馃MAR'ATUSSALEHA 馃 By HAFSAT UMAR DANGORO ''SADAUKARWA'' Go MUJAHID UMAR DANGORO & UMAR ''M'' UMAR DANGORO & AMINA SAFIYANU KHALID Godiya Da sunan Allah Mai Rahama Mai jin Kai tsira da aminci Allah su tabbata ga shugabanmu Annabi Muhammad s.a.w da sahabbansa da iyalan gidansa baki daya. De * inagodiya da gudummawar da kuka bani har nakawo wannan kan matsayin danake kai ayanzu,ina godiya ga uncle usama,Allah ya bar zumunci,ina godiya musa baffa,Allah ya baka abinda kakeso duniya da lahira,ina godiya ga mahaifiyata abarkaunata,Allah ya sanya ki a aljanna madaukakiya, daduk wanda bansamu damar ambaton sunan shi/ke ba suma ina matukar godiya Allah ya bar zumunci. NOTE Wanan littafin mai suna 馃MAR'ATUSSALEHA 馃 narubutashine badan komai ba saidan gera ga al,ummar musulmai,domin fadakarwa , nishadanvtarwa,ilimantarwa,duk acikin wanan littafin mai suna 馃 MAR'ATUSSALEHA 馃kamar yadda rayuwa,da duniya , ta juyamata Baya ,duniya ta ko mamata tamkar ma kabarta a zuciyarta,duk asanadin Abdul'' jama'a kada ku bari abaku labari'' kutsaya ku karanta domin sanin me Abdul ya aykata mata. KIRKIRA Wannan littafin kirkirarran labarine,ban rubutashi dan na muzan ta wani ba kodan na bayyana sirrin wataba, no ba hakabane, littafina kirkirarsa nai kuma nasan hakan tana faruwa, amma duk wadda taga yayi shige da labarin rayuwarta, arashin sanine. GARGADI Ban yarda wata tajuyamin littafinaba, kokuma adinga siyarmin da littafi batare da saninaba, banaso, banyarda wani ko wata sukarantamin book ba batare da iziniba muddum kinsan basaya kikayi ba ,wannan littafin paid book ne. Ban amince wani ko wata akaranta min littafi ,ayi adio dinsa batare da izinina ba sannan ban yarda a sauyamin littafi ko adau wani bangare na jikin littafina ajuyashi ta kowace sigaba 馃槨 ngd ______ __ TALLAH__ 馃拑馃拑馃拑馃拑馃拑馃拑馃拑馃拑馃拑馃拑馃拑馃拑馃拑馃拑馃拑馃拑馃拑 BONONZA'' BONONZA'' BONONZA'' 馃棧锔忦煑o笍馃棧锔忦煑o笍馃棧锔忦煑o笍馃棧锔忦煑o笍馃棧锔忦煑o笍 KUNA INA KUFITO DOMIN KWASAR WANNAN BONONZA'' 馃挮馃挮馃挮馃挮馃挮馃挮馃挮馃挮馃挮馃挮馃挮馃挮 IDAN KAJI GANGAMI AKWAI LABARI,鉁ㄢ湪鉁ㄢ湪鉁ㄢ湪鉁ㄢ湪鉁ㄢ湪鉁ㄢ湪鉁ㄢ湪鉁ㄢ湪鉁ㄢ湪 鉁ㄢ湪 INA KUKE'' ''YAN MATA MASU JI DA ADO' TO GA DAMA TASAMU.... 馃敟馃敟馃敟馃敟馃敟馃敟馃敟馃敟馃敟馃敟馃敟馃敟馃敟馃敟馃敟 kuna ina'' ''yan mata da zawara wa harma da matan aure. Ina farin cikin sanar da ku shahararriyar marubuciyar nan wadda kuka fi sani da HAFSAT UMAR DANGORO.ta sake kawomuku maganunuwa na gargajiya''wan da zai taimakawa uwargi da wajan mallakar megida hannu biyu. Batare da wani shiri ko kuma subbu ba''wannan maganu nuwa sihihan maganine,wadda cibiyar lafiya ta kasa ta yadda da ingancin maganin, uwar gida kada ki bari abaki labari. 馃挮馃挮馃挮馃挮馃挮馃挮馃挮馃挮馃挮馃挮馃挮 MUNA SAYAR DA KAYAYYAKIN MASU INGANCI'' kamar irinsu. Maganin sanyi. Maganin kurajen gaba. Da kuma maganunuwa na sabar gaba. Dana sanyi. Dana karin ni'ima. E.t.c Kayan gyaran jiki. Dana hips Dakuma na nono. Da na kina. GASAMFIRINSU NAN. Dankumasu Gorontula Majakani Kandir Kususs Maikunama Dynewell Maka Dara Pesona Vitamin E Royall jelly Muski dahara Maida tsohuwa yarinya Daka Kacakaca Eh jaguleshon powder Mai siket Dare daya wanka goma Gumba Stumi Memory Mai Ayu Maganin sanyi Tolet infection Basir Ulsa Beautiful breasts Hips Mallaka Farin jini Jigida mai nagani Jigida mai huta Hadin sabulu Hadin Mai Cida kaza Bita zaizai Daimon copy Bazuka Vajin Kada ku manta daga taku harkullum HAFSAT UMAR DANGORO 馃尮 Ga me bukatar 茩 arin bayani'' kokuma ,shiga cikin group din mu na maganunuwa. Ko siya ko kuma sari,ka tuntubeni ta wannan numbar 09166764540. 馃檹 鉁嶏笍 Bismillahirrahamanirrahim Pege 1 Ke'' Ni kike kalla kikewa rashin kunya?"yafad'a tare da daka mata tsawa'' Au'' kai waye''har da zakace namaka rashin kunya'' to anmaka din'' tafada tare da hayayyako masa.. Shiko hannunsa yasa tare da sosa''keyarsa, yayi murmushi''tare da cije jajayen labbansa sannan yace'' Amma dai baki da hankali ko?'' ina tunanin notin kanki ya kunce'' kinsan waye ubana''agarinnan kuwa?'' Au wai mamaki kake?" To ina ruwana da sanin kokai dan uban wane agarinnan'' metstsssss aykin banza''kai mutumne kamar kowa.. watakila ma kashin kare yafika daraja a gurina.... Azafafe ya harzuko zai mareta ''tasa hannu tarike,hannunsa'' tare dacewa'' kull"karka soma'' wallahi kasake wannan kazamin hannun naka yataba fuskata''billahil'azim sai lahira tai bako'' tana gama fadar haka ta saki hannunsa'' taja hannun kawarta''wadda tun da abun ya faru tasaki baki da hanci tana kallon ikon Allah. Hannu ya yarfe'' tare da taune lede'' idanuwan sa sun kada sunyi jajur'' kamar garwashi'' jijiyoyin kansa ko duk sunmike'' ana iya gano shatinta tsabar bacinrai... Suna tafe a hanya'' Hafsat ta kalli kawar Tata tace'' Gaskiya Saliha saiyau na tabbatar da baki da hankali'' wallahi kije aduba kwakwalwarki'' kinsan ko wa''ye wancan kuwa?" Bansani ba kuma bana bukatar sanin kowane shi'' jankune'' dagayau idan kika sake min zancen ,wancan wawan Hafsa saina ci uwarki wallahi'' ta yi maganar tana zazzarewa Hafsah ido'' da sauri Hafsa tarike ha'ba tace'' wa'' ni ,na isa lalalala'' ay bakina kanin kafata, rabani da bala'inki saliha'' ke ba a taboki Bama hawakike balle an taboki'' Allah ya huci zuciyar MAR'ATUSSALEHA.... Tsaki saliha'' ta saki daga bisani kuma ta kama hanyar gidansu ta nufa'' batare da tacewa Hafsa komaiba'' itama Hafsa bata kulataba ta kama hanyar tafiya gidansu''domin tasan kawar Tata bazata saurareta ayanzuba. *Unguwar madaki'' a wani lungu wan da ake kira da layin'' babura, gaba ki daya layin duk kan gidajen dake cikin layin, kusan iri dayane'' Amma ban da gida daya'' wan da ya kasance,yafi kowanne gi da alayin''muni'' sabo da tsananin talaucin gidan'' musamman ma katangar dake gina a jikin gidan'' kai kace kana tabata zata zube'' baka ga komai ba sai kashi ga daga ciki zakuga zallar talauci'' kamar akansu tsiya ta tare'' daki biyune a cikin gidan''wan da bashi da maraba da kango, daga katifa sai kai dai da suka zuba kayansu aciki'' atakaice dai dakin ko ledar tsakar daki besamu albarkacin taba.. Ban daki daya Babu kicin anan d'an tsakar gidansu suke girki'' ban 蓷 aki kuma''masan ciki saki fada ce'' ko siminti babu acikinsa'' abun dai babu kyaun gani''. Zaune suke a cikin gidan su biyu'' budurwa ce da kuma tsohu ''yarkimanin shekara 40'' kina ganinta kinsan tagaji da rayuwar duniya''sabi da tsabar bata samun cima me kyau da kuma kwanciyar hankali'' zaune take hannunta dauke da rariya ''yar zagazaga'' tana tankaden garin tuwo'' ita kuma waccan budurwa ''tana fama da itace sai hayaki yake'' idanuwan ta sunyi ja''tsabar hayaki''ga hancinta sai yayyon majina yake tana faman sharewa da gelen kanta.. Babu ko sallama ta fado cikin gidan'' tana mita da masifa'' tana cewa, nidai kunga ta kanmu''shikenan mu kullum tuwo''babu sauyi ,Allah nagaji da rayuwar gidannan'' haba abu kamar a kurkuku''.. Afusace'' ta mike daga bakin murhu tana huci'' kamar wata zakanya tace'' tuwin ma samu kikai, Meyasa yawon naki dakijaje biki ciyo acanba'' tundake baki da ayki sai daurawa kanki rayuwar da tafi karfinki'' ki zauna ma ki taya mahaifiyar mu'' ayki kingagara sai dai yawon banza'' kuma ki dawo kizo ki samu angirka miki'' tsabar samu kice waike kullum tuwo ko'' to wasuma tuwon da kika raina, sukeso su samu amma babu'' Hali ,sai danke kinsamu kidinga cewa bazaki ciba'' to ka da Allah yasa kici tuwon'' sainaga uban me zakici agidan'' idan biki godewa mahaifiyar muba''bazaki tsine mata ba ,tana gama tadar haka tayi tsaki'' tacigaba da furfita wutar'' .. Uhm'' baki ta tabe'' tare da kallonta'' tace kingama,?" To bari kiji'' Safiyya'' idan ina magana kina sakamin'' baki'' wataran sai na manta da ke ''yar,uwa tace wadda muka fito ciki Daya'' na sassaba miki kamanni'' Au iya kamanni'' zaki sauyamin, ashe rashin kunyarki iyanan ta tsaya'' ay nazata mantawa kikai Ni yayarki ce'' da kin sabamin kamannin ay yanzuma bata baciba'' bissimillah'' tafada tare da mikewa'' ta cire gelenta ta daura a kugu, sannan tace'' maza xoki dakeni'' saliha'' ina jiranki.. Mahaifiyar tasu da take zaune tana,tankade ce ta tashi'' da sauri ta shiga tsakiyarsu'' ta tsaya ''tana bin kowacce acikinsu da kallo'' sai da ta 蓷 an jima tana jin babu dadi a zuciyarta'' daga bisani kuma tace'' wai ku me kuke so danine'' shin sokuke ku kasheni na bar duniyar kuma kuhuta ko'' baku da ayki kullum sai fada, wallah badaban'' ''yanbiyu na haifeku ba ,kuma kamarku daya danace''canzamin ku akai'' kunsan jinina nawa akace ya hau?" Kuma nasan duk ta dalilin samuwar da kuke sani''musamman ma ke saliha'' daga ki tsokano wancan saiki daki yaron wancan'' haba ''ya''yannan do,Allah ku dinga rangwanta wa kanku nima kona huta'' ... Gaba ki dayansu jikinsu ne yayi sanyi musamman ma Safiyya'' wadda aduniya batason bacin ranahaifiyar ta'' hada baki sukai atare sukace'' umma kiyi hakuri insha Allah bazamu sakeba'' murmushi umman tasu tai'' sannan tace shikkenan ta huce'' Allah ya yimuku albarka, Gaba ki dayansu ameen sukace'' sannan Safiyya''ta tsuguna tacigaba da aykin da take'' ta ko saliha'' shigatai daki tacire kayan jikinta'' tafito'' ta amshi rariyar ta cigaba da tankaden garin''. 2 ______________Tun da ya shiga cikin mota'' yafara tuki'' gudu yake shararawa'' a titi'' ko kallon gabansa bayayi'' idonsa ya riga da yarufe'' ransa inyayi dubu ya bacii'' zuciyarsa ko kamar garwashin wuta haka take tafasa'' a haka dai yasamu ya isa gida'' ammafa ba dan Allah ya tsareba''da bansan iya kacin abin da zai faruba... Yana zuwa bakin get din gidan su'' yashiga danna hown amma shiru megadi bezo ya bude ba''Afusace'' ya daki sitiyarin motar ya daka tsaki,ya bude motar ya fito'' yana fita ya bude karamar kofar gidan ya shiga'' yana shiga sukayi karo da megadin yana kokarin bude kofar'' mukullin kawai ya hurgamasa yayi cikin gida da sauri'' fuskar nan kamar daran Bala'i sabi da tsananin bacin rai''... Me gadi ko'' baki ya saka yana bin bayansa da kallo'' daga bi sani kuma ya jijjiga kai domin ya fahimci yau ba lafiya ba''akwai wani da ya tabo shi''.. Acikin zuciyar sa kuma yace Allah ya sassauta abin'' daga nan kuma ya mike yanufi motar ya shigo da ita gida'' yayi parking dinta a parking space.... Ton da yashiga falon'' ko sallama beyi ba, ya haye sama'' dakin sa ya bude ya shiga'' kai tsaye bathroom ya nufa'' ya fadakan bed dinsa '' ko takalmin 茩 afarsa be cireba'' runtse ido yayi a hankula Abubuwan da suka faru,suka shiga dawo masa'' wai Ni zata kalla tacewa''kashin kare yafini'' daraja'' why'' ita ''yar uban wane a garinnan'' wallahi sai na nemota'' muddum ban koyawa yarinyar nan hankali ba''hankalina bazai taba kwanciya ba''shiru yayi yana tunanin abin da zai aykata'' mata wan da zai sa ya samu sassauta acikin zuciyarsa....'' kofar dakinsa yaji anturo an shigo'' Ana nufo inda yake'' ko bude idonsa beyi ba sabi da ya gane wace ke tafiya'' don yasan in banda ita din babu meshigo masa daki ko sallama babu'' Kara sowa tayi'' dai dai bakin bed din'' ta tsaya ta zubamasa ido tana kallon sa'' har ga Allah azuciyar ta tayi tunanin bacci yake'' hakan yasa tayi yunkurin'' cire masa takalmin da yake kafar sa'' ay tana fara warware igiyar takalmin'' taji wani saukar maruka ''zafafa har guda biyu a kuncinta'' wasu taurari tagani sun gifta''tsabar zafin marin tafiya tai zata fadi'' da 茩 er ta samu ta sa hannunta a jikin ban gon ta tokare'' sabi da kada ta fadi'' murya na rawa ta dago ta kallesa'' tace ya 饾棝饾棓饾棔饾棞饾棔 me nayi maka?" Daga gwaninta sai ka mareni'' hannu ya daga mata cikin masifa'' yace'' fitar min daga daki'' Anisa'' nace kifita'' i se get out Anisa'' a guje ta fice daga dakin''ta na kuka ta sauka kasa'' sai ga sallamar Hajiya adama'' ay da gudu taje ta fada jikinta'' ta rungumeta'' tasaki kuka'' har da majina'' ... Ay Hajiya adama'' na ganin ''yarta tilo na kuka'' ta zab ga wata uwar ashariya'' sannan tace'' kan ubanca'' Amma fa yau za a yi tashin hankali a gidannan'' me akayi miki fadamin"?" Anisa kam dago wa tayi'' ta kalleta fuska duk a kunbure gashatun hannun Habib'' a nanne a kuncinta'' Ay Hajiya adama'' tana ganin haka ta ce'' uban wane mareki?" Nasan bazai huce'' dan isakan yaron ce ba ko'' to wallahi da Hajiya adama'' yake zancen''an fada musu baiwa na kawo masa'' ke kuma so haukane'' nace miki kirabu da'' wannan azababban yaron wan da ko murmushi ba yayi kinki''narasa ma uban me yayi har ya burgeki haka'' ay ga irinta nan zai je ya hallaka ki a banza'' ya cuceki''ya cuceni'' kefa nace miki ki hakura'' duk mazan duniyar nan wadan da suka fi habib ko mai''amma ke kin makale sai shi ''to gaki ga Habib nan'' wallahi idan ke kin jure wannan cin mutuncin Ni bazan jureba'' ina ita fateeman take'' tun da ay ita ta daurewa dannata gindi'' Momy ce ta shigo falon ''dauke da murmushi a fuskarta'' irin nasu na manyan mata'' tace'' a,a to Hajiya adama'' kece a gidan namu'' ?"sannu da zuwa'' Bansa Ni ba'' da banzo ba kenan da kun kashemin ''yar kun barni da wayyo Allah' ko sabo da baki da asara .... To adama'' nikike fadawa haka ?" Tukunnama me yafaru'' ne har kike tada hankalinki haka?" Au bamakisan me yafaruba''kinacan danki zai hallaka min tawa''yar uban me tai masa ''kodan tanuna tana sonshine'' to wallahi daga ke har dan naki'' hawai niyar ku takiyayi ramata'' idan ba haka ba wallahi za ay tashin hankali a gidannan'' dan kinsan halina'' idan na fara bala''i'' gwara gobara akan Ni adama'' . Dan nafi zawo rashin hakuri... Momy ce ta ce'' haba adama'' kiyi hakuri mana abi abun a sannu'' anki abari abi abin a sannu'' wato nufinki na ja baki nayi shiru acutar min da ''ya ko?" Pege 3____ Anisa ce ta ruko hannun mahaifiyar tata'' tace'' dan Allah mama kiyi hakuri wallahi ba laifin ya Habib bane laifi nane'' dalla can shasha sha ''kawai sakarmin hannun'' wadda batasan ciwon kantaba'' ina ruwana da lefin waye acikin ku'' to ko me kika yi masa ya dace ace'' ya samu wadannan hannayen nasa masu kama da guduma ya sharara miki su. Momy ce ''tasake cewa''' dan Allah kibi abin asannu'' INSHA ALLAH''yanzu zanje nasamu Habib din naji Meyasa ya mareta.. Oho'' miki ko kije ko karkije duk uwar ubansu daya'' da ''yata zantafi wallahi'' Anisa maza jeki hado kayanki mutafi'' indai Ni adama Ni na haifeki'' tun da ay badole bane'' kuka Anisa tasaki tare dacewa'' Ni gaskiya mama''bazan bikiba'' Allah inason ya habib'' idan kika ce nabiki bazan taba samunsa'' matsayin mijiba'' dan Allah kitafi Ni bazan tafiba''Momy dan Allah ki bata hakuri mana'' iyye''ah lallai'' nayar da da abin da zulaihat ta fadamin akanki'' shikkenan sun asirce min ke'' to wallahi duk Bala in da za'ayi sai dai ayi sai kun sakarmin ''yata'' tun wuri kuje gurin bikan da ya muku ayki ''akarya asirin nan dan bazan yar daba'' tab dijan!!ta fada tare da rike kugu'' tacigaba