'koshi      'Daukarta yay suka koma d'akin yadawo ya gyara gurin      Koda yakoma jiyota yayi tana brush a bathroom shima shiga yay yayi sannan suka futo    Itadai Hapsatu gabanta fad'uwa yake sosai amman saidai taita addu'a intaji hakan     kwanciya tai tayi lamooo tana jin tsoro, shikuwa saida yarage hasken d'akin sannan yahau kan bed d'in janyo ta yay jikinsa yace my princess yau da hijab d'in za'a kwana    Murmushi tai wanda ya'kara mata kyau tana lumshe idon ta     Cire mata hijab d'in yayi Jin wani kanshi yayi yadaki Hancin sa yalumshe idan sa yabud'e su akan mamanta wanda suka cika rigar sosai suka tsaya kamar su tsone maka ido     Lumshe idonsa ya'kara yi sannan yasaka hannunsa akansu yafara shafawa ahankali yakeyi harya cire mata rigar baccin gaba d'aya     Wata ajiyar zuciya yasauke daya gansu asarari suna kallonsa sunyi tsay² dasu     Da'kar ya iya cewa babyyyy zanshaaaa      Dan muryar tasa tadashe gaba d'aya      Itakam lumshe idanta tai tayi shiru dan ba'karamun kunyar sa takejiba Kullum suka had'a ido amman shi kuwa babu ruwansa      Wai itace agaban doctor faruq babu komai ajikinta daga ita sai pantie kawai         Baby inajin yunwafa kibani mana maganar data katse mata tunani kenan      Ummm tace tana saka hannunta takama d'aya daga ciki hannunta sai rawa yake tasaka masa abakinsa kwanciya yay kamar wani baby ya amsa yana sha yana lumshe ido       Kama d'ayan yay yana murzawa yana wasa da d'ayan abakinsa       Ahankali yafara kunce mata tunani yana aika mata da sa'konsa mai wuyar fassarawa     Romance 💘 yake mata masu zafi da tsayawa arai    Saida ya tabbatar datakai ma'kura sannan yacire mata pantie d'inta yafara neman hanyarsa    Mamaki ne yakamasa sosai dayaji gurin arufe gam    Fasa abunda yakeyi yay yakalleta sannan ya'kara mayar da hannunsa yaji gurin dai gam yake     Wata hamdala yayi yana godewa Allah da wannan ni'imar da Allah yay masa dan wannan budurcin tane tabbass ba na bigiba     Wata addu'ar ya'kara karan towa ta saduwa da iyali sannan yafara neman hanyar sa      Gurin amatse yake gam Dan haka saida ya had'a bakinsu waje d'aya danya rage mata azabar sannan yasamu yatura ta da 'karfi     Da'kar tashiga kad'an Samu yay ya'kara turata da 'karfin sa wani kuka tasaki tana dukkan 'kirjinsa jujjuya kanta take kawai tanasan ta kwaci bakinta dan yahad'esa gam danasa      Hawayene suke zuba akan face d'inta wani nabin wani    Doctor faruq kuwa yana jinsa aciki yasaki wata 'kara yana fashewa da kuka dan wani dad'i yaji wanda bai ta6ajiba tunda yake aduniyarsa    Mantawa yay da komai yafara shiga da futa yana ihuuu     Yamanta sabon hannu ce bata saba ba, itakam idanta biyu kuka kawai take tana san ta turesa amman babu hali azaba kuwa jitai kamar antsinke mata wata ji jiya daga 'kasanta zuwa 'yan yatsun 'kafarta   Wahala kam tasha ta awajen doctor faruq dan shima sabon hannun ne bai ta6ayiba tunda yake sai yau      Tun wajen 1:00pm yafara amman har 2:44pm baida alamar 'koshi atare dashi sai wajen 3:18pm sannan yasamu ya nutsu      Albarka kuwa ta shata tasha addu'oi kala²    Idan ta biyu har lokacin bata suma ba amman idanta yayi jaaaajaaajurrrr yakumbura tayi kuka harta