da balbalin masifar ta'' ... Momy kam sama ta hau ta shiga dakin da Habib yake kwance'' idonsa ya kada yayi ja'' tsabar bacinrai har kwallace ta kwanta a cikin idonsa'' gefan gadon ta samu ta zauna'' sannan ta dauki hannunta ta dora a kan lallausan sumar kansa''tace'' Abee meyake faruwa ne?" Shiru Habib yayi mata bece komai ba'' magana tasakeyi tace'' Abee ka fadamin menene yake damunka''?" Sannan me ya ha 蓷 aka da Anisa har ka mareta'' uhm''ajiyar zuciya yayi kana ya goge kwallar idan sa yace'' Momy wai daman a kwai kashin da yafi dan adam daraja'' agurin'' ubangiji'' what ban gane ba me kake nufi'' ?" Uhm Momy wai harni zata kalla tace kashin kare ta fini daraja'' me wacece wannan ita ''yar gidan uban wane a garennan''suwa ye iyayenta'' tukunna'' ma me ya ha 蓷 aka da ita har tafa damaka wannan maganar me munin gaske'' Uhm'' Momy abar maganar amma na rantse da Allah''saina koya mata hankali'' sai ta san wanene Habib a garinnan'' hmm Kayi hakuri abee wannan fushin naka inason karage shi'' banason kadinga sawa kanka damuwa'' yanzu dai abin da nakeso dakai katashi muje kabawa Adama'' hakuri akan marin Anisa da kai'' what''momy hakuri fa akan wane dalili zan bata hakuri'' itafa ta shigomin bedroom''nina kawota'' dan Allah Momy for get abut story " ya fada tare da mikewa ya shiga bathroom. Safiyya me kikeyi'' ne haka'' dan Allah kiyi sauri kada a ganmu'' shi gatai motar da sauri suka fuce daga layin '' suna fita basu tsaya a ko ina ba ''sai a wani katafaren hotel na masu fa 蓷 a aji'' parking space suka nufa sukayi parking''daga nan kuma suka fito'' suka shiga cikin hotel din'' daki me numbar 34 suka shiga'' wow masha Allah iya haduwa komai yahabu acikin bedroom' din'' . Zama Safiyya tayi a gefan gadon ta kuramasa ido shima kallonta'' ya ke kamar zai cinyeta'' yana lashe baki'' a hankula ''cikin rada''ya ce'' MAR'ATUSSALEHA , na'am babu'' MAR'ATUSSALEHA a idon mutane ba''amma a gurin ka fa''?" Uhm a gurina kinfi wata ''yar barikin iya iskancin'' hmm baby kenan'' kasan wani abu, a,a sai kin fada. Kasan ''yar uwata saliha ko'' ehy nasanta''wata masifaffiya nan bata jin magana'' ta addabi kowa a unguwarku'' Yes yes ashe dai kasanta'' to kanaji' a idon mutane kallon da suke wa saliha'' suna mata kallon karuwa mara kamunkai''sabo da bata fiye zama a gidaba'' niko kullum suna ganina da Umma ina tayata aiki ''shiyasa akemin kallon MAR'ATUSSALEHA nan ko basu san itace MAR'ATUSSALEHA 馃 . Hhhhhh dariya ya tintsire da ita tace keko''hmm yana gama fadar haka'' ya tun kudata saman bed din'' shima ya hau''tare da rungume ta'' ya na dan shafa dogon gashin ta'' yana murmushi''' itako sai faman lumshe ido take tana jin dadi'' fuskarsa ya dora akan Tata ya manne''bakinsu guri daya ya shiga kissing dinta ta ko'ina yana shafa duk wata gaba dake jikinta'' itako ta takar kare sai turomasa jikin take sakeyi tana wani nishi samasama'' sai da sukayi kusan minti 20 a haka sannan'' ya zura hannunsa ta baya ya zuge mata zef din rigar ta'' daman doguwar rigace'' sai da ya cire gaba daya duk kayan jikinta'' ya mai da ita haihuwar uwarta'' komai nata ya bayyana'' musamman manyan mazaunan ta'' da kirjin ta'' nan fa ya gigice'' da yayi tozali da manya manyan nononta'' wadan da suka cika suka kumbura sosai kamar zasu fashe'' hannunsa ya sa ya shiga matsa samansu'' yana mulmulawa'' har sai da yaga sunyi jajur tsabar matsa'' baki yasaka ya fara shansu kamar yasamu sweet ''yana wani irin gurnani kamar zaki'' ragowar hannunsa'' kuma suna kasan mararta yana shafa tsakanin kafafunta'' ganiyayi dadi zai kasheshi'' hakan yasa ya sauka daga kan bed din''ya tsige gabaki daya kayan jikinsa'' sannan ya hau kanta'' yashiga ayki bayaji baya gani'' Wa iya zubillahi'' Allah ka tsaremana imaninmu'' MAR'ATUSSALIHA Pege 4 Abangaren saliha kuwa'' gidan su kawarta Hafsah ta nufa'' ta sameta tana faman shan ya ta gama wanki'' da murna Hafsat ta karaso'' ta rungumeta'' tana cewa oyoyo my besty ''nasan dama bazaki iya yin fushi da niba. Saliha ce'' tayi murmushi tace'' hmm kawata kenan'' ina umma'?",umma ta shiga nan makotan mu anyi haihuwa ne''okay ta fada'' sannan tace'' to sai na ce miki ki bani abun zama''tun da ke baki iya karrama bakoba'' ah haba Ni na'isa na ki baki abin zama saliha'' ay ban isa'ba Allah ya huci zuciyar ki'' ba''sai kin min fada ba, Tabar ma ta dakko musu'' suka zauna, sannan tace'' kawata Ni kuwa wai kin sake haduwa'' da wannan aljanin'' da mamaki saliha ta kalleta'' tace'' Aljani kuma?" Waye Aljani ?" Wanda kikama rashin kunya mana mun dawo daga gidan su zainab, Metstsssss tayi tsaki tace'' shine aljanin'' meyayi yazama aljani?" Hm bakiga irin kyaun da Allah ya bashi ba kamar shiyay kansa'' haba wa mutum dogo'' cikakken namiji me cikar zati''da kwarjini'' ga kyau ga kudi'' wayyo Allah Ni Hafsat'' a zafafe Saliha ta daka mata tsawa tace'' dalla Malama rufemun baki'' ke baki da hankali ne'' har wannan yakai ki zauna kita yabon sa'' metstsssss''wallahi kinason musamu matsala dake'' daga yau sai yau, duk san da nasake zuwa gidannan kika sake mun maganar wannan mutumin'' bazan sake kulaki ba na fadamiki'' to saliha meyakawo wannan maganar kuma'' ay wallahi Ni dake mutu kara ba''haka za,a gammu a keylemu ehe'' Indai maganar sa ce an barta har aba da'' hmm dadai yafi ''nikin ga tafiya ta'' daman zuwa nayi muyi wata magana'' amma yanzu kin batamin rai tafiya zanyi'' haba saliha dan Allah kiyi hakuri''meyayi zafi haka,bana baki hakuriba''tayi maganar kamar zata yi kuka'' Okay ''shikkenan daman ba wata magana bace'' akan ''yar,uwata Safiyya ne''to meyafa ru da ita'' ko bata da lafiya ne'' hmm lafiyar ta kalau'' kawai dai abubuwan da takene yake daure min kai'' ina yawan ganin ta da kudade masu yawa'' kuma nasan ita ba sana'a takeba' babu inda take zuwa'' kullum ita tana zaune agi da'' baiwar Allah ''ga ta da kau da kai akan abu''ko saurayi ma bata dashi'' kullum cikin nasiha takemin akan narage zuwa gidan ku'' sabo da mutanen unguwa suna cewa Ni bana da hali me kyau'' kina gani ko islamiyya naje'' idan aka koroni akan kudin makaran ta'' wataran ita take bani''sabi da mahaifin mu baya da rai'' ita kuma ummanmu'' bawani sana'a take wadda take samun ku 蓷 i da yawa ba balle ta biyamin aiya cikinmu muke cinyewa''walhi Hafsah ina mamakin a in da Safiyya take samo kudi'' to abin yana damuna sosai'' Hafsah ce ta ce''tabbas dole abin ya dameki saliha amma babu komai'' kidaina damun kanki'' sai dai ki sama ta ido aduk wasu lamulanta'' ta hakane zamu gane koma meye ke faruwa''. Jijjiga kai saliha tayi alamar gamsuwa da shawarar kawar Tata. Abangaren safiya kuwa'' bayan sun gama sheke ayarsu'' a hotel''muni ya dakko ta ya kawo ta inda yake ajiyeta'' sannan ya bata kudade masu yawa'' ya ja motarsa ya yigaba'' Yana tafiya Safiyya ta tsare adaidaita'' tashiga'' ya Kaita kofar layinsu'' sauka tayi ta biyashi kudin sa'' sannan ta nufi gida'' tana zuwa ta tarar da Ummansu a zaune ta zab tagumi'' hannunta dauke da mifici'' Safiyya ce ta karasa kusa da ita tace'' Umma lafiya naganki a haka?" Uhm lafiya safiya kawai ina tunanin rayuwar mune'' musamman ma saliha da kowa yayi mata shai Dar banza'' tinani nake'' kada a zo neman aurenta mutanen unguwa su bata lamarin'' uhm umma ki kwantar da hankalin ki insha Allah kallon da akewa saliha ba gaskiya bane'' ki daina damun kanki'' kinsan halin saliha bazata taba iya aykata'' abin da ake tunanin tanayi aboye ba'' ita dai kawai ki barta da rashin kunya'' hakane Safiyya Allah ya muku albarka'' tashi maza ki je ki ci abincinki yana nan a rufe'' to tace tare da mikewa tashiga'' daki'' tana jin babu dadi'' idan tatina itace gurbatacciya'' amma ake mata kallon mutuniyar kirki'' to Meyasa bazan shiryu Indai naba ''to amma kuma nasa ba da munir ba zan taba iya rabuwa dashi ba''kuma nasan ba aurena zaiba''tun da abin da yakeso ya samu'' to kenan ya zanyi'' ta fada a cikin zuciyar ta. TUNATAR WA.___ Kunji fa''yan uwana mata'' hakan kenan yana nuna''rayuwar da ta dauka''ba me bullewa bace'' ita da kanta take tunanin abin da take ba daidai bane'' ''yan mata dayawa ayanzu'' wanan abin shike damunmu a kasa'' saurayi ba sonki yake ba ya nuna miki yana sonki'' ya cuceki a banza'' idan son gaskiya ne mana ya aureki''sai kuyi abin da zakuyi'' amma nan kinzo'' yazo ya zauna ya tsaraki da kalaman sa masu dadi''kin fada ruwa kin yadda'' wataran kuma sai kiji ya kai kudi'' yasamu me tarbiya ''ba ''yar iska irinki ba''to wallahi duk macan da tabari sharrin namiki''ya rudeta''wallahi ta zama kwandem'' dan sai dai nace sharrin namiki''amma ba sharrin shai dan ba dan wallahi kece shaidaniyar kanki'' Allah ya kiyaye'' yashirya'' ya tsare mana imaninmu ameen''. Pege 5 ****cigaban labari'' Munir kam yan barin guri'' yanufi gidan su abokinsa'' domin yadade be kai masa ziyara ba''yana zuwa me gadi ya bude masa get ya shiga'' parking din motar sa yayi sannan'' ya shiga ''dasallama dauke a bakinsa ya shiga falon'' Momy ce a zaune a falon'' sai anisa'' saikuma Hajiya adama'' dake tsaye ta rike kugu tana faman surfawa Momy kwan don bala'i'' . Momy ce ta amsa sallamar''ita ko Hajiya adama'' ko kallo be isheta ba '' balle ma yayi tunanin zata amsa'' munir kuwa'' tsugunawa yayi ya tai da Momy ''' sannan ya juya ya gay da adama'' cikin masifa tace'' bansa Ni ba tsohon mubafiki'' daban wuni ba kaganni garau'' wallahi uban ka zanci'' daga kai '' har wancen munafikin abokin maka'' dannasan komeye kai kake zugashi'' shashashai kawai'' Momy kam gani tai bala'in bazai kare ba hakan ne yasa''ta kalli munir tace'' munir tashi ka je abokin naka yana sama'' Allah ya muku albarka'' ameen yace'' sannan ya mike ya nufi saman benan'' dakin Habib ya shiga ,yayi sallama'' afalo'' ya sameshi a zaune'' ya hada kai da gwywa sai huci yake'' sallamar ma ya gagara amsawa'' shiko munir karasowa yayi kusa dashi ya zauna'' ya zuba masa ido'' daga bisani kuma yace'' bross meyake faruwa ne?" Naga gaba daya yanayin ka ya sauya ba yadda na saba ganin kaba ?"Please waye ya taba min kai ?"hmm dan Allah munir ka keleni da abin da ya dameni''wai har Ni mace zan na fada tana fada'' metstsssss yasa ki tsaki''ya daki hannun kujerar sa da karfi'' yace oh my god'' munir Ni?" Am sorry bross kada wannan abun ya dameka'' kaine haba daya bakason harkar wayewa'' danine tuni abinnan ya huce'' a gurina''kaga abokina kwa kwantar da hankalin ka'' bari na kira wata baby ta ''ta yaye maka da muwarka'' me kace'' mace''kuma Ni?"Ni ba dan iska bane'' kai kasani kai ma da kakeyi kaji tsoran Allah'' uhm haba bross baza ka gane ba''kaganta kuwa ta hadu komai nata''me kayau ne'' bari fa ka ganta'' hmm habib yayi kwafa ya juyar da kai'' munir dai duk da haka be kyale Habib ba'' ya dakko wayarsa'' ya bude'' yashiga neman hotunan Safiyya a wayar sa'' ko minti 蓷 aya ba ayiba sai gashi ya nemo hoton safiyya'' nuna wa Habib yashiga yi amma Habib ya ki kallo yayi masa banza'' da ya gajima,sai ya tun kudar da wayar ta fadi kasa'' ta tsage'' agigice'' Habib ya sa hannu ya dakko'' yana bawa munir hakuri'' sannan ya juyo da gaban wayar nan take idonsa ya yi tozali da kekkewar fuskar safiyya''fuskar da bazai taba mantawa da me ita a rayuwarsa ba''bakinsa har rawa yake yace'' munir kasan ta ne?" Uhm nasanta mana baby na ce'' itace wadda nake cemaka zata kaudar maka da damuwarka'' murya a sanyaye'' yace'' wannan din'' to idan baka sani ba wannan yarinyar itace silar shiga ta wannan bacin ran'' kuma wallahi bazan gushe ba har saina koya mata hankali'' ashe ma karuwa ce'' ''yar tasha'' shine zata kalli tsabar idona tace min'' watakila ma kashin kare yafini'' daraja'' ashe ay gwarani da ba zina nake aykatawa ba'' munir dan Allah inason ka hadani da wannan yarinyar domin ina wulakanta rayuwar ta'' wallahi sai mahaukaci tafita kyaun gani a idon duniya'' munir taya zan samu wannan damar'' Pege 6 Nisan tawa munir yayi'' sannan yace hanya daya ce'' bross'amma gaskiya banjin zaka iya ba'' fadamin munir koma mene zanyi Indai zanga rayuwar ta a wulakance'' uhm to kawai ka auteta''takoma karkashin ikon ka ''dagan kuma saika yimata duk wani hukuncin da zakai mata'' inyaso sai ka saketa''uhmm shawara me kyau'' da feyde'' nayi niyar na biya wani kudi yayi mata'' nasan zataji ciwo sosai an rabata da budurcinta'' ashema ''yar kwaltace'' idan ma nayimata haka amemakon taji babu dadi sai dai taji dadi'' shikkenan''yaushene zaka kaini gidan su?" Yauma idan a shirye kake zan rakaka'' okay babu damuwa, kabari sai gobe ,yau zanyiwa abban mu magana, gobe idan yaso sai aje a nemamin aurenta, sanan adaura auren a lokacin, dan har na matsu na fara azaf tar da yarinyar, hhhh munir yayi dariya ya ce kai abokina, wallahi duk wan da ya tsokano ka ya san me ya tsokano, Ni yanzu zan huce'' gida, okay'' babu damuwa ka gay da su umma'' Tom zata ji ya mike har yaje bakin kofa ''sann ya juyo yace'' bross ya zakai da Anty Adama kasan dai Anisa tana sonka'' kuma sabi da kai ta dawo gidannan da zama '' wallahi da matsala fa sosai'' dan da nashigo na iske anty Adama a falon'' kasa'' tana ta surfa masifa'' . Metstsssss'' yayi tsaki yace dan Allah munir kabar wanan zancen'' nifa banason Anisa'' na fadamata amma ta kasa ganewa'' kuma ina ruwana da masifar mahaifiyar ta'' kaga munir wallah duk abin da nace zanyi sai nayishi hankalina zai kwanta'' sai dai duk abin da za,ai agidannan ayi . okay tom shikenan ni dai kaga tafiya ta ''kadaiyi tunani sosai ...yana fadar haka ya fice daga dakin.. Shima Habib sauka yayi ''kasa be ga kowa ba a falon'' da alama dai Anty Adama ta tafi'' kai tsaye dakin momy ya nufa'' ya kwankwasa'' kofar ''daga ciki aka bashi izinin shiga'' ya murda kofar,bakinsa dauke da sallama ya shiga'' cikin Muryar Dattako Abba ya ce'' Wa, alaikumussalam'' ya amsa'' Habib shiga yayi'' ya samu guri a kasan kafet ya zauna'' yayi shiru bece komai ba'' momy ce ta kallacrshi tace'' Abee kashigo kuma kayi shiru'' meyake damun kane''kwanan nan'' uhm momy dama ''uhm dama nasamu matar aurene'' ya fada yana sosa kai'' wacece ita'' momy zan kawota ku gysa'' abee Wai ba dai kacemin Ba Anisa bace'' eh momy ba ita bace'' what to wacece''. Wallahi baka isaba'' abee ''sokake kasa adama'' ta zo tayimana hauka a gidannan'' ''yar ta kafe ta ki aure tace sai kai shine zakace mana kai baka sonta'' ita waccan wadda ka keso'' 'lyar gidan uban wace'' a garinnan'' waye ubanta abee har da zaka ki ''yar,uwarka akanta'' haba Fateema'' Meyasa kukeson yiwa yaronnan dolene''yace baya son ita Anisa din'' ba''sai ku hakura ba'' yanzu ko mace an daina yiwa auren dole, ballantana namiji'' shekara nawa muna son yayi aure amma ya ki yayi'' saiyanzu Allah ya kawo kuma sai ki hana a,a''. abee yaushe kakeson muje munema maka autenta'' Am abba gobe na keso'' sanan agiben nakeso a daura auren''to gobe kuma abee ''to Allah ya kai mu Allah ya sa albarka aciki'' bari sai na kira kawunka na masa magana '' a sawo goro da alewar daurin aure'' ke kuma fateema ki tashi ki sanar wa hjy zee ta yo mana Odar kayan daga kasar waje ''sanan kice agobe da safe muke bukata'' ita dai momy bata sake cewa komai ba sai Tom ...... Abba ne ya sake kallon Habib yace'' tashi katafi abee Allah ya maka albarka... Pege 7 ____tun a rananr da munir ya bar gurin Habib ''ya huce'' kai tsaye inda suka saba haduwa da Safiyya'' ba ,a fi ''yan mintina ba sai gata ta iso gurin'' tana zuwa ta zauna a bakin gadon shima zama yayi''ya dan kwantar da Muryar sa yace'' safiya'' tambayar ki nakeso nayi ,ina so ki fadamin tsakanin ki da Allah'' insha Allah zan fadamaka gaskiya koma meye'' muddum nasani'' okay ya fada tare da dakko wayar sa a aljihu'' ya budeta''ya shiga hotuna'' ya dakko hoton Habib ''sanan yace'' kinsan wanan?" Karbar wayar Safiyya tai tace'' gaskiya bansan shi ba Ni ban taba ganin mekama da wanan mutumin ba ko a film''ay ina tunanin irin wadannan mutanen ganin su sai ancike Form'' kokuma kaje kasashen waje'' munir kam tun da Safiyya ta fara magana'' ya gane cewa tabbas ba ita ce ta yiwa Habib ''rashin kunya ba''to kenan idan ba ita bace wace'' saliha ce'' dagowa yayi ya sake kallon Safiyya yace''kincemin kanwarki tana da tsiwa sanan bata da kunya'' ko?"ehy'' anyi haka tabbas saliha bata ragawa kowa'' uhmm yayi murmushi yace'' am Safiyya''bakece kuka hadu da Habib ba''salihace'' yanzu zancen da nake miki Habib ya kamu da soyayyar ta'' gashi ita kuma bata da kunya'' shi kuma bayason raini'' ko zaki taimaka mana akan wanan lamarin'' tunanin tafada'' tashig nazarin maganar munir'' azuciyar ta tana cewa''tabbas bazata bar damarnan ta huce ''yar,uwar taba'' dolema tayi wani abu akai'' dontasan muddum salula taji maganar nan ba yarda zataima'' murmuushi tayi daga bi sani kuma tace'' na'amince zan taimaka muku'' amma me kukeson na yi akai'' anna take munir ya fadamata duk abin da zatayi'' sanan ya sanar mata yana bukatar adaura auren agobe'' Da taso taki yarda amma daga bisani kuma sai ta amince da maganar sa'' sukayi sallama ta huce gida''. A lokacin da ta shiga gi da bata ga saliha ba'' hakan ya na nuna mata alamun'' tatafi islamiyya'' Umman su kuma tana daki'' daman bata ga fitar taba'' batasan kalar kayan da tasaba'' wani mayaudarin murmushi tayi'' ta shiga dakin'' ta rike kugu tace''umma ina Safiyya take?" Wallahi sai nama yarinyar nan rashin mutunci'' umma kema da kinsa dagama ta kafa kawai nake''sabi da tarigani sha 茩 ar iskar duniya'' da sauri umma ta mike zaune tace''haba saliha ke dan Allah bake gajiya da masifa ne''kidaina yi mata irin wanan bikiga yayar kice bane'' dan Allah kirage wanan halin naki gidan wani zaki'' murmushi Safiyya tayi ''jin yadda mahaifiyar su'' bata gane taba'' cikin salo irin na ''yan duniya tace'' uhm umma daman yanzu nake shirin fada miki'' kinyi siriki'' baki umma ta rike tare dacewa to rasa kunya'' wato har wani cemin kike kinyi saurayi ko''nasan da safiya ce bazata yi haka ba'' cigaba ina jinki''uhm umma abin fa babbanne'' dan dangidan hamshakin me kudine''wallahi umma mun warke da talauci'' wai yace aya asanar da magaba tana gobe zasu zo da magaba tanshi'' za,a daura aure'' kai dan Allah dagaske cewar umma ta zaro ido'' Tom kirawomin baffanku'' a waya'' jikin safiya harrawa yake tashiga'' kiran numbar baffanku'' bugu biyu ya daga'' umma ce ta karba'' tayi sallama ya amsa suka gaisa'' sanan ta shiga sanar masa abin da Safiyya tace mata'' babu laifi yayi murna sosai'' sanann yace insha Allah gobe da da safe zamu zo'' gidan domin a daura auren'' daga haka sukayi sallama'' tashi safiya tayi ta futa'' daga dakin tabar umma sai murna takeyi'' tana futa'' tashiga'' tsalle ganin cewa tayi nasarar yiwa Ummansu basaja'' ban daki tashiga'' ta watsa ruwa ta dauro zani a kirji ta shigo dakin'' jiki a sanyaye tace'' umma dazu naji''kunata murna da ke da saliha lafiya kuwa me yafaru'' anan umma ta kwashe komai ta fadawa Safiyya'' bakin safiya kamar ya tsare dan dariya'' daga bisani kuma tace'' umma yanzu ina salihar take?" Yanzu tafito ina tunanin tayi gidan su hafsane'' ko tahuce makaranta'' okay ''tafada tare da hucewa ta zauna a gefenta'' ... Suna zaune a dakin sai ga saliha nan ta shigo ''dauke da qur'ani a hannunta'' shiga dakin tai ta zauna ''tana yatsine fuska tace'' kash umma nagaji wallahi'' san samu school dinan dana ke zuwa ace ina da motata wadda nake tafiya aciki'' uhm saliha kenan kwana'' daga yaufa shikkenn'' sai dai mijinki yadinga kaiki a motarsa'' ke da zama ki auri danmasu dash'' cewar umma'' what ''me umma ni nace muku nashirya aure ne'' Ni da ko saurayi ma bana dashi'' bangane inda kuka dosaba'' idan ma wasa kuke'' Ni banason irin wannan wasan'' tafada tare da hade girar sama da ta kasa'' afusace umma tace kajimu da shashashar yarinya nuzaki rainawa hankali'' ki mai dani karamar mace'' wallahi''idan ma wani abun. Ne yashega kanki tunwuri'' ki dawo hayyacinki ''dazunnan kigama cemin gobe za azo a daura aure'' yanzu Kuma ki nunamin baki san zancen ba''kull wallahi saliha kikiyayeni'' ko kinki ko kinso sai an daura auren nan gobe'' dan da hannunki kika kira baffanku'' a waya'' na sanar kasa'' Kuma kinsan baya magana biyu'' Pege 8 hannu saliha tasa aka ta tusa ihu ''ta fashe da kuka ta ajiye qur'anin ta watsa a guje'' bata tsaya ko ina ba sai gidan su hafsa'' Hafsah tana zaune da ita da mahaifiyar ta a tsakar gida'' kawai sukaga saliha ta shigo gidan tana rusa ihu'' gaba dayansu ta shi sukai suka rukota'' suna tambayar ta menene'' saliha lafiya mene ya faru?"ko ummace bata da lafiya''ki fadamana meyafaru kin tadamana da hankali?" cewar umman Hafsah'' kuka take kamar ranta zai fita tana koramusu bayani tana cewa''dan Allah Hafsah kintaba ganina da saurayi a tsaye?"a,a meyafaru ?"wai ummace tace gobe za,a daura mana aure da wani wan da Ni bansanshiba''what'' aure kedawa kuma'' yaushe akai haka?"anan saliha tafada musu duk abin da ummanta tace mata'' mamaki cike afuskar umman Hafsah''tace amma fa wannan abun da abin mamaki yake'' anya kuwa'' ko dai Safiyya ce ta fadamata bakeba''wallahi umma zata iya yiwuwa itace'' sabi da aduniya safiya ta tsaneni' bansan me naimataba'' amma kuma ay ummanmu'' tana ganemu'' Meyasa takasa ganewa yanzu?"dan Allah kufadamin mezanyi asan bani na kawo mijin aure ba'' uhm Hafsah tayi kwafa tace'' kije kisamu Safiyya ki tambayata''kuyi maganar fahimta dake da ita ''idanma itace zata fada miki'' sannan kada kimata rashinkunya fa domin nasan hali'' uhm tom shikenanan na gode tana gama fadar haka ta fice zuwa gida'' Tana shiga gidan abin ka da me hali baya fasa halinsa'' ta rufe Safiyya da masifa ta in da tashiga'' batanan take fitaba'' tana cewa'' safiyya Meyasa zaki min haka'' ashe har tsanar da kikaimin takai haka''to bari kiji tun wuri kisa asoke wannan bu kowallahi na manta da girmanki a matsayin ki na yayata na miki duka a gidannan'' me saliha nikike fadawa wadannan maganganu''hmm Nagode ''kuma kije wallahi Indai rashin kunya ce'' jurar ki wataran sai ansamu wan da zai koya miki hankali'' ki rike wannan a zuciyarki'' domin nasan komai daran dadewa zakituno da abin da na fadamiki'' tana gama fada mata haka''ta shige dan kwangon dakinsu'' ta barta a tsaye tana huci'' zama tayi a gurin ta saka kuka'' tana ta tunane tunane kamar wadda zatai hauka''.... Atakaice dai saliha anan gurin ta kwana dan ko runtsawa batayi ba sai dai bacci barawo idan ya dauketa''... To washe gari su baffanta suka yo sammako suka taho daga kauye'' tun karfe 7suka taho basu isoba sai misalin karfe 2na rana '' suna zuwa suka tarar da har magabatan Habib su iso harma da Habib din'' yasha farar shadda'' sai washe baki yake da alama dai akwai wata makarkashiya dayake kullawa' masha Allah yau take ranar juma'a inda ake shaida daurin aurena Saliha Usman aliyu'' da angonta Habib Alhasan madaki''akan newa dubu dari 2''lakadan ba ajalan ba''masha Allah. pege 9 Lokacin da sanar War daurin hauren tazo kunnen saliha'' sai da ta gigice'' dajin sunan habib ''hakama Hafsah wadda tasan komai a tsakaninsu'' innalillahi wainnailaihirraju un'' Hafsah nashiga uku'' Habib ne ,nasan ya aureni ne domin ya wulakanta rayuwata innalillahi wainnailaihirraju un... Tana tsaka da yin salatin nan sai ga baffan ta yashigo'' yana zuwa yace'' Saliha ,tace na'am baffa'' maza kije mijinki yana son magana dake'' jikin Saliha na rawa zuciyar ta na dukan uku'uku ta mike jiki babu kwari'' tafuta kofar gida'' tana fita sukayi idon hudu'' dashi ya sakar mata wani mayau darin murmushi wan da ita kanta batasan me murmushi yake nufiba'' ahaka dai ta daure ta kara sa inda yake''ta tsuguna zata gaisheshi yayi saurin dakatar da ita yace'' au ashe daman kina da tarbiyya'' ay nazata iya masu tarbiyya ne suke iya gaishe da wan da kashin kare ya fisu daraja'' walhi sai na koya miki tarbiyyar da kika yi missing dinta a baya, sai na nuna miki Ni Habib dan duniya ne nafiki duniyan ci'' kuma daga rana irin tayau kifara irga'' ranakun mutuwar ki'' Ni bani zankasheki ba amma wahala zata kasheki'' yana gama fadar haka yayi tsaki ya ce karuwa kawai me bin mata'' daganan kuma yasa hannu a aljihu ya debo bandir din kudi ya mika mata ''dakamar bazata karba ba '' sai tajuya taka duk idon mutane akansu yake'' hakan yasata sa hannu ta amsa'' ta juya zata tafi'' yace kuma ki shirya anjima za,a zo adaukar mini ke amarsuna ,yayi murmushi ya kashe mata ido daya ya bargurin''.... Tsayawa tai tabi bayansa da kallo''tana nazarin abin da Habib zai iya aikata mata'' tabbas tun yanzu tafara gasgata maganar Safiyya''datace in dai rashin mutuncine zata samu ubanta ''ay ko gashi tasamu tunkan taje ko ina. Gajiya tai datsaiwa a gurin don idan tacigaba da tsayuwa hawaye zai iya zubomata abin da yafi sauki ta koma gida tanemi shawarar hafsa'' Shiga tai gidan'' ta samu hafsa'' a zaune ta yi tagumi''karasawa tayi ta kamo hannunta suka fito waje'' tafiya suka shigayi har sai da suka isa wani lungu inda babu kowa sannan saliha tace'' Hafsah nashiga uku'' bana fadamiki ba''Habib bazai aureni ba sai da wata munifar'' dan Allah ki bani shawara'' yazanyi ne'' hafsa'' kodai na gudune?" Me ki gudu idan kika gudu ina zaki'' haba saliha kidai sake tunani'' uhm,to ya kikeso nayi dan Allah Hafsah ki taimaka kifadamin yazanyi'' idan kuma bazaki iya taimakona ba gwara na gudo'' don wallahi Habib bazai barni ba kasheni kawai zai'' hmm saliha ,naam hafsa'' tayi magana cikin kaguwa'' inason ki saurareni kiji mezan fada miki'' wannan fa abu da kika ga ya faru ''daman can Allah ya tsara haka saita faru arayuwarki ''allah ya tsara dole sai kin zama matar Habib ''karki wani saka damuwa a zuciyarki kawata'' inason ki dake kamar yadda nasanki baki da tsoro to inason idan Habib ''ya cemiki (A)kicemasa (Z)don billahillaxi da alamun Habib akwai abin da yatama''kada kiji wani tsoro'' wuya bata kisa'' ko da kin mutu'' a dakin mujinki kika mutu ba adakin wani katon ba''yanzu idan kikace zaki gudu'' bafata nake miki'' ba ,ki hadu da wasu mugayen suyimiki fayde ko su illata ki'' inga ya sun cuceki'' to ko kinga da wannan gwra zaman gidan Habib'' ko banza zakici ki sha'' kimore'' habama sai na koyamiki abin da zakiyi sai kace ba kike islamiyya ba ''kinga mukoma gida kada azo ana nemanki'' .uhm saliha tayi ajiyar zuciya ta goge hawayen ta'' suka koma gida,... *Anisa Anisa, meyasameki haka'' fadamin kukan mekikeyi'' yanaganki da jakar kaya niki__niki kodai fateeman ce ta koroni?" Anisa a guje tasaki jakar ta fada kan kirjin Hajiya Adama ta rungumeta'' tasaki kuka me sauti''zuciyarta na tukuki'' hankalin adamane ya tashi sosai'' tarasama mezatai'' bakinta har rawa yake daker ta iya buda baki tace'' wai Anisa lafiya me akai miki'' kifadamin kinkasa magana'' ko wani abunne ya samu Habib''...? Mami'' sun cuceni'' sai da suka bari nayi nisa akan soyayyar shi'' Meyasa za,ayimin haka ''mami menarasa na ''ya mace''mene bani dashi?" Dallah Malama ki fahimtar dani meyake faruwa ban gane ba'' suwaye'' suka cuceki'' zaki fadamin ko saina ci ubanki a gidannan'' mami yau aka daura auren yaya Habib da wata, what ''hajiya Adama ta zazzaro ido tace'' kan kutumar uban can'' ammafa za a maimaita yakin Badar '' me aurefa wai dagaske kike ko dai fada kikayi Anisa ,anya kuwa kinji daidai'' za,ayi auren Habib dinne bansani ba''wallahi Allah mami da gaske nake miki'' tarkashi ayko yau '' za ayi yakin duniya a gidan Alhassan'' Ni za aywa tijara '' Ni Adama '' toni ba,a taboni bama hawa nake ballantana an tabani'' jar uba'' Anisa'' huce'' muje gidan wallahi basu isa su wulakanta min zuri aba'' nafisu dabbanta wallahi marabar mu da tinkiya wajan hauka'' Ni mutumce'' ita dabba, mota suka shiga ''suka figa'' har cikin gidan su Habib'' ko motar bata tsaya ta gama parking ba ''tafigi hannun Anisa tayi cikin gidan tana kwallawa Fateema'' kira'' kina ina bakar munafuka'' Fateema'' kufito ayita ta kare'' don wallahi yau ''mutuncin ma bansan shiba'' Fateema''munafuka ki fito ko na shigo ciki na koya miki hankali... Pege 10 Dasauri Hajiya fateema ta fito ''tana bata hakuri dan tasan za,a tuna''dan Allah kiyi hakuri Adama abi abun asannu'' bazan bi asannun ba'' anki abi adun asannu'' Ni zaku raina wa hankali'' walhi daidai nake da kugun ku daga ke har dannaki'' ''yartawa zaku wulakan ta'' to wallahi ko yasaki'' waccan ''yar matsiyatan ya auri Anisa,ko kuma yanzu na nunamuku Anisa na da gata'' aykin banza sai da kuka bari ta gama zama ta wahalar da kanta taki kowa tace saishi''sanan kawai rana daya ku aurar da danku ga wata..... Dan Allah Adama kiyi hakuri''komai kikaga yafaru akwai sila''daman Allah ya ruga ya tsara Anisa ba matar Habib bace'' dallacan tafi can''kirifemin baki''ay komai daman yafaru akwai sila Kuma kece'' idan da kince ''yar,uwarsa zai aura ai da bazai kiba'' sabo da tsabar bakin hali irin naku na ''yayan talakawa'' ay tun da yaya ya auro diyar talaka munta samun talakawa a zuri'ar mu'' ke adama !!!ya daka mata tsawa ya hade rai'' tare da karasowa gurin yace'' Adama matar tawa kike fadawa wadannan maganganun?" Ashe dama baki da hankali'' haba yaya ni baka ga abin da tamin ba'' sabo da tsabar rashin adalci tasan Anisa nason Habib amma takasa hanashi auren waccan ''yar talakawan''Ni ban ma yadda da wanan matar takaba idan aka bibiya ma ''yar uwasu ce'' dan nasan kaf danginsu babu masu ku 蓷 i bal...... Aykafin ta karasa maganar ta taji saukar wani gigitaccen mari a