gaji     Wanka yay mata sosai shima yayi yagasata kuwa kamar bazai bariba yaduba yaga yaji mata ciwo saida yay mata d'inki biyu sannan yad'aukota suka dawo d'akin    Daya kalli kan gadon kuwa saida ya tausaya mata dan ba'karamun 6arna yay mata ba      Zaro ido yay ya tattare gurin yagyara sannan yad'auko ta suka zauna abakin bed d'in yashafa mata mai da tura ruka masu kanshi        Itakam har lokacin idanta arufe yake takasa bud'esu bare ta had'a ido dashi     Koda suka gama ita kad'ay yakwantar shikuma yatashi yafara nafulfuli yana godewa Allah daya bashi wannan kyautar    Yayi masa godeeyah kuma daya kare masa mutuncin matarsa takawosa har gida babu matsala    Da yay tunanin dagaske ita d'in ba budurwa bace dan Mm Balaraba tace masa ta zubar da ciki yakai sau 5 kuma kowa yasani afad'in gidan gaskiyace kawai bazasu fad'a makaba      Murmushi kawai yakeyi yana 'kara godewa Allah da wannan ni'imar dayay masa     Bai komaba saida sukai sallar asuba shida ita sannan ya kwanta      Sosai yake kulawa da ita yana dad'a gode mata akan wannan kyautar datai masa ----------------- Awajen su mm Balaraba kam Anas yayi aure shima ya'auri wata yarinya mai tarbiya inda Ibrahim yasiya masa 'katon gida yagina masa Mayan shaguna    Kakah Hajja kuwa wani ruwane yadinga zubo mata mai wari daga 'kasanta       Hamisu kuma yasamu sauki amman Kullum sai sunyi bara shida kaka hajja sukecin abunci     Sosai rayuwa yajuya musu baya saka makon da     Yaransa ma Ibrahim ne yad'auki matan kawai yakaisu gida gurin baffa yaro'ki alfarmar abarsu anan har sugirma ayi musu aure     Mazan kuma yake biya musu kud'in makaranta yaciresu daga ta gomnaty sakasu a private      Mm Balaraba kuwa ciwo saidai muce Allah yasawwa'ke amman dai jikin nata saita samu sau'ki saiya dawo Yau da.......................✍🏻✍🏻✍🏻 Keep waiting my fan's🤔🤔🤔 Hallmarth ce 💕💖💕 [04/02, 8:03 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰: 🍃✨🍃✨🍃✨ ✨🍃DASHEN 🍃ALLAH🍃✨ WRITTER'S✍🏻 ASSOCIATION https://chat.whatsapp.com/BHqoOEHjWQz26cyXRvt9V7 🍃ALKALAMI ✍🏻YAFI TAKOBI🗡️ بسم الله الر حمن الر حيم ✨DAN HAKIN🍃 DAKA RAENAH😏🤔✨ 💞NAH💞 SADIYA ABDULLAHI UMAR 💞UMMUH FATEEMAH💞 🅿--- End 🔔 End 🔔 End 🔔 End 9⃣9⃣&1⃣0⃣0⃣ ............ Yau da mutuwar kakah hajja aka wayi gari data Fauziyya sosai "yan uwansu sukai kewarsu    Harsu baffa dasu Hapsatu duk sunzo wajen rasuwar    Mm Balaraba kuwa cewa tai dama itace ta mutu ba Fauziyya ba      Saida akai bakwai sannan kowa ya watse Haka rayuwa taci gaba Inba Bb mlm shima yayi aure   Baffa ma saida suka sakashi agaba yayi aure shida Abban su Hapsatu     Haka suka cigaba da gudanar da rayuwa mai tsafta da kwanciyar hankali      BAYAN SHEKARA TAKWAS 8 Nauphal da Nusaiba sunada "ya'ya 3 Yan biyu maza YASIR DA YAASEER   sai kuma YASMEEN Inda Hapsatu da doctor faruq suka haifi yara 2 duk maza NASREEM DA SUHAIL    Kalis kuma da Uncle ibrahim ma sunada d'ansu d'aya FU'AT Fahat kuma da Bintu suna da yara 2 TEEMAH DA KHALEEL INDA KUMA AKAI RASHIN MAMA BALARABA DA ALHAJI HAMISU     Haka rayuwa taci gaba mai tsafta da kwanciyar hankali   Yau tun safe suke shiri dan agidan Baffa zasu wuni     Sai wajen 11:00pm sannan suka fuffuto aka kama hanyar zuwa gidan