kuncinta'' hagu da dama'' Waye Abba ne'' afusace adama ta daga ido tana kallonta, dan tun da take da dan,uwanta betaba sa hannu ya mareta ba sai yau'' jiki asanyaye'' tace yaya Ni kamara''?" Akan na fadi gaskiya'' namareki Adama kiyi duk abin da zakiyi''akai badai akan Habibu bane ''yace bayason Anisa ''gawadda yakeso sai na hanashi abin da yakeso ''to bari kiji ko mace an daina yimata auren dole ballakuma namiji'' namijin ma dana '' idan yazama dole sai jinina zata aura''tajira dawowar juneid muddum ya nuna yana sonta'' nikuma na amince zan auramata dana juneid'' A gigice Fateema''ta kalli Abba tace'' alhj juneid fa kace'' habibu ma be aure Anisa ba sai juneid da ya shiga gari ya zagaye kasashen ketare yaga ''yanmata kala da ban da ban'' banjin zai amince da auren Anisa'' Hajiya Adama kam bata karacewa komai ba''taja hannun Anisa'' suka fuce daga gidan'' Tun da suka koma gida Adama ke kaiwa da kawowa'' tana tafa hannu, Anisa na zaune agefe tana bin ta da kallo'' jiki babu kwari Anisa tace dan Allah mami kiyi hakuri''nasan duk wannan abin Ni naja miki ''har Abba ya mareki''idan akan yaya Habib ne na hakura, no Anisa'' badai ance za ajira dawowar juneid ba '' mujira ya dawo dan wallahi bazakiyi dakon banzaba'' A,a mami bana tunanin ya juneid zai soni'' tun da Habib besoni ba juneid bazai taba sonaba , saboda yafi Habib komai na rayuwa ''hatta kyau da duri da tsarin halitta Habib mummuna za,a kira shi agaban juneid ''kuma wasa kukeyi''kawai ku bari na hakura'' walhi bazai yuwuba '' don yanzu aka fara wasan'' dole sai Habib ko juneid ya soki... INDIA Zaune yake akan wata blue din kujera ''yar madaidai ciya, me masifar laushi'' hannunsa douke da jarida karama'' ya kuramata manyan idanuwan sa masu kama da na mage'' zama nayi na karemasa kallo tun daga kansa har 茩 afarsa , farine tass kana ganinsa kaga balarabe sannan kuma bature'' yana da dogon hanci'' tamkar biro'' don tsayi da tsini'' labbn sa ko''in da kasan sweet sabo da laushi'' gasu jajur'' kanan yana yin zanan love'' masu kyau ''gawani gashin baki da gemu da ya karawa fuskar sa kyau da kwarjini'' 茩 wayar idonsa ba baka bace'' blue color ce'' me dan rashin farifari acikinta'' gashin kansa yana da tsaya'' baki me laushin gaske sai sheki yakeyi'' yasha gyara '' dogone sosai ,mutum me kyau da kwarjini ga haiba''suffar jikinsa me kyau ce'' sana. Duk gabansa a murde suke, kirjinsa ma kadai abin kallone'' wow masha Allah ya hadu'' komai nashi me kyau ne inda kasan shiyayi kansa'' ayadda na fasalta mukushi kenan amma a zahiri yafi hala kyau'' dan narasa tayadda zan kwatan tamuku kyaun da Allah ya masa. Pege 11 Hello , my name is isha'' duk maganar da take shi dai juneid idon sa na kan jari da be dago'' ya kalleta ba'' har sai da taga ji da magana ,azafafe ta fisge jaridar tace'' juneid'' magana fa nake maka'' kansa ya dago a hankula ya zuramata wadannan manyan idanuwan nasa mekama da na aljanu'' ya watsamata harara''jiki na rawa ta mika masa jari dar tace Am sorry '' banza ya mata bece komai ba ya karbi jaridar sa ya mike ya bar gurin'' bayansa tanufa da kallo'' tare da runtse idonta'' tace wow'' Juneid is very very beautiful'' atake a gurin ta hadiyi wani azababben yawu jikake kukukut'' ta sharce gurin da ya tsatstsafo mata tace Juneid sai na samu abin da nakeso '' kajira dawowata'' tana gama fadar haka ta bargurin... Shiko juneid'' gurin Parking ya nufa'' zai shiga motarsa'' da sauri aka budemasa kofar tare dacewa'' ranka ya dade ''allah ya karamaka lafiya danisan kwana'' ameen kawai yace'' yashiga motar'' shima wan da ya bude din wata motar ya bude ya shiga'' sanna ragowar masu gadin juneid suma suka shiga tasu motar'' suka sakashi a tsakiya suka bar gurin'' tafiya sukeyi sosai'' ba su tsaya a ko ina ba'' sai bakin wani katafaren gida'' wan da Ni kaina nayi tunanin gabaki daya garin ne a gida Daya'' ashe gidan mutum dayane wato Juneid'' me gadine ya wangale musu get suka shiga'' masha ALLAH'' iya kacin gurin ajiye motocin ma abin kallone'' harabar gurin na dauke da fulawoyi masu kyau da daukar hankali'' musamman ma gefan da ruwa yake sama da kasa ''yana gudana a tsakiyar gurin'' bakaramin kyau yayiba ruwan na da launi kala biyu'' launin farko farine na biyu kuma blue'' dasauri daya daga cikin masu tsaronsa ''ya fito ya bude masa murfin motar ya fito'' yana tafiya kamar bazai yitaba sabo da tsananin isa da kasaita'' har ya isa bakin kofar falon'' gidan'' tun kan ya karasa kofar ta bude'' kofarma kadai abin kalloce''domin juyi takeyi tana haske tana walwali'' kamar dai wadda aka sa mata wayarin a ciki'' shiga yayi ''ya dan tsaya kadan ''sai ga wani basamu dan mutum nan ya karaso'' in da yake ya zame rigar dake sanye a jikinsa'' yana cire masa ya tsaya cak'' tare da cewa'' Barka da isowa yallabai'' daga kai kawai Juneid yayi ya huce'' wow masha Allah'' tarkashi idan kaji ana cewa aljannar duniya to ga ta a cikin gidan Juneid'' falon'' gidan na dauke da kujeru kala biyar'' na farko fararene inda suke a hannun yamma'' nabiyu kuma milik inda suke a arewa '' na uku kuma blue color ne suna a hannun gabas'' na hudu kuma Pink color ne suna a hannun kudu'' sai goldin me kelli da wasu fulawoyi a jikinta'' ita kuma tana a tsakiyar kujerun'' kunga idan aka lissafa kujeru 22 ne a tsakiyar falon'' gidan ahakama akwai fili'' sai wata plasma dake makale a jikin bangun dakin ''in daka san allon karatu haka ta kusan cinye bangon dakin'' daga gefan ta kuma flawar ce fara me ratsin ja a jikinta'' sai daya gefan kuma matattakala ce wadda zata kaika zuwa saman bene '' gidan yana da hawa 25 wan da kowanne daga cikin an kawatashi da duk wani dukiya na more rayuwa'' a gaskiya tsayawa fasalta muku yanayin gidannan'' sai muahekara muna yin abu Daya'' amma kowacce nabata dama ta fasalta shi a cikin idonta'' ta bani labari... Tom bayan juneid ya hau matattakalar tsayawa yayi kawai akai'' sai gashi a saman benen'' kai jama,a iya tsaruwar falonnan tafi takasa tsaruwa''karasa wa yayi ciki da sauri'' wani mutum mesanye da jan kaya ya karaso'' ya zare masa wani don dake cikin jikinsa ''yabarsa daga shi sai turoza'' na maza'' daga nan kuma ya daukeshi be tsaya ko inaba sai bathroom'' yana ajiyesa ya fito ya jamasa kofar ya tsaya'' sai da yayi kusan minti 40 kafin juneid ya danna wata kararrawa ta sanarwa'' dasauri wannan mutumin ya juya'' ya dakko juneid daga bathroom'' ya lullube sa da wani milik din tawul ''sannan ya daukeshi'' betsaya a ko ina ba sai bedroom'' yana zuwa ya dora shi a kan kujerar dake gaban mudubi'' sannan ya fita''yana fita'' sai wani ma ya shigo shikuma bakin kayane a jikinsa'' dasallama dauke a bakinsa yashigo'' yace Allah ya kara lafiya yallabai'' sannan ya kama gashin kan juneid''ya shiga busar masa dashi'' sannan ya debi mayuka iri daban daban ya shaida masa akalla ''da nan kuma yadakko wata na ura'' ya dora masa a kansa ''bayan minti 3ya ciremasa ''saiga kanya koma kamar namace'' sai shainin yake'' manjiki ya dakko ya shafamasa a jikinsa'' bayan ya gama ne ya dauki juneid'' ya dorasa a kangado ya jamasa bargo'' sannan ya tsaya a bakin kofa'' kamar wani sakago yana jira yayi bacci ya tashi ya saka masa kaya'' TURkASHI'' tashin hankali wan da ba,a samashi rana''anyako juneid zaiso Anisa''馃 wanga mutum akwai iyayi da girman kai aradu. '' SALIHA'' Tun da gari yafara duhu saliha tabi ta daga hankalinta ''tana ta kuka'' dontasan wallahi me rabata da Habib sai Allah ''ya zatai tun da kaddarar tace auren Habib'' bayan sallar magariba motoci kusan guda 34su kayi parking a bakin layinsu'' saliha'' suna jiran afito da amarya'' ita ko saliha tana zaune a gaban mahaifiyarsu''tana yimata nasiha akan zamanta kewar aure'' bayan angama yiwa saliha nasihane'' aka fito da ita tana kuka'' Hafsah da Safiyya na rike da hannunta'' har suka sata a mota'' ragowar mutanen gidan da makota suma suka shiga motocin aka tafi kai amarya'' gaba daya ragowar motocin gidan amarya suka huce'' Amma banda motar amarya da aka wuce da amarya gidan su Habib'' suna isa aka bude get'' sanan aka fito da amarya '' zuwa ciki'' afalo'' suka samu su Hajiya fateema da ''yan,uwan ta dana abba'' suna ta shewa'' karasawa akai da saliha gaban momy da Abba'' sukayi mata nasiha me ratsa jiki'' daga nan kuma Abba yayi musu addu'ar Allah ya basu zaman lafiya, sanan aka fito da amarya'' aka kaita gidanta da ke can cikingari'' , babu laifi gida yayi kyau ya tsaru'' babu abin da zamu ce sai dai addu,ar Allah ya san ya alkairi'' bayan anje an ajiye amarya a kangadonta'' ango ya shigo da shi da munir '' daga nan kuma kowa ya watse hatta munir bayan ya bawa Habib shawara akan ya sassauta wa saliha'' muguntar da ya shirya mata''ya tafi'' Gida dai yazana daga saliha'' sai Habib kadai a gidan'' tana zaune a tsakiyar gado fuskarta a rufe'' Habib ya funcike mayafin yace'' to uban mene kike kunshe a mayafi'' kamar wata ta allah'' Ni dai kinsan babu abin da zanyi da kazamin jikinnan naki'' wallah saina koya miki hankali '' kinga wancan dakin dana ce ayimin domin na yi kiwon kaji aciki'' to wallahi ke zan yi kiwo aciki don kece kazartawa'' karuwa kawai'' yayi tsaki ya futa..... TURkASHI'' Habib waikai zuciyar mece dakai. MAR'ATUSSALIHA Pege 12 To saliha kam'' tana zaune har misalin karfe'' 12 na dare amma babu ango babu labarinsa'' ganitai bazata iya jurewa ba,hankan yasa ta mike '' daga kan bed din'' ta fito falo''zaune ta sameshi''yana danna waya yana shan faro'' cikin tsiwa da rashin kunya ta karasa gabansa ta rike kugu tace'' malam wai mekake nufi dani?" Tafada tana murguda baki'' banza yayi mata bece komai ba'' ya cigaba da shan ruwansa'' a fusace ta sa hannu ta fusge robar faron''tayi wurgi da ita gefe tace'' sai kafadamin dalilin da yasa ka aureni'' ran Habib ne ya faci sosai'' idon sa ya kada yayi jajur'' juciyarsa na bugawa sama sama'' yamike ya tsinke ta da wani gigitaccen mari jikake tasss''sai ga saliha akasa'' tamarasa a wace duniyar take tsabar zafin marin'' ran shi a bace ya nuna ta da yatsa yace'' tambaya tamakike Meyasa na aureki'' hmm to bari kiji Ni Habib ''bazan iya zaman aure'' da karuwa kamar kiba'' abin da tasa na aureki'' domin na koyamiki hankali danna ga iyayenki basu koya miki tarbiyya ba'' kada kisa a ranki wannan aure mukai''no bazan taba zama da karuwa amatsayin matata ta sunna ba''idan akwai yarinyar da natsana a duniya be huce'' keba saliha'' ancuceki da har iyayenki suka samiki sunan salihai baki dace da sunan ba '' irinku tantiran ''yan iska sunan kafurai yacancanta a saka muku'' tunda kunfita daga muslinci'' banza karuwar titi kawai wallahi duk ranar da wannan kazamin hannun naki ya kuskura ya sake zuwa inda nake'' saina nunamiki asalin ko Ni Habib wane''kuma kishirya daga gobe'' zaki fara aykin da kikazoyi'' sayanki nayi kedin ayanzu baiwata ce'' gobe kinga dakin kiwan kaji nanne makwancinki'' na bangaren nawane ''meststssss yayi tsaki ya harbeta da 茩 afarsa ya huce''' Yana tafiya saliha ta 蓷 ora hannu aka ta saka ihu'' abin tausayi tana cewa nashiga uku Ni saliha menayi wa Habib yakeneman kasheni'' shin yaushe nazama karuwa'' Allah kana gani kuma kasan komai kai zaka fiddani daga zargin da yakemin'' babu komai ko da yankani zakai zan jure namaka biyaya'' ko da ko hakan rai sana diyyar barina'' Duniya'' daman amfanin zuwa islamiyya kenan'' aure ibada ne '' tana gama fadar haka tasake fashewa da wani sabon kukan me tsuma zuciya... ADAMA Wai ke dan ubanki Anisa'' kashe kanki zakiyi'' Meyasa baki da hankali ne'' wai shi Habib dinan autan mazane'' dabazaki hakuraba'' ance za,a baki auren juneid''muddum ya dawo daga kasar waje'' amma ke kin kiyarda kin nace sai Habib kikeso'' juneid fa yafi Habib komai na morewar rayuwa'' dan Allah Mami kudaina fadamin abin da kunsan bazai yuwuba'' juneid kwata kwata ba sa,an aurena bane''bamu daceba ta kowanne fanni'' wallah Mami idan ma mafarki kuke to kufarka'' dan wallahi juneid bazai taba sona ba''what'' ubanki Anisa'' kina dakai kuwa walh zan sharara miki mari'' menene aybin ki da bazai sokiba''kajini da mara hankalin yarinya... Mami gaskiya ce'' kema kinsan gaskiya sai dai ki take'' Allah mami ko da zai aureni bazan yardaba sabi da bazan samu abin da nakeso a gurin shi ba''rayuwarsa bataimunba'' Meyasa kikace haka Anisa?" Mami na farko ya nada tsanani kyau wan da Ni kaina idan nagansa susucewa nakeyi''ga kwarjini'' ga kudi'' ga mulki'' ga girman kai ga Muskilanci'' ga iyayi'' mami tsabar iyayima fa wankama sai an kai shi zaiyi'' idan yafito sai an daukeshi ankaishi an kwanta'' hatta kaya samasa akeyi'' idan ya kwanta bacci sai anjira ya mike tukunna an bashi abinci a baki'' Allah bana sonshi bamu daceba... 馃Tab konice banaso taya kenan zamusha love'' ina bayanki anisa 馃ぃ Pege 13 INDIA Uhm'' bro Meyasa kake son batafin raine?" Yaya juneid''abin da yasa ban fada maka bikinba '' Ni ba auren dindindin nayiba'' ba sonta'' nakeba'' kawai dai na auretane don na koya mata hankali'' kai ma kasani yaya atsarin rayuwata banason yarinyar talakawa'' sabo da ba,afiya samun masu tarbiyya ba''stop Habib banason hauka'' ban maka dole saika auri ''yar talaka ba ,amma Ni nasan yaran talakawa sunfi ''yayan masu ku 蓷 i nutsuwa da hankali da tarbiyya'' Habib shawara da zan baka amatsayina na yayanka kada ka yar da ka watsar da damar ka'' dama sodaya take zuwa ma mutum a rayuwa'' inason ka rike matarka da kyau domin ina maka zaton ka auro saliha ce'' hmm yaya ay sunantama saliha amma batada tarbiyya katuwace fa'' what karuwa taya kasan haka waya fadamaka?" Yaya abokinane kuma yace 茩 aruwar sa ce ''hmm Habib idan kanason cire zargi a kan matarka sai ka kwanta da ita '' ananne zaka tabbatar gaskiya ya fadamaka ko karya''allah ya kiyaye na kwanta da karuwa har abada wallahi'' okay yayi maka kyau'' Ni kagama matar auren tagari nake so amma nakasa samu'' sabo da kowacce yarin ya idan zata soni'' akwai abin da take nema a gurina''kuma Ni nafison ''yar talaka'' banason ''yar masu kudi'' sannan haryau ban ga macen da ta burgeni har naji zan iya furta mata ina sontaba'' ban ganta ba''nafison nafurta inason mace'' badai ita tafurta ba '' uhmm idan na shigo kasar zan zo na ga kanwata'' yaya kama dai na cewa kanwarka''kabari zan dai auro maka kanwa amma ba wannan rasa kunyar ba.. hhh bye sai anjima ya kashe wayar tare da lunshe kwawan idanuwansa.. IN THE MORNING Washe gari da sassafe Habib ya mike, yanufi dakin saliha, akwance ya sameta'' sai baccinta take baiwar Allah cikin kwanciyar hankali, jijjiga kai yayi kawai ya juya kicin ya debo ruwa me sanyi'' yafito dakin ya koma ''yana zuwa ya sheka mata a jikinta'' agigice ta mike tare da furta innalillahi wainnailaihirraju un'' Habib tagani a tsaye dauke da cofin ruwa fuskar nan a hade kamar daren mutuwa'' yace'' ke daman hutu kika zo yi'' maza tashi muje''yafada tare da dakamata tsawa yana nunamata hanyar futa'' tashi tai Yan tafe tana binsa a baya har suka isa harabar gidan'' inda datti da kasa ya dankare a wajen alamar gurin yana bukatar gyra'' tsintsiya ya nunamata ta dakko'' daganan kuma ya janyo kujera ya zauna '' ya fara danna wayar sa yace'' kafin nagama abin da nake yi ''na dago naga tsakar gidanan tass'' babu duk dattinnan'' babu musu saliha ta dauki tsintsiya tasoma shara, har ta kusa gamawa sai sukaji'' sallamar su hafsa'' tsabar murna da farinciki'' saliha ta tafi da gudu ta rungume su tana murmushi'' Hafsat ce ta kalleta'' tace kay meye haka kuma amarya da ayki aykinma sharar harabar gida'' ina masu aykin'' saliha ta bude baki kenan. Zatai magana ''sai Habib ya karaso'' gurin yace'' wallahi kinganta ko da rigima na fadamata ta bari masu ayki zasu gyra amma taki''wai tafiso ta samu ladan '' ko ba haka bane Honey '' eh ehy hakane Hafsat kinsan dai malam Abubakar yace '' komai mudingayi da kanmu sai munfi samun lada tafada tana sosa kai ko ba haka bane abban hanif'' jijjiga kai kawai Habib yayi ya watsa mata harara ta gefan ido'' sanan ya huce'' ciki'' suma hucewa sukai dakin saliha'' Suna shiga dakin saliha'' tace umman hafsa'' ina kwana'' lafiya klau ''yar arbarkq'' kinga dama hafsace ta dameni'' wai sana zo naga yanayin zamanku da Habib '' karya dinga cutar dake'' sai kuma kukazo muka tarar da ku alhamdulillah'' hmm Hafsat tayi kwafa azuciyar ta tace ''bakin mugu ba ay Ni nasan me hali bazai fasa halinsa ba''shiyasa ta wanan sharar da sanyin safiyar nan sabi da bakar mugunta irintashi'' afili kuma tace amaryr Habib'' mata daya kuma gimbiya a gidan Habib'' ah dole kuyi kirari'' daman ansamu gidan hutu anbar zaman gidan langalanga'' ay dole adinga zuwa akai akai cewar Adama '' ta fada tare da rike kugu Daman ay nasani'' babu shinka fa ko''kullum sai tuwo allallabo za,a cinye kayan yaro ko'' hhhhhh Ni banma ga amaryar ba '' ta fada tana kallo saliha'' ko dai wanan yarinyar ce me kama da ''yayan aljanu'' ah dole ya ki ''yar uwarsa , tun da naga tana da kyau'' amma kuma Anisa tafiki ki dangi da asali'' afusace Habib ya fito ya daka mata tsawa yace'' mami'' ya isa haka idan kina yimin abu ina jurewa'' to bazn lamunci ki dinga ciwa matata mutunci ba''dan Allah zaki iya tafiya ''' what habib ni kake kora'' lallai ba bu laifinka''aykin asirine ''ay daman duk dan talaka ya gaji asiri ''ga uwarka nan ma ta asirce mana dan,uwa'' Adama kifita'' nace wallahi summa tallahi kika kara minti 蓷 aya anan saina karya ki''mahaifiyar tawa zaki ciwa mutunci a gabana '' futa nace''yafada yana huci kamar wani zaki''sumsum Adama ta fita daga dakin jikinta na rawa dan ta tsorata da ganin yadda Habib ya fusata'' tan futa ya kalli umman su hafsah ya basu hakuri sanan ya koma cikin dakinsa'' saliha kam'' duk da tasan bason ta yakeba amma taji dadi yadda ya nuna kishin ta a gaban adama'' Pege 14 Adama tana komawa gida '' ta zauna a bakin gadon ta tan muzurai'' Anisa ta shigo'' cikin masifa Adama tace'' Anisa dan kutumar'ubanki indan Habib ba ubanki bane ki hakura dashi'' walhi ko zance shi naji kinsakeyi saina kasheki na huta da wanna baki cikin........ Innalillaha mami meyafaru'' tafada tare da saka hannayen ta duk biyun a kana'' bansani ba uwarki ce tafaru''ke barima fa kiji me kankat''muddum ina a raye'' wallahi baza ki auri Habib ba,ko shine autan maza'' what mami rantsewa fa kikayi'' su saima na maimaita miki'' ke kurmace'' indai ji abin da nace idan kema rashin kunyar zakimin to bissimillah'' daidai nake dake" mami Ni ba rashin kunyar zan mikiba'' dan Allah kada ki nisanta zuciyata daga son da takeyiwa ya Habib '' wallah Mami idan narasa ya Habib tamkar kin rasanine'' dan Allah ki taimaka''kada kicire hannunki daga maganar nan, ke kadai ce nake da Yakinin zaki dankamin Habib a tafin hannuna''dan Allah kada kice zaki watsar dani ,zan iya rasa rayuwa ta'' Dakata anisa'' ta daka mata tsawa'' nece ki hakura da auren Habib ''idan kuma bazaki hakuraba'' ki mutu dan uwarki'' tayi tsaki ta tashi ta shige bathroom.... Anisa kam zaman dorshen tayi agurin tasaki kuka me tsuma zuciya'' tana cewa, mami why shin Meyasa zaki min haka?" Idan har ba,a bani auren Habib ba mutuwa zanyi'' kawai'',, ****INDIA Sir kayi bakuwa,dago ido yayi'' yana yatsine fuska yace'' wane , sir ba namiji bane'' wannan budurwar'' takace'' what ya mike a fusace ya daki table din dake gabansa'' ya sharara masa mari yace'' wace budurwa ta'' please kayi hakuri bazan karaba nayi tunanin budurwar''kace'' ta ce sunan ta Isha'' okay kace mata tashigo'' okay sir ya fada tare da fucewa'' ya na fita ya samu Isha'' a waje ta ci wankan riga da wando'' ko mai na siffar jikinta'' ya bayyana'' kanta kuwa ta kuma bazo da gashin kanta waje ''ta dora gilas'' karasawa yayi kusa da ita yace'' zaki iya shiga'' okay'' thank you, tana fadar haka ta shiga dakin'' a zaune ta sameshi ya harde kafa daya kan Daya'' idanuwan sa duk biyun a lumshe kamar beji shigowar taba'' don ko sallama batayiba'' falon'' ta zubawa ido'' ta jujjuya ko ina na gidan tare da yatsine fuska tace'' juneid baka ji na shigo bane''ko guri bazaka iya bani na zauna ba''banza yayi mata bece mata uffan ba ,kuma be bude idonsa ba'' tsaki Isha'' tayi tare da samun guri ta zauna a kusa dashi''in da kasan zata shige cikinsa ta wani matseshi'' hannu ta kai zata rike masa hannu'' ya bude ido Da sauri ''ya sharara mata maruka har biyu'' sannan ya yi wurgi da ita zuwa kasa'' cikin masifa yace'' ke Are You Animal?" Baki da hankali'' wannan kazamin jikin naki zaki tabani dashi'' ke baki iya ko sallama ba'' a haka kike tunanin zan soki'' wallahi har abada ,jini jikinki waike gayu ko'' sai dole kinnunawa mutane kingirma kin hada halitta'' to bari kiji idan ma sabo da Ni kike wannan abun''tun wuri gwra ki daina'' domin ko da abu daya baki da shi'' na irin matar da nakeso'' yana gama fadar haka yayi tsaki ya danna wani madanni a gabansa'' sai ga wannan basamuden mutumin ya shigo'' yana zuwa yace gani yallabai'' fitar min da wannan yarinyar daga gidana'' kuma inaso kasanar wa me gadi daga yau kada asake bari tashigo'' gidannan'' Are You shower'' yes sir, tsuguna wa yayi ya sabi Isha'' a ka tana kuka tana ihu yayi waje da ita'' be diteta a ko inaba sai a gaban motar ta'' HABIB Huce'' nace'' dan girman Allah ka rufamin asiri ,kada ka barni a cikin dakinnan'' dan Allah ,kada ka manta nifa matarka ce'' kada ka min irin wannan izayar'' dan Allah kada kai abin da zai sa nan gaba kayi dana sani''short up'' akan wa kike tunanin zanyi dana sani'' wai akanki'' hhhh mekike da shi'' harda kike daukan kanki a matar habib'' karuwa ce kefa ''yar tasha ''yar kwararo wadda aka haifa a titi'', stupid kawai'' wallahi ki kiyayeni,, idan ba hakaba'' wataran sai na kasheki'' kuma rayuwarki a wannan dakin zakiyita aciki zaki kare rayuwarki'' shasha sha''da Ni da ke basaki'' agaban ki zan auro wata muyi rayuwar jindadi da ita'' sanan ta haifamin yara masu tarbiya'' ba irinki ba'' Allah ma ya kiyaye na haihu'' da karuwa ''yayana su zama karuwai'' yana kaiwa nan a maganar sa ya fice ya jawo kofar ya saka kwado'' ya kulle'' dakine dan madaidai ci'' wan da ya sha sumunti'' a tsakar dakin amma babu ko plastar a jikin bangon'' dakin'' ga dakin babu ko da futula'' daga inda take tana iya jiyo sautin kukan sauro da na beraye'' ga babu ko da hijabi a jikinta'' daga ita sai kayan kikinta''hatta futsari idan zatai sai dai tayi a gurin yake nufi domin babu bathroom aciki balle tace zata yi alwala ko kashi ,ko fitsari'' Allah sarki MAR'ATUSSALEHA fashe watayi dakuka''ta kwanta a kasan'' sann ta rufe idanun ta tace'' Allah kagani yadda bawanka yayi min'' Allah ka da ka hukuntashi'' ni nayafemasa duniya da lahira ko me zaimin matsayinsa na mijina na yafemasa'' ba laifinsa bane laifin ''iyayena ne da suka bashi aurena''tana gama fadar haka ta fada komar tunani iri daban daban'' .... **Pege 15 SAFIYYA Munir wai Ni me yasa kake son mucigaba da irin wanan rayuwar''har ga Allah Ni INASON na daina domin Manzon Allah (S'A'W)yana cewa Duk mutumin dayasan abu ba daidai bane''kuma ya take yake aykatawa,, azabarsa tafi ta wan da be sani ba yake aykatawa'' dan Allah munir mu daina aykata'' zuna''walhi idan daya daga cikinmu ya mutu yana aykata'' aykin alfasha'' kai tsaye wuta zamu shiga'' Ko da kamshin aljanna bazamu jiba'' kinga Safiyya dakata'' banfa ce kimin wa,aziba'' kai ta girgiza tace munir ba wa,azinake makaba'' idan kace wa,azi nake maka kana nufin'' idan kagadama ka dauka idan baka gadamaba karka dauka'' to ba haka nake nufi ba ina rokonka da babbar murya kan cewa kaji tsoron Allah'' naga alamar bakasan me ake nufi da wutar jahannama ba ko'' to kasaurara kajini'' wayar jahannama masifa ce bala'in da idan mutum ya shegeta ya gama'' itafa ba kamar wutar duniya bace'' ta lahira ta dabance'' ga duhun kabari ''ga azaba da muciji da kunama da sauran abubuwan cutarwa'' ga dukan walakiri wallahi mala'ikun azaba bazasu tausaya makaba'' domin su basaji basa gani''ay kasan me ake nufi da summun bukumun''ko dakata haka Safiyya '' banmiki doleba zaki iya tafiya.... Haba munir daka fadar gaskiya'' indai akan wannan maganar ce to zakace intafi'' wallahi gwara na tafi din'' dadai na cigaba da ma,a mala da kai muna aykata'' alfasha... Tana gama fadar haka ta juya ta tafi'' tabarshi a tsaye yasaki baki yana kallon yadda take tafiya'' hijabi ne a jikinta amma yana ganin yadda mazaunen ta ke juyawa ta ko'ina abin sha,awa'' amma babu damar tabawa tunda Allah ya riga da yashiryi Safiyya... Saliha______ Washe gari'' Habib ya gama shirinsa ya fito'' sannan ya dauki mukulli ya nufi inda dakin kaji yake'' ma,ana dai inda ya kulle saliha'' bude dakin yayi'' ya hangota'' acan kuryar dakin ta hada kai da gywa da alama dai kuka takeyi'' gefe guda kuma gurinne a jike alamar futsari da tai a gurin'' a harzike Habib ya yi kanta yana balbalin Bala'i ya ce'' ke karuwa futsari kikayimin a nan sabi da ke kazama ce'' agidan ubanki daman haka kikeyi'' to ko yau zankoya muki hankali ya fada tare da ciro''belet din jikinsa, ya shararamata a jikinta'' wani uban ihu saliha ta rusa tare da cewa innalillahi wainnailaihirraju un'' Allahumma ajirni fi musibata''Habib menayi maka'' ka kulleni'' bayankasa babu ban 蓷 aki a cikin nan'' ka zaftar dani''to aina kake ' son nayi fitsari ko kashi shin me natare maka a rayuwata'' wallahi Habib bana sonka'' na tsaneka ''kai indai mutum yana da danshige da kamannikka ma bana sonshi'' wallahi tun da nake bantaba ganin mugu azzalumi''kamar kaba''ko takota babu ko dugon imani a cikin zuciyar ka'' uhm ta gige majinar hancinta tace'' kasan Meyasa nake daga maka kafa'' kawai ina ganin mutuncin aure nane'' banason na dinga ja'inja da mijina,what uban waye mijin naki'' niwi hhhhhhhh'' lallai kincika mahaukaciya'' da kallon me dan hankali na ke miki ashe ma duka notin kankine ya kunce'' hm babu laifi tun da nasan iyayanki matsiya tane''wani irin wawan juyi saliha tayi jikike tassss Tata tasssss'' ta sharara masa maruka har guda biyu da naushi a ido'' sannan ta runshe idonta ta budeshi a kan Habib da cikinsa ya duru ruwa dan ko a mafarki ne taba tunanin saliha zata iya marin shaba'' yana tsaka da wannan tunanin'' saliha ta yunkuro ta kwashe shi gaba daya'' ta dagashi ta dokashi da kasa''sannan ta shake' wuyansa'' nan take habib yashiga kakarin amai''ya na faman zazzare ido tana kokarin bata hakuri amma ina neman kasheshi take kamar wan da ba,a hayyacin ta yakeba'' ....... Addu'a ya shiga furta wa ''tainda yashiga ba tanan yake fita ba'' ya na cewa'' Allahumma ''allah kaceceni,wayyo Allah na' yana tsaka da addu'a sai yaji ta sakeshi ta fadi a gurin sumammiya'' aykafin kace me kafa menaci ban bakuba' ya suri wayarsa ya fita''numbar munir ya danna ya shiga kira''bugu daya munir ya 蓷 aga yace assalamualaikum bross ya akayiwa ne'' ko dai Madam ce tayimana girki'' dallah can yimin shiru Ni'' wane irin girki ana zaune kalau'' gashi ina girki akaina'' datuni yanzu wani zancen ake ba wannan ba''agaskiya sai yanzu na yi danasanin'' kin zuwa islamiyya'' inajin ina gani yaya juneid yana zuwa nakizuwa'' datuni na iya addu,oi da yawa'' tofa wai bross meyake damunka ne naji kanata faman sumbatu'' kaikadai'' lafiyarka'' kuwa'' inafa lafiya'' please lazo kakaini hospital tunkan tafito ta karasani'' bangane ba inzo kuma nakaika asibiti?"eh ko bazaka ba, dan Allah Ni kai sauri'' okay ganinan zuwa...... Minti 茩 alilan saiga munir ya karaso'' a yanayin da ya ga Habib tanbas hankalinsa ya tashi amma kuma sai dariya ta zo masa''ya tintsire da dariya saboda bakin Habib da yagani ya suntume'' shiko Habib haushi munir ya bashi ya kara murtike fuska yace'' idan bazaka ba ka sanar dani malam 'l Uhm Ni banceba saki ran'' yana fadar haka ya shiga mota ya taho gidan Habib'' yana zuwa yasamu Habib a zaune ya jingina a bango ya lumshe ido yana tunani''... Subahanallahi bross meyayi zafi haka'' meyasameka wai, metstsssss yayi tsaki yace'' banason yawan tambaya munir idan zaka kaini kakaini idan kuma bazaka ba shikkenn'' okay taso mutafi'' uhm'' idan zaniya motsa wa intashi to menene amfanin kiranka'' au wai kai da aljanu kayi gamone'' yana fada yana dariya'' sanan ya sa hannu ya kama Habib suka nufi mota'' suna tafe Habib yace zanrama ne'' ... **pege 16 Bayan su Habib sun isa asbiti aka karbesu sanan aka basu gado'' ,Habib ne yace munirya kira momy ya sanar mata bashi dalafiya'' babu musu munir ya dauki wayar Habib ya kirawo momy baugau biyu ta daga ,tace assalamualaikum abee ,am momy ba bross bane nine''okay munir ina abokin naka''wallahi momy bayada lafiya ne shine nakawoshi asbiti'' kinganmu ma ankwantar da mu, subahanallahi Meyasa meshi'' ina matartashi'' wallahi nima bansani ba sai kinda zo'' okay tana gama wayar ta shiga shiryawa'' cikin minti 40 ta iso asbitin'' tana zuwa tashiga dakin da aka kwantar da Habib ''yanayin da taga shine ya rikitata matuka'' dasauri ta karasa tace'' Habib lafiya Meyasa meka haka'' kaidawa fadakukai da wani, a,a momy'' karen gidanane'' ya min haka'' karen gidanka Kuma karen da ya sanka kunsaba taya zaimaka haka'' uhm momy dan Allah ki bar maganar nan'' okay'' tana rufe baki sai ga munir ya shigo da shi da saliha'' sai murmushi'take ta dakko wasu manya manyan kuloli na abinci'' afurgice Habib ya tashi zaune'' ya na Binta da ido har takaraso in da yake'' ta ajiye kular'' sanan ta karasa gaban momy tace ina wuni momy'' lafiya klau ''yar albarka ,kuna lafiya'' ina kika jene nazo