baffa      Basu dad'e ba suka isa Lokacin kuwa kowa ya hallara ababban phalon gidan da matansu da mazansu da "ya"yansu da jikokinsu duk sun hallara anata murna    Nan masu aiki suka cika gaban su dakayan ciye ² anaci anata hirar raki     Sai bayan sallar Isha'i sannan suka tafi gida      Amman duk yaran su acan suka barsu sukuma sukayo gida       Suna zuwa gida Nauphal ko Sallama Bai musuba yayi part d'insu da motarsa     Koda yay parking d'aukata yay suka shiga Cikin gidan    Tare sukai wanka suka shirya Phalo suka zauna suna hira   Kallonta yay yace my sweet baby     Ummm tace batare data kallesaba    Yau fa yaronki wlh yunwa yakeji Yitai kamar batajiba    Janyo ta yay jikinsa yace magana nake fa    Dear Allah nagaji nidai Wlh yau da safe banyiba da ranama haka dan haka Allah sai anbiyani nidai     Waito ni abunci ce Aaaaa sosai ma kuwa Dan Allah kayi hkr sai gobe A'a nidai wlh yanzu nakeso    Toh 'D'aukar ta yay calak sukai d'akinsa      Kallonsa tai tahad'e rai Baby na wai bazaki saki ran  ba    Murgud'a masa baki tai tace eyy d'in Allah ko Nidai Allah aban Duka takawo masa tace ga inji ko    Kinsa irin na ran nan zan miki       Runtse idan ta tai dan tasan mai zaice mata    A'a menene narufe ido Hakafa kikace baby na akwai dad'iiiii karka daina     Toshe kunnenta tai Hannun ta yacire yace to bazan dainaba yau saikin 'koshi     Juyata tadawo 'kasansa yafara aika mata da sa'konni masu wuyar fassarawa               ALHAMDULILLAH ALHAMDULILLAH ALHAMDULILLAH     YAU 4-2-2022 ALLAH NAGODE MAKA DAKA BANI DAMAR KAMMALA WANNAN LITTAFIN NA 'DAN HAKIN🍃DAKA RAINA😏🤔 DUK WANDA NA 6ATAWA RAI INA NEMAN AFWARSA   LITTAFIN NAN NAKUDI NE KARKI KARANTA BAKI BIYABA SIS       NASADAUKAR DA WANNAN LITTAFI GA 'KANNENA   HJY HAUWA   HJY RABI'ATU     DA "YAN BIYU NA AUNTY HASSANA DA AUNTY USAINA     ALLAH YA'KARA MUKU LPY DA KWANCIYAR HANKALI   INA MIKO GAISUWATA AGAREKU MASOYANA    ALLAH YABARMU TARE ALLAH YA'KARA MANA 'KAUNAR JUNAN MU BAZAN MANTA DAKEBA MY BLOOODY NA {ZAHRA BAWALE} ALLAH YABARMU TARE ALLAH YABAR 'KAUNA DA DANKON SOYAYYA     HJY NAUGHTY NA [UMMUH ANAM] NAGAISHEKI 'KAWASS ALLAH YABAR MU TARE JINJINA AGAREKI GWARZUWATA KUMA JARUMATA WADDA BATA GAJIYA DAYI MUN COMMENT {HAUWA-UMMUH SULTHANAH} INA GAIDA KU MY LOVELY SISTER SA'ADAT MY MOM AUNTY AYSHA KT AUTY SUFY AUNTY KHADY MY PRINCESS MY KING MY LOVE BRO MY AUNTY UMMUH ARABEEY UMMUH AHAMAD UMMUH KHAIRAT UMMUH IRFAN UMMUH FATEEMAH UMMUH TEEMAH UMMUH KALISS MOM FU'AT MOM DAWUD MOM NUSAIBA MOM MUFEEDAH MOM NAWWAR MOM NAWWARA MOM ASAD MOM SULTHAN MOM SUHAIL    WAYYO KUNA DAYAWA SUNAN KU ZAI IYA CIKA LITTAFI GUDA   ALLAH YABARMU TARE ALLAH YA'KARA DAN 'KON 'KAUNA DA DUK WANDA BASUJI SUNAN SUBA KUSANI KUNA RAINA     KARKU MANTA AKWAI SABON LITYAFINA MAI TAKEN SUNA    SANADIN SARAUTAH👑 NAIRA 'DARI 300 NE KACHAL DAN BIYAN KUD'INKU 0110015052 SADIYA ABDULLAHI UMAR ECOBANK SHAIDAR BIYA KITURA TA NAN 08032762588 WANDA SUKE TURA KATI KUMA SUTURA TANAN    07066991793 SHAIDAR BIYA TANAN 08032762588 LITTAFIN ZAI FARA ZUWA MUKU RANAR 3-3-2022    LOVE AND ROMANTIC STORY KARKU BARI ABAKU LABARI INA NAN INA JIRANKU YAU BABU KEEP WAITING MY FAN'S 😂😂😂   Hallmarth ce 💕💖💕