bangankaba'?" Uhm momy na koma ne nadan samamana abin da zamuci'' ayya to shikkenn Allah ya yi miki albarka'' ameen momy'' momy ce ta sake cewa Ni zan huce'' gida tunda ga matarka ta dawo''me momy dan Allah kada kitafi''walhi Aljana ce'' me kake cewa abee matar kacefa'' uhm yafara sosa kai yace'' am mantawa nayi ba haka zanceba'' haka zance daman bazaki dan kara jimawa ba''to jimawar mezanyi bayan G matarka a kusa ''insha Allah gobe zandawo'' tana fadar haka ta mike tajuya ta futa'' kuka Habib ya saka tare da rufe idonsa gam kamar wanda yaga fatalwa, itako saliha ganin haka yasa ta karasa gabansa tace'' honey ga abinci kabude idonka nabaka abaki....... Me?" Yayi saurin bude ido yana kallonta akidime'' abaki fa'' gaskiya yarinyar nan kinga makwanci na'' dan uwar....... Wani yunkuri saliha tayi tare da juya kwayar idonta ta zuba masa idanunta manyamanya tana kallonsa'' a rude habib yace'' ranki shi dade meyayi zafi haka?" Ina zaki naga kinmiki da sauri'' haba ke kuwa zauna kada ki gaji da tsaywa''murmushin gefan fuska saliha tayi tace'' bazan zauna ba, jiranake ka karasa zagarmin uwa tukunna dan naga alamar bakasan darajar iyayeba'' tabe fuska Habib yayi kamar zaiyi'' kuka yace'' wallahi Ni ba zaginki zanba'' taya za,ay ace na zagar miki iyaye sai kace bansan darajar suba'' haba amarsu ta, kimin rai dan Allah kada ki sake wujijjigani a sama karki manta Ni mijinki nefa'' ya zaki dinga dagani sama kamar wani dan baby'' dan Allah kiyi hakuri'' nasan matata saliha ce ,kuma ''yar islamiyya me tarbiyya''zaki iya min uzuri Please my wife kada kiki yafewa mijinki'' uhm lumshe ido ta danyi ta bude sannan taja dogon numfashi'' a ranta tana cewa'' inama ace Habib duk wadannan maganganun da yake fada har cikin zuciyar sa'' daidai kash bahaka bane'' tasan tsorone kawai ''duk da batasan abin da ya faru da mijin nataba har ya gigice haka'' abu daya zata iya tunowa shine'' dukan da yayi mata ... SAFIYYA Umma dan Allah kiyi hakuri'' ki daina sawa kanki damuwa akan abin da ya faru'' wallhi nayi hakane domin na nemawa Xulaiha yanci '' umma kema kinsan bazan taba mantawa da abin da ya faruba''muddum Xulaiha jini nace''kuna dugon jininta na gudana a jikina sai na nemarmata ''yanci, insha Allah sai ruhin ''yar,uwata yasamu salama akan zaluncin da Habib ya aykata'' mata, tana fadar haka ta fashe da kuka'' umma ce tace, amma Safiyya ina tunanin abin da kikai biki kyau taba, Meyasa zaki saka saliha a cikin Bala'i tun kafin saliha tasan Habib Xulaiha tasanshi haka nima na sanshi'' mugun mutum ne, bazaki iya dashiba ,abin da nakeso dake shine'' ki hakura da daukar fansar nan Allah zai saka mata'' shi ubangiji''baya bacci aduk inda yake yana gani kuma ya naji'' nasan cewa da ,ace Xulaiha tana raye bazata taba bari kice zaki dau fansa ba'' no umma Xulaiha kalmarta ta karshe kafin kalmar shahada'' ita kada na bar jininta ya tafi abanza'' kada na bar wulakantata da akai ya zama ba,a sauki matakiba'' tace tana so wanan abin ya zama zina ga ''yanbaya..... Pege17 Bazaka ci abincin bane''uhm dan Allah kada kisaka min guba aciki saliha wallhi nayi nadama'' au wai tunani kakeyi zan iya kasheka ''uhm Ni ba irinka 蓳 aci,, tunyanxu har kafara tsoron mutuwa'' bekamata kafin ga jin tsoron taba, sabi da a hannunka mutuwar dan adam ba komai bane'' wani drum Habib yaji gaban sa ya fadi jikinsa ya fara rawa''tinani ya tafi saka makon tino wadda tataba fadamasa irin wann kalmar arayuwarsa'' bagama tinaninba ya tsinkayo Muryar saliha tana cewa'' Habib muddum digon jinina yana gudana ajikin ''yan,uwan bana nadama donka kasheni'' daga lokacin nan ina bukatar kafara irga ranakun mutuwarka'' arazane Habib ya bude ido yana cewa innalillahi nashiga uku'' no''no'' karya ne''hakan bazai taba faruwa ba, kallonshi saliha tai tace'' menene yafaru honey'' shima zuba mata ido yayi cikin mamaki yace'' saliha wai bake kikayi magna bane''?"nikuma a,a Ni bance komai ba me kagani'' atsorace yashiga waige waige yana duba gefe da gefansa'' kozai ganta amma ina babu wan da yake gani sai dai saliha kawai'' idonsa ya runtse tare da budesu'' saiga sababin hawaye sun zubo masa'' masu zafi, sai kuma ya saki murmushi yace'' Xulaiha........ What'' bangane ba Habib wacece Xulaiha?" Uhm yayi murmushi ya kauda kai'' nace kafadamin wace Xulaiha da har kake fadar sunanta a gabana bayan Ni ina matsayin matarka, ko kunya ta ma bakaji kake fadar sunan mace a gabana''tafada cikin masifa tana hura hanci'' # Habib kam mikewa zaune yayi ya tsura mata ido sannan yace'' saliha zan fadamiki wacece ita amma badan ina jin tsoron ki ba'' sai dai kiji irin halayen mace ta gari'' me kana nufin Ni bata gari bace ba?"a,a ba haka nake nufiba'' abin da nake nufi Xulaiha ta fita daban daga cikin mata'' duk da ba,a san dan aljanna ba''bamu san dan wutaba''amma ina kwatata zaton Xulaiha ''yar aljaninace, hawayen da yake tare wane suka karasa zubowa akan kuncinsa'' amma duk da haka be tsaya da magana ba yace'' Xulaiha ta kasance macece mai tsananin son iba da, ga kirki ga nutsuwa'' baruwan ta dakowa'' tun da Xulaiha take bazaki tabajin ance ga abokin fadanta ba'' Xulaiha tana tsananin sona don sai nace miki tun da nake a duniya babu macan da tataba sona kamar yadda Xulaiha tasoni'' Xulaiha ta kasance ''yace ga murugayi ado Ahamad zubar wan da akafi sani da ado'' shahararren dan kasuwa me jida kudi'' kaf nahiyar afrika'' mahaifina yana da tarin dukiya amma bekai mahaifin Xulaiha kudida mulki ba''amma duk da haka Xulaiha bata yi la,akari da kudinsuba kawai soyayyata take bukata'' sai dai kash naci amanar ta'' tabbas bazan taba iya mantawa da Xulaiha arayuwa taba ''aduk lokacin da karar agogo ta buga daidai da second zuwa minti 24 awas zuciya ta bugawa take, a kullum a tsorace nake bani da burin da yawuce na sake saka Xulaiha a idona'' ina son na nuna mata kalar soyayyar da zuciya ta take mata'' sai dai lokacin ya kuremin Xulaiha ta min nisan da bazan taba iya taddo taba....awayen idon sa ya share yace'' bazan cigaba da miki bayanin wacece ita ba'' .... Meyasa bazaka bani complete din labarin ba',Meyasa kake boyemin abubuwa, gaba kidaya ka tashi ka daure min kai'' narasa inda ka dosa''Kuma gashi kakasa fadamin ina Xulaiha take a halin yanzu?" Bazan fadamiki wacece itaba'' dakuma abin da yafaru da ita ba, domin wanan sirri na ne''kingane.... Murmushi saliha tai tace'' okay bazan tilasta kaba, amma kasani komai wuya duk rintsi abin da kake boyewa zai fito fili'' sanan asirinka zai tonu anan zan ji ko wacece ita... Me ''kewai mekike nufi dani, kidai turoki akaine domin kisan ko ita wace, hhhhhh a,a kokadan Ni ba turoni akaiba'' ya ka tsorata ne bayan Ni kace karuwa ce bani da wani mahimmanci a rayuwarka ''nifa ''yar matsiya tace, mezai hadani da budurwar ka tafada tare da kashe masa ido Daya'' arazane Habib ya kalleta'' yace budurwa ta kuma''yaushe nacemiki ita budurwa tace, ke kifadan gaskiya ke wacece?" Hhhhhh Ni mutum ce me daraja kamar kowa'' ina fatan kagane tana gama fadar haka ta mike ta barshi a gurin ta shiga ban 蓷 aki ta dauro alwala'' Tana shiga Habib ya janyo wayarsa ''ya danna wata number wadda akayi save da F. J. X, bugu daya aka dauka , ko sallama babu aka fara magana, akace'' Ranka yadade'' dawata matsalar ne?" Habib ne yace'' babbama kuwa kana inane?" Ina Jigawa '' haryanzu ban kammala wanna aykinba, domin yarannan'' fa sun yi wuyar gani'' uhm kanaji ko F.J.X inso ka tambayar min ''yayan ado Ahmad zubar nawane , sannan inason ganin hotunansu a yanzu'' kai Ranka yadade akwai kurafa'' sojoji da ''yansan da nemana suke'' yanzuma wata mafaka nasamu na buya''kafin na bar garin ,idan nace zan tsaya tambayar ''yayan ado kamani za,ayi''kaga kuma asirin mu zai tonu..... 馃Turkashi gaba kidaya kaina ya kulle'' barasa inda abin ga ya dosa'' wacece'' Xulaiha?" MAR'ATUSSALIHA Pege 18 Tana shiga Habib ya janyo wayarsa ''ya danna wata number wadda akayi save da F. J. X, bugu daya aka dauka , ko sallama babu aka fara magana, akace'' Ranka yadade'' dawata matsalar ne?" Habib ne yace'' babbama kuwa kana inane?" Ina Jigawa '' haryanzu ban kammala wanna aykinba, domin yarannan'' fa sun yi wuyar gani'' uhm kanaji ko F.J.X inso ka tambayar min ''yayan ado Ahmad zubar nawane , sannan inason ganin hotunansu a yanzu'' kai Ranka yadade akwai kurafa'' sojoji da ''yansan da nemana suke'' yanzuma wata mafaka nasamu na buya''kafin na bar garin ,idan nace zan tsaya tambayar ''yayan ado kamani za,ayi''kaga kuma asirin mu zai tonu..... Babu damuwa insha Allah zanyi kokari''okay ya katse wayar tare da sakar ajiyar zuciya ,ya taune lebe''dai dai lokacin saliha'' ta fito daga toilet ta kara so inda yake tana sakar masa murmushi' shikuwa kau da kai yayi tare da runtse idon sa yana ji ajikinsa kamar wani abu zai faru dashi muddum yacigaba da jintsoron saliha'' tabbas Yakamata na nemi mafita ,yafada a cikin zuciyar sa. India..... Zaune yake a kan kujera 3ster hannunsa dauke da computer ya na dan dannawa a nutse yana yatsine fuska kamar Wada aka yiwa dole sanye yake da riga tishet da bakin turoza na maza iya guywa gabaki daya ragowar gangar jikinsa a waje'' gawani gashi kwantacce da ya kwanta s jikin 茩 afarsa abin sha,awa ''juneid jiyayi kamar an tsikareshi da sauri ta mike ya nufi kofar fita'' tare da bawa ''yan aykinsa umarni su kullo gidan su biyoshi'' babu musu suka fito sannan suka shiga mota'' basu tsaya a ko inaba sai filingirgi'' fitowa sukayi sannan suka nufi bakin wani jirgi me kyau da tsari Wada aka tanada dominsu'' shiga sukayi suka tsaya cak'' kamar sakago'' shikuma juneid ya zauna a kan kujera yayi shiru kamar me tunanin wani abu gashi ya kurawa hundin jirgin ido''.. Jirgi ne ya tashi suka fara keta hazo suna tafita ,akalla saida sukayi kwana 1 a hanya sannan suka isa garin Katsina.. 19 Wayar sa ya dauka ya Shiga contact ya danna wata numba da akayi save da my dad ,dialling din number ya shiga yi bugu daya akayi aka dauka tare da cewa, Asssalamu alaikum, wa,alaikumussalam dady Ina good morning, morning my son "Ina fatan dai kana lafiya ko ,lafiya kalua dada amma Daman Ina airport ne inason azo a daukeni , airport?Wai yanxu maganar da muke dakai kana Nigeria ?eh dady Ina jira , okay yanxunan ko zanturo a daukeka , okay Dad think you. Dady Yana kashe wayar ya shiga sanar wa da hajiya fateema isowar juneid ,Nan take tashiga murna Tana cewa,najidadin hakan sosai Allah ya iso dashi lafiya yanxu waye zaka tura ya dakkoshi ,kadai San Habib bashi da lafiya yau dinan aka sallameshi daga asbiti ,uhm ba Habib ne zai jeba anisa ce satané,anisa Kuma ?ta sake tambayar sa ,eh anisa inason tun daga yanxu sufara fahimtar zunansu ,ko za a samu ya amince ya aureta" uhm momy tayi ajiyar xuciya tare da shakar dogon numfashi tace to Allah ya sa adace dagan Kuma tamike tanufi kicin domin shiryawa juneid kayan makulashe, shiko dady .ameen yafada tare da kwallawa anisa Kira, Anisa ko da tunda sukayi fada da hajiya Adama tacire hannunta daga kan ta,ta hado kayanta tadawo gidan su habib ,kullum Tana zaune adaki it's kadai batada ayki sai kuka . Yauma kamar kallum Tana zaune Tana aykin kukan tajiyo muryar dady Yana kiranta ,dasauri ta tashi daga kwanciyar da ta, ta goge hawayen fuskarta ,ta Mike jiki a sanyaye tanufi kofar fita ,wadda zata sadata da babban falon gidan,... Dasallama dauke a bakinta tace assalamualaikum, Amin wa, alaikumussalam dady ya amsa tare da sakar mata murmushi yace ,Anisa karaso mana ,karasawa tayi ta durkusa akasa tare dacewa barkanka da wanan lokacin ,naji kakirani, eh Daman sonake kije airport ki dakko yayanki juneid,yau ya iso Nigeria, Washe Baki Anisa tai tare dacewa Tom dady ,Tana fadar haka ta Mike da sauri ta shige dakinta, ta sauya kaya ,masu kyau ,sanan ta dau Kee ta nufi parking space,ta shiga mota ta dauki hanyar airport, Tana Isa ta yi parking ta fito, ta dudduba amma Bata ga inda yakeba, wani ma aikaci taga Yana doso inda take ,dakamar bazata saurareshi ba sai dai tatsaya har ya karaso ,Yana zuwa yace, ranki shidade ,kije yallabai Yana jiranki a wancan jirgin ,shikadaine yace ki karasa ki taho dashi. Yana gama fadar hakan bejira amsar da anisa zata bashiba ya bar gurin, Itako Anisa tsaki taja tare dacewa lallaima wanna Dan rainin hankalin, wato ma irin iskancin dayake a India shizaice zaimana anan kut to ma idan naje mezan masa, to ko goyoshi zan ,goyo Kuma saikace yaro tafada tare dajan wani tsakin tace bara dai naje naga mezan masa, takawa tashiga yi anutse harta Isa bakin matattakalar jirgin ta fara takawa har tashiga, can ta hangosa a zaune idanunsa alumshe ya Dora kafa daya kandaya, karasawa tai tayi tsaye akansa batare da tace komai ba, gaba kidaya tabi ta susuce tama rasa mexata cemasa sabi da tsabar yarikitata ,tabbas tayarda da kanta tasan juneid ba tsarar aurenta bane, shiko juneid magna yasomayi tare da bude jajayen dabbansa yace ke baki iya sallama bane, haba wa ay Anisa Kara rikicewa tai ganin yadda dimple dinsa suka lotsa abin gwanin Sha,awa ,tsawa yadaka mata tare dacewa bamagana nake mikiba ,Nan danan Anisa ta dawo cikin hayyacinta tace am naam na am mekace Tana magana Tana sosa Kai, dasauri tafara magana bakinta Yana rawa tace Yaya Ina kwana, banza yamata tare da tashi ya futo ya barta atsaye Baki asake Tana binsa da kallo, ... Har juneid ya kurewa ganinta ya shiga mota tana tsaye Tana bin hanyar da kallo, harsai da ma,ai kacin gurin yamata magana yace ta fito, tunna ta fito da sauri tanufi mota ,tna zuwa tagansa agidan baya ,babu yadda ta iya haka tashiga ta zauna a gaba tafara tuki ,suka dauki hanyar zuwa gida...... 20... Tom tafiya sukeyi Basu tsayaba har suka Isa bakin katafaren get din sake manne ajikingidan alhaji alhassan wato mahaifin juneid,. Hown sukayiwa megadin gidan cikin hanzari ya shiga bude musu get din gidan tare da yimusu sannu dazuwa, Anisa ce kawai ta amsa shiko juneid kawai kai yadaga masa suka huce, parking spece , parking din motar Anisa tayi ,batare da tacewa juneid komai ba tabude murfin motar ta fito, fitowarta kenan saiga ma,aikatan juneid sun karaso sunyi hown anbude musu, suna shiga sukayi parking din wata jibgegiyar mota kirar kasar America, fitowa suka shigayi daya bayan daya suna kamewa atsaye daya daga cikinsu me ya nufi motar da juneid yake ya bude kofar tare da sa hannu ya fito dashi,sann ya daukeshi cak ,badireshi a ko Ina ba sai a babban falon gidansu ,inda momy da dady suke zaune suna jiran karasowar sa, anisa kam tsayawatai tama kallon ikon allah daga bisani kuma ta bi bayansu cikin falon. Dashigarsu dady da momy suka tashi tsaye ganin yadda katan mutum ya dakko juneid kamar wani karamin yaro ,dasauri dady yace subahanallahi Yana ga kadakko shi ,meyasameshi? Yafada a tsorace, batare da mutumin yace komai ba ya karasa ya ajiye juneid a kan kujera sann ya tsaya cak a gaban juneid,kallonsa juneid yayi tare da cewa jaka iya tafiya,babu musu ya juya ya fita "shikuma juneid ta shi yayi ya karasa gaban dadynsa tare da durkusawa yace good morning my sweet dad Ina fatan dai nasameku lafiya,shiko dad Baki da hanci yasaka Yana kallon ikon Allah ,daga bisani kuma yace "au Daman Wai iskancine irin naku na yaran zamani ,kalau kake amma kasa wancen jibgegen mutumin me kama da samudawa ya dakkoka ,dariya juneid yayi wadda ta karamasa kyau da kwarjini yace au dad kenan dashi kadai kagani guduwa zakai,dariya dad yayi yace"wlh guduwa xanyi ace inban da rashin mutunci irin na yan bana bakwai inakai Ina wancan basamuden, sai kace wani jariri kull kakiyayeni Junaid, uhm alhji kenan Ay su yarannan dasun ji kudi ya zauna sai sutsiri iskanci kala'kala ,shidai juneid bece komai ba saima kallon momynsa da yayi yace mom nayi missing dinki sosai amma kafin Nan inajin yunwa, dariya momy tai sannan tace to ay gashican tun dazu ya kamma la Kai yake jira, okay ya fada tare da cewa bari nafara watsa ruwa tukkuna don garin naku akwai zafi ,Ina fatan dai an gyramin bedroom Dina, daga masa kai mom tai ,sannan ta koma ta zauna, Tana zama saiga daya daga cikin ma,aikatan juneid ya shigo ma,ana dai wan da zai kaishi bedroom, Yana zuwa ya da hannu ya daga juneid cak tare da hayewa matattakalar benen dashi juwa bedroom din sa, . Baba dayansu wadan da suke falon Bin su kawai sukai da kallo ,momy kam harda salati Tana cewa, yanxu juneid wankanma yimaka za,ai oh ni fateema wannan Wace iriyar Al,adace.... Itako Anisa tun da Takoma dakin ta taketa faman kaiwa da komowa, tana ta tinanin mafarkin da iyayenta suke kan cewar juneid zan aureta, ita dai tasan ko giyar wake Tasha bazata hada kanta da juneid ba sabi da tasan nagaba yayi gaba nabaya sai lanari Junaid ba ajinta bane Dan duk yadda take fasalta yanayinsa to ya huce haka.... Bayan juneid yayi wanka Yana zaune a gefan bed dinsa ana samasa kaya, sai ga wayarsa ta hau ruri , wazai gani doctor devit ne,Kira na farko juneid ya dauka tare da yin sallama yace" assalamualaikum, doctor daga can bangaran doctor ya amsa da Amin wa alaikumussalam, sir Daman wannan Mara lafiyar da take kwance a asbitin muce ... Dasauri juneid ya katseshi dacewa doctor kardai kace min yarinyar Nan ta mutu, no bahaka nake nufiba inason nace maka jikin nata Yana Dan samun sauki, musamman ma bangaren tabin kwakwalwar da tasamu, okay godiya nake doctor to amma ya maganar feyden da aka matafa dasauki dai ko, eh sir dasauki sosai Dan har ayki ma munyi mata okay Tom ba damuwa ,yanzu Ina Nigeria naje gida katsina indan nadawo zan shigo okay sir thank Yana gama fadar hakan ya kashe wayar... Juneid kam fadawa yayi dogon tunani akan wannan Maralafiyar tasa tabbas idan ya ga ma hada hujjoji akan wannan yarinyar ,indai Al,amarinnan gaskiya ne babu makawa saiya kwatar mata hakkinta ...... *********************************Am saliha zoki taimaka ki bani ruwannan nasha,wallahi na gaji daker nake iya tashi, babu musu saliha ta Mike ta dakko masa ruwan ta bashi , sannan ta koma ta zauna tace ,Allah sarki Ashe zaka iya Shan abin da kazama karuwa ta dakko ,shidai Habib bece mata komai ba saima kallon ta dayake, domin shikadai yasan rin abin da ya tama idan yasamu lafiya akan saliha, murmushi yasakar mata tare da cewa ,saliha naji dad yace ya juneid ya dawo gashi inason zuwa na ganshi sai dai daker nake iya tashi, salihace ta kalleshi tace ay kam dai yakamata, sai ka bari ka warke ko kajira yazo har gidannan... ****Umma yakamata kije gidan saliha kigano mana lafiyar ta, kimanta da komai ni nasan ayadda kike ayanzu Habib bazai taba iya ganekiba ,uhm baxaki ganeba safiyya har yanzu ke yarinyace ,ninasan menake tinawa idan naga yaronnan, Kay umma kenan gaba kidaya hankalina ba a kwance yake ba ,bamusan a halin da saliha takeba a yanxu, kitaimaka kije, a,a safiyya ke kije ki dubata, umma idan naje komai zai lalace Dole idan habib yaganni zai gane shirinmu akanshi, bazai ganeba safiyya inason kije kigano mana, idan kin tashi tafiya kisaka nikaf kinji, Tom shikkenan umma INSHA ALLAH xanyi hakan..... ....... WASHEGARI ..... ALHAMDULILLAH duka duka anan nakawo karshe wannan book mesuna MAR'ATUSSALIHA book 1 Sai mun hadu acikin littafi na 2 wan da shine zamu fada cikin cakwakiyar littafi ,dagan Kuma sai book 3 wan da ashine zan warwaremuku komai idan ubangiji yabani aron rai da lokaci littafi MAR'ATUSSALIHA n'a 3 paid ne 400, kacal gaduk me bukatar fara biya tun yanzu ga account number 2478578665 zanth Bank hindatu Yusuf ,sai atura shaidar biya ta wannan layin 09166764540, gamasu tura mana katin waya sai a tura ta wannan number 09166764540 MTNngd Daga taku har kullum HAFSAT UMAR DANGORO yar mutan bakin rafee 20... Tom tafiya sukeyi Basu tsayaba har suka Isa bakin katafaren get din sake manne ajikingidan alhaji alhassan wato mahaifin juneid,. Hown sukayiwa megadin gidan cikin hanzari ya shiga bude musu get din gidan tare da yimusu sannu dazuwa, Anisa ce kawai ta amsa shiko juneid kawai kai yadaga masa suka huce, parking spece , parking din motar Anisa tayi ,batare da tacewa juneid komai ba tabude murfin motar ta fito, fitowarta kenan saiga ma,aikatan juneid sun karaso sunyi hown anbude musu, suna shiga sukayi parking din wata jibgegiyar mota kirar kasar America, fitowa suka shigayi daya bayan daya suna kamewa atsaye daya daga cikinsu me ya nufi motar da juneid yake ya bude kofar tare da sa hannu ya fito dashi,sann ya daukeshi cak ,badireshi a ko Ina ba sai a babban falon gidansu ,inda momy da dady suke zaune suna jiran karasowar sa, anisa kam tsayawatai tama kallon ikon allah daga bisani kuma ta bi bayansu cikin falon. Dashigarsu dady da momy suka tashi tsaye ganin yadda katan mutum ya dakko juneid kamar wani karamin yaro ,dasauri dady yace subahanallahi Yana ga kadakko shi ,meyasameshi? Yafada a tsorace, batare da mutumin yace komai ba ya karasa ya ajiye juneid a kan kujera sann ya tsaya cak a gaban juneid,kallonsa juneid yayi tare da cewa jaka iya tafiya,babu musu ya juya ya fita "shikuma juneid ta shi yayi ya karasa gaban dadynsa tare da durkusawa yace good morning my sweet dad Ina fatan dai nasameku lafiya,shiko dad Baki da hanci yasaka Yana kallon ikon Allah ,daga bisani kuma yace "au Daman Wai iskancine irin naku na yaran zamani ,kalau kake amma kasa wancen jibgegen mutumin me kama da samudawa ya dakkoka ,dariya juneid yayi wadda ta karamasa kyau da kwarjini yace au dad kenan dashi kadai kagani guduwa zakai,dariya dad yayi yace"wlh guduwa xanyi ace inban da rashin mutunci irin na yan bana bakwai inakai Ina wancan basamuden, sai kace wani jariri kull kakiyayeni Junaid, uhm alhji kenan Ay su yarannan dasun ji kudi ya zauna sai sutsiri iskanci kala'kala ,shidai juneid bece komai ba saima kallon momynsa da yayi yace mom nayi missing dinki sosai amma kafin Nan inajin yunwa, dariya momy tai sannan tace to ay gashican tun dazu ya kamma la Kai yake jira, okay ya fada tare da cewa bari nafara watsa ruwa tukkuna don garin naku akwai zafi ,Ina fatan dai an gyramin bedroom Dina, daga masa kai mom tai ,sannan ta koma ta zauna, Tana zama saiga daya daga cikin ma,aikatan juneid ya shigo ma,ana dai wan da zai kaishi bedroom, Yana zuwa ya da hannu ya daga juneid cak tare da hayewa matattakalar benen dashi juwa bedroom din sa, . Baba dayansu wadan da suke falon Bin su kawai sukai da kallo ,momy kam harda salati Tana cewa, yanxu juneid wankanma yimaka za,ai oh ni fateema wannan Wace iriyar Al,adace.... Itako Anisa tun da Takoma dakin ta taketa faman kaiwa da komowa, tana ta tinanin mafarkin da iyayenta suke kan cewar juneid zan aureta, ita dai tasan ko giyar wake Tasha bazata hada kanta da juneid ba sabi da tasan nagaba yayi gaba nabaya sai lanari Junaid ba ajinta bane Dan duk yadda take fasalta yanayinsa to ya huce haka.... Bayan juneid yayi wanka Yana zaune a gefan bed dinsa ana samasa kaya, sai ga wayarsa ta hau ruri , wazai gani doctor devit ne,Kira na farko juneid ya dauka tare da yin sallama yace" assalamualaikum, doctor daga can bangaran doctor ya amsa da Amin wa alaikumussalam, sir Daman wannan Mara lafiyar da take kwance a asbitin muce ... Dasauri juneid ya katseshi dacewa doctor kardai kace min yarinyar Nan ta mutu, no bahaka nake nufiba inason nace maka jikin nata Yana Dan samun sauki, musamman ma bangaren tabin kwakwalwar da tasamu, okay godiya nake doctor to amma ya maganar feyden da aka matafa dasauki dai ko, eh sir dasauki sosai Dan har ayki ma munyi mata okay Tom ba damuwa ,yanzu Ina Nigeria naje gida katsina indan nadawo zan shigo okay sir thank Yana gama fadar hakan ya kashe wayar... Juneid kam fadawa yayi dogon tunani akan wannan Maralafiyar tasa tabbas idan ya ga ma hada hujjoji akan wannan yarinyar ,indai Al,amarinnan gaskiya ne babu makawa saiya kwatar mata hakkinta ...... *********************************Am saliha zoki taimaka ki bani ruwannan nasha,wallahi na gaji daker nake iya tashi, babu musu saliha ta Mike ta dakko masa ruwan ta bashi , sannan ta koma ta zauna tace ,Allah sarki Ashe zaka iya Shan abin da kazama karuwa ta dakko ,shidai Habib bece mata komai ba saima kallon ta dayake, domin shikadai yasan rin abin da ya tama idan yasamu lafiya akan saliha, murmushi yasakar mata tare da cewa ,saliha naji dad yace ya juneid ya dawo gashi inason zuwa na ganshi sai dai daker nake iya tashi, salihace ta kalleshi tace ay kam dai yakamata, sai ka bari ka warke ko kajira yazo har gidannan... ****Umma yakamata kije gidan saliha kigano mana lafiyar ta, kimanta da komai ni nasan ayadda kike ayanzu Habib bazai taba iya ganekiba ,uhm baxaki ganeba safiyya har yanzu ke yarinyace ,ninasan menake tinawa idan naga yaronnan, Kay umma kenan gaba kidaya hankalina ba a kwance yake ba ,bamusan a halin da saliha takeba a yanxu, kitaimaka kije, a,a safiyya ke kije ki dubata, umma idan naje komai zai lalace Dole idan habib yaganni zai gane shirinmu akanshi, bazai ganeba safiyya inason kije kigano mana, idan kin tashi tafiya kisaka nikaf kinji, Tom shikkenan umma INSHA ALLAH xanyi hakan..... MAR'ATUSSALIHA Book 2 ....... WASHEGARI ..... ALHAMDULILLAH duka duka anan nakawo karshe wannan book mesuna MAR'ATUSSALIHA book 1 Sai mun hadu acikin littafi na 2 wan da shine zamu fada cikin cakwakiyar littafi ,dagan Kuma sai book 3 wan da ashine zan warwaremuku komai idan ubangiji yabani aron rai da lokaci littafi MAR'ATUSSALIHA n'a 3 paid ne 400, kacal gaduk me bukatar fara biya tun yanzu ga account number 2478578665 zanth Bank hindatu Yusuf ,sai atura shaidar biya ta wannan layin 09166764540, gamasu tura mana katin waya sai a tura ta wannan number 09166764540 MTNngd Daga taku har kullum HAFSAT UMAR DANGORO yar mutan bakin rafee Book 2..... Pege 1 ********Umma yakamata kije gidan saliha kigano mana lafiyar ta, kimanta da komai ni nasan ayadda kike ayanzu Habib bazai taba iya ganekiba ,uhm baxaki ganeba safiyya har yanzu ke yarinyace ,ninasan menake tinawa idan naga yaronnan, Kay umma kenan gaba kidaya hankalina ba a kwance yake ba ,bamusan a halin da saliha takeba a yanxu, kitaimaka kije, a,a safiyya ke kije ki dubata, umma idan naje komai zai lalace Dole idan habib yaganni zai gane shirinmu akanshi, bazai ganeba safiyya inason kije kigano mana, idan kin tashi tafiya kisaka nikaf kinji, Tom shikkenan umma INSHA ALLAH xanyi hakan..... ....... WASHEGARI ..... Tun da safe safiyya ta shirya tsaf cikin wata doguwar riga ja da ratsin fari, shijabin ta ta dauka Dan madaidaici iya gywa ta saka, sannan ,ta dakko niqaf ta daura ta juya ta kalli umman ta tace "umma hakan yayi ? Eh yayi sosai maza jeki sai kin dawo Allah ya Muku albarka, safiyya ta amsa da ameen sannan ta zari jaka ta fuce... Tana fita bakin layinsu dake unguwar madaki yan babura ,tasamu nafef ta hau suka fara tafiya har sai dasukayi tafiya me tsayi sannan suka Isa gidan saliha, abakin get din gidan tasauka sannan ta bashi kudinsa ya tafi itama ta juya ta shiga kwankwasa kofar gidan ,daga can ciki megadin ya jiyo bugun get din ya fito ya bude ,sukai ido hudu da safiyya ,batace masa komai ta bi ta gefansa zata huce ,ya daka mata tsawa tare dacewa dakata, wakike nema? Safiyya kam tsayawa tai Tana kallonsa daga bisani kuma ta dage niqaf din kanta tace ,yanzu zaka matsa nahuce ko a,a ,dasauri megadin yace ah ranki yadade yaushe kika fita bansani ba, tsaki safiyya ta doka sannan tay hucewarta ,zuwa cikin gidan ,bayan tasaki niqaf din fuskarta, abakin harabar falon tacikaro da saliha a tsaye ta rike kugu Tana cewa, Habib ni nagaji da wannan abin menayi maka ,watoma tsabar kamai dani mahaukaciya shine har dazuwa kadakko malamin duba ,nufinka ga Mara hankali ko, shiko Habib hirar sama da takasa yahade tare dacewa, au wayda nufinki ke me hankali ce ,amma gaskiya kin cuci me hankali, ay kina da hankalin rannan kika dagani kika soka da kasa, Ina dalili wlh bazaki kasheni lokacin mutuwata beba,Kuma wallahi kokinki ko kinso saina dakko me magani ya tsigemiki aljanun da suke kanki, Yana gama fadar haka ya yo kanta ya bangajeta ya huce ,Nan yayi ido biyu da safiyya wadda ta tsaya ta saki Baki da hanci Tana kallonsa ,dasauri Habib yashiga sosa keya tare da kakaro murmushi ya sakar mata ya huce.... Safiyya kam karasowa tai gaban saliha tace saliha sannu da kokari, arazane saliha ta kalleta tace yaushe kika zo gidannan Ina fatadai Baki bari yaga fuskarkiba ,dariya safiyya tayi tace ni bani da hankali zan shigo gidannan batare da niqaf ba, Kinga bawannanne ya kawoni ba mushiga ciki, babu musu saliha ta yi gaba safiyya nabinta a baya har suka Isa bedroom din saliha, bakin gado safiyya ta zauna, ta cire niqaf itakuma saliha ta juya tasaka wa kofar Kee sannan ta dawo ta zauna a kusa da safiyya, tace sannu da zuwa ,yauuwa kinzo lafiya Ina umma ,saliha ta tambayeta, lafiya kalau muke, kenake so naji zamanku da wancan bakin mugun "dariya saliha tai daga bisani kuma tace"nifa safiyya har yanxu wallahi haushinki nakeji 'banganeba haushina name Kuma?" Eh mana badole naji haushinki ba nina kawo shawarar yadda zamuyi da Habib amma dakika tashi sai kika sakani acikin masifa ko, hmm, tafada tare dayin kwafa, itama safiyyan kallonta tai tace, saliha ki kwantar da hankalinki banyi haka danna sa rayuwarki amatsa ba,saidan taimakon kanmi, kinfi kowa sanin bazan iya irin abin da kekikeyiba ni inada tsoro ke kuma baki da tsoro ,inason ki dada hakuri INSHA allah komai yakusa zuwa karshe,uhm safiyya bazaki gane sharrin mutumin nan ba ni danake zaune dashi ninasan halinsa, wallahi Yana da hadari sosai gashi da Saurin gane abu, ninarasa tayyada akai muka iya kamashi ahannu batare da yagane shirinmu ba,kinma san wani Abu kuwa, tsabar irin mugunta n'a mitiminna wani daki yakaini ya ajiye Wanda ko dabba idan aka sata zuwa sati daya sai tamutu ballekuma ni ,sabibda ya rainamin hankali Wai nizai kiwata,anfadamasa kazace ni, dariya safiyya t'ai tac e naji Yana zancen zaikirawo malami ya ciremiki aljanuko to wallahi kada ki kuskura kiyarda ,idan yasamu nasarar rabaki da aljanun dake kanki hmm ba,acewa komai Ina tausaya miki,.... Dariya saliha tai tace Allah isama hakan bazata faruba Dan ranan badaban suba saidai kuzo kutarar ya kasheni...... ____________________________to Habib Yana fita bai huce ko inaba sai gidansu, Yana zuwa yatarar da wani bom dayatashi acikin gidansu, Hajiya adama taji labarin dawowar juneid tazo Tata da balli akan auren Anisa da juneid, shidai Habib Yana shiga ya tarra da juneid a zaune idonsa a lumshe itakum hajiya adama Tana tsaye a kansa taci damara kamar me Shirin yin dambe Tana cewa Wallahi ba,a isaba ko anki ko anso sai juneid ya aureta akanme zakuyita wasa da hankalin yarinyar karama ,ay ba kudiba da kyau ba ko duk duniya ya Tara,Kuma shine sarkin kyau yafi kowa ,sai ya auri Anisa, sokuke kumayarmin da yar bazawara tsohuwa ,yarda ko sure bataiba tazauna Tana jiran Habib yaxo yayi aurensa bakuce kumaiba ,Yaya alhassan yayi aukawarin idan Junaid yadawo za,a daura aurenta dashi sanan kuce ku bahakaba, anisama, dadiy ne ya dakatar da ita tare da cewa, ya Isa haka adama, kinutsu ayga juneid dinan agabanki Yana jinki ayanxu shine Wanda zaibaki amsa, gallamasa harara Adama t'ai tare dacewa wa zaibani amsa wanan dan iskan dan da kokallo ban isheshiba kanagani inamagana amma shi baccima yake, Anisa ce ta karbe zancen tace Mami babacci yakeba wallahi Yana jinki, au Yana jinama ,lallai duniya tazo karshe au Junaidu kanajina, Wai?tsaki juneid ya doka ya tashi afusace ya haura sama ,ranmaza ya baci ,yau ko Dan,aykinsa bejiya ya kaishi bedroom dinba ......... 2... Adama kam Zaman dirshen tayi akasa ,tasa kuka tanacewa, oh ni naga takaina ,Anisa Dan ubanki idan Nina haifeki ki hakura da auren jinin Yaya alhassan,wannan Wace iriyar kaddarace n'a haifi ya ban haifi halintaba wallahi Ina tinanin canzamini ke akai a asbiti ,domin ni Adama ban haifi yar da zata doramin hawan jiniba ko ta kasheni, ke Bari na fadamiki me kankat idan biki hakura da auren juneid ba saina tsine Miki albarka kin bi duniya, sai dai ki canza wata uwar amma bani adamaba ,suba hanallahi Habib ya furta tare da cewa ,haba Mami idan rai yabaci,Ay hankali bai gusheba, wata uwar ashariya Adama ta lailayo ta dannanwa Habib tare dacewa idan kasake cemin Mami saina ci ubanka a gidannan au wato saboda agaban iyayenka ne Ay Dole kacemin Mami ,rannan ko sabi da tsabar rashin kunya ,sabi da nazagi matarka kacimin mutunci har da dakamin tsawa, kabani mamaki Habib Wai adama zoki fitarmon daga gida, to sannu sarkin ishashu ,waikaima kagirma kayi gida ka ajiye iyali kasan abin da ake acikin aure Dole ka gayamin magana, to duk ranar da Ina magana da iyayenka kasake samin Baki,saina nunamaka a gabana uwarka ta haifeka, meststess tayi tsaki ta juya ta kalli hajiya fateema tace, kekuma na dawo kanki, wato kinje kinyi asira asiranki kin rabani da Dan,uwana da Kuma "yayansa hankalinki ya kwanta ko ,to kema ki guji haduwarmu dake ,Tana Gama fadar haka ta Mike tsaye ta juya ta kalli Anisa tace, kekuma bakar mayya sai kije kita wahala indai soyayyace kije kiyi ta idan kika mutu kada asake akawomin gawarki Dan bana bukata ,ta zari Jakarta fuuuu ta fuce tabarsu atsaye carko carko ,kowa yabi bayanta dakallo cike da mamakin bakin hali irinna adama Shiko Habib jijiga Kai kawai yayi,ya haye sama zuwa inda dakin juneid yake, bude kofar yayi yashiga tare da yimasa sallama ,daga canciki juneid ya amsa sannan yabashi izinin shigowa, Habib Yana shiga ya samu gefan gado kusa da juneid ya zauna, tare da sakar masa murmushi yace, sannu da zuwa babban Yaya Ina fatan dai kaiso lafiya" lafiya kalau ya amsa a takaice "Habib ne yasake cewa inafatan dai yaya maganar Mami Bata bata maka raiba ,tsaki juneid yayi tare dacewa, uhm ni maganar ta be batamun raiba ,Abu dayane ya batamun Rai,yarinyar da ake Shirin hadani da ita, gaba kidayanta ba ajina bace, bama hakaba ace kamar ni narasa wadda zan aura sai Anisa ,bazai yuwuba, wannan mumunar yarinyar gata babu hankali, bubu nutsuwa, banasonta idan tagannimafa kawai rudewa take ni banasin Macé irin wannan " dariya Habib ya farayi harda rike ciki Yana cewa, wallahi kana da abin dariya Yaya ,ay wallahi idan bandani akwai dalilin dayasa na auri matata da bazan aureta ba,har gwara na auri Anisa so dubu akanta, meyasa Anya kana da hankali kuwa juneid ya fada? Uhm yaya hankali kai yarinyar nan fa haka ta dagani sama ta sokani da kasa ,babu tausayi babu Imani, dasauri juneid ya zari idanuwansa waje cikin mamaki yace,Kai Habib karya kake macen ce zata dagaka ta dokaka da kasa saikace wani yaro, allah dagaske nake Yaya ,aljanune da itafa, yanzuwa idan na bargidannan gurin makan zanhuce domin muje ya cire matasu ,bazaiyuwu banyi aure ba ta kasheni, "bangane bakayi aure ba itakuma matar taka da ka aurafa Aka Tara mutane suka shaida daurin auren kufa, uhm yaya wai menene Haka,kafiye dawo da zance baya nacemaka itafa ba aurenta nayiba ato, ni kaga tafiyatama dan wallahi ka batamin rai ,yanagama fadar hakan ya futo daga dakin ,yanajin muryar juneid daga waje Yana cewa agaisheta ,kacemata zanzo ganin kanwartawa yafada Yana dariya,,🤣) Tom Habib Yana fita daga gidansu, kaitsaye gurin wani babban malami yanufa, Wanda yake zaune a gaban unguwarsu ,Yana koyarda littatafan addini da dai sauransu, Yana zuwa yayi parking din motarsa can gefe da malamin sanna ya fito, ya karaso inda yake tare da yimasa sallama yace, assalamualaikum, Amin wa alaikumussalam habibu Kaine a unguwar tamu, Habib ne ta dan sosa Kai tare da cewa eh wallahi Malan nine Daman wata mahimmiyar magana ce takawo ni gurinka, jijiga kai Malan yayi sanan yace ,ah to mukarasa mu zauna ko ,bayan sun zauna ne Habib ya kalli malan yace ,Daman malan abin dake tafe Dani ,naji ance kana cire aljanu, to shiyasa na tako nazo domin kataima ka min kabini gidana domin kacirewa matata aljanunta, murmushi malan yayi sanna yace Habib kenan aybasai kace intaimaka makaba ,kudaman aykin Allah mukeyi ,Dan haka muje Naga matar taka........ , 3 ****Tom bayan saliha taraka safiyya bakin get ta dawo ,ko cikin gida bata shiga ba tajiyo hown din motar Habib yadawo, dasauri ta karasa cikin falon gidan tazauna, bata jima da zamaba sai ga Habib ya shigo bayansa Kuma malan ne,Wanda Aka dakko dan tacire mata aljanu. Sallama sukai "assalamualaikum" Amin wa alaikumussalam" ta amsa tare da yimusu sannu da zuwa, Sanan ta tsuguna har kasa ta gaishe da malan, shiko Habib ganin haka acikin zuciyarsa yace "Amma wanan yarinyar ko munafuka jibi fa harda wani tsugunawa" afili Kuma yace "malam bisimillah gaguri kazauna" zama malan yayi sanna ya kalli Habib yace "habibu ina Mara lafiyar?" Habib ne yace "alagafarta malan gatanan inason aciremata "yan iskan aljanun dasuke kanta "yafada tare da nuna saliha, saliha ko Tana zaune Tana binsu da idanu ko kiftawa Babu, zuciyarta sai bugu take kamar ganga, Malan dai yanajin Haka ya tashi ya ciro wani bakin magani mai warin gaske,acikin aljihunsa, bude shi yayi ,yashiga hurawa a koina dake cikin dakin. Nan take saliha ta Mike zumbur, Tana zazzare ido ,Tana yatsine yatsine, tafara surfa uwar masifa tana cewa "Uban me yakawo ka gidannan,dama kazone domin kacuceni kacuci rayuwata"natsaneka kafuta daga gidannan n'a fada maka,kafuta nace!!! Tafada da karfi tare da cenzawa idonta launi kwayar cikin idon ta futa gaba daya kamar ba,a halitti baki acikin idonta ba. Malamin ne ya kalli Habib yace "sauri kaje ka kullemana kofa, ayko cikin azama ya nufi kofar ya rufeta ruf harda saka mukulli ya datse. Juyawa yayi yakalli saliha ya watsa mata wannan bakin abun me wari a fuskarta, Nan take saliha ta gigice tare da bude hannayenta dukka biyun ta durkusa,ta sunkuci malan ta dokashi dakasa,sannan ta sunkuci kujera 3ster ta yi kan malamin zata sauketa a kansa ,Habib yayi hanzarin janyeshi,duk da haka saliha bata barsu ba haka ta dakko wata zangareriyar bulala ta dukan doki wadda hayat ya sayo sabo da dukanta,ta shiga zubamusu a jikinsu suna faman ihu su malan har da futsari a wando, saliha bata Dena dukansu ba har sai da taga sun daina motsi tukunna tasamu guri a kan kujera ta zauna tare da harde kafa daya kan daya, tana zazzare ido,cankuma ta fashe dawata uwar dari wadda ta zagaye ilahirin dakin har amsawa yake, ni kaina sai da hanjin cikina ya kada jikuke kulululu,. Habib kam yazube akasa sai numfashi yake samasama Yana kuka kasa kasa ,Yana Dan kallota tagefan ido,jiyayi tace Kai ubanme kake kallo zonan, shiru Habib yayi tare da hadiye kukan da yake Shirin tahowa ya Dan dauke numfashin shi Dan karma taji, ay ko ta sake daka masa tsawa tace "bakajiba ne nace zonan," jiki asanyaye Habib ya tashi zaune ya rarrafo gabanta ya tsuguna tare da sunnar dakansa, yace "Dan girman Allah kuyi hakuri wallahi ni baruwana ,dan Allah kada ku kasheni ,"rufemun baki"tafada dakarfi harsai da ya tsorata tasanadiyyar tsoratar dayayi yasa yasaki Kashi a wando jikike kotsotsotso🤣) Hhhhhh su Habib hanga tashin hankali Magana tafarayi tace" ku bil adama, mu bamu zo Dan mucutar dakuba, Amma meyasa mu kukeso ku cutar damu, Baki narawa Habib yace wallahi bazamu sakeba Dan Allah kuyi hakuri, wayya Allah na nashiga uku ni Habib natsokano wa kaina masifa da bala I , "mune masifa da bala in tafada tare da yo kansa, Nan danan Habib yashiga karanto duk wata addu,ar datazo bakinsa, harda waddama besan ya iyata ba sai yau, "wainnahu sulaimanu wainnahu bisimillahir rahamanirrahim, allahumma ajirni fi musibati,innallahi allahumma inni auzubika minal kubusi, nashiga uku ,wayyo momy wayyo dady ya juneid kazo kataimakeni. Kukuke ganinmu bamumuke ganinkuba Dan Allah kumin rai, Yana Gama fadar hakan Shima ya fadi ya suma a gurin ,shiko Daman malan tuni yamanta awace duniyar yake............... 🤣🤣🤣🤣wayyo cikina Kai jama,a fada da aljanu ba dadi, su Habib anga bala'kam MAR'ATUSSALIHA BOOK 2 4..... Dariya3 ****Tom bayan saliha taraka safiyya bakin get ta dawo ,ko cikin gida bata shiga ba tajiyo hown din motar Habib yadawo, dasauri ta karasa cikin falon gidan tazauna, bata jima da zamaba sai ga Habib ya shigo bayansa Kuma malan ne,Wanda Aka dakko dan tacire mata aljanu. Sallama sukai "assalamualaikum" Amin wa alaikumussalam" ta amsa tare da yimusu sannu da zuwa, Sanan ta tsuguna har kasa ta gaishe da malan, shiko Habib ganin haka acikin zuciyarsa yace "Amma wanan yarinyar ko munafuka jibi fa harda wani tsugunawa" afili Kuma yace "malam bisimillah gaguri kazauna" zama malan yayi sanna ya kalli Habib yace "habibu ina Mara lafiyar?" Habib ne yace "alagafarta malan gatanan inason aciremata "yan iskan aljanun dasuke kanta "yafada tare da nuna saliha, saliha ko Tana zaune Tana binsu da idanu ko kiftawa Babu, zuciyarta sai bugu take kamar ganga, Malan dai yanajin Haka ya tashi ya ciro wani bakin magani mai warin gaske,acikin aljihunsa, bude shi yayi ,yashiga hurawa a koina dake cikin dakin. Nan take saliha ta Mike zumbur, Tana zazzare ido ,Tana yatsine yatsine, tafara surfa uwar masifa tana cewa "Uban me yakawo ka gidannan,dama kazone domin kacuceni kacuci rayuwata"natsaneka kafuta daga gidannan n'a fada maka,kafuta nace!!! Tafada da karfi tare da cenzawa idonta launi kwayar cikin idon ta futa gaba daya kamar ba,a halitti baki acikin idonta ba. Malamin ne ya kalli Habib yace "sauri kaje ka kullemana kofa, ayko cikin azama ya nufi kofar ya rufeta ruf harda saka mukulli ya datse. Juyawa yayi yakalli saliha ya watsa mata wannan bakin abun me wari a fuskarta, Nan take saliha ta gigice tare da bude hannayenta dukka biyun ta durkusa,ta sunkuci malan ta dokashi dakasa,sannan ta sunkuci kujera 3ster ta yi kan malamin zata sauketa a kansa ,Habib yayi hanzarin janyeshi,duk da haka saliha bata barsu ba haka ta dakko wata zangareriyar bulala ta dukan doki wadda hayat ya sayo sabo da dukanta,ta shiga zubamusu a jikinsu suna faman ihu su malan har da futsari a wando, saliha bata Dena dukansu ba har sai da taga sun daina motsi tukunna tasamu guri a kan kujera ta zauna tare da harde kafa daya kan daya, tana zazzare ido,cankuma ta fashe dawata uwar dari wadda ta zagaye ilahirin dakin har amsawa yake, ni kaina sai da hanjin cikina ya kada jikuke kulululu,. Habib kam yazube akasa sai numfashi yake samasama Yana kuka kasa kasa ,Yana Dan kallota tagefan ido,jiyayi tace Kai ubanme kake kallo zonan, shiru Habib yayi tare da hadiye kukan da yake Shirin tahowa ya Dan dauke numfashin shi Dan karma taji, ay ko ta sake daka masa tsawa tace "bakajiba ne nace zonan," jiki asanyaye Habib ya tashi zaune ya rarrafo gabanta ya tsuguna tare da sunnar dakansa, yace "Dan girman Allah kuyi hakuri wallahi ni baruwana ,dan Allah kada ku kasheni ,"rufemun baki"tafada dakarfi harsai da ya tsorata tasanadiyyar tsoratar dayayi yasa yasaki Kashi a wando jikike kotsotsotso🤣) Hhhhhh su Habib hanga tashin hankali Magana tafarayi tace" ku bil adama, mu bamu zo Dan mucutar dakuba, Amma meyasa mu kukeso ku cutar damu, Baki narawa Habib yace wallahi bazamu sakeba Dan Allah kuyi hakuri, wayya Allah na nashiga uku ni Habib natsokano wa kaina masifa da bala I , "mune masifa da bala in tafada tare da yo kansa, Nan danan Habib yashiga karanto duk wata addu,ar datazo bakinsa, harda waddama besan ya iyata ba sai yau, "wainnahu sulaimanu wainnahu bisimillahir rahamanirrahim, allahumma ajirni fi musibati,innallahi allahumma inni auzubika minal kubusi, nashiga uku ,wayyo momy wayyo dady ya juneid kazo kataimakeni. Kukuke ganinmu bamumuke ganinkuba Dan Allah kumin rai, Yana Gama fadar hakan Shima ya fadi ya suma a gurin ,shiko Daman malan tuni yamanta awace duniyar yake............... 🤣🤣🤣🤣wayyo cikina Kai jama,a fada da aljanu ba dadi, su Habib anga bala'kam saliha ta kwashe dashi daga bisani kuma tayi wata atishawa me karfin gaske, ta fadi a gurin ko motsi batayi, sai dai kana ganin yadda numfashin ta ke fita kamar meyin bacci. To damisalin karfe 4 na yamma saliha ta farka daga baccin datayi, idonta tafara gani biji biji daga bisani kuma tafara gani tarau,can gefe ta hangi malan da Habib a kwance kowannensu ko motsi basayi, saidai yadda kirjinsu yake sama da kasa zaka tabbatar da cewa ba mutuwa sukai ba da sauran numfashin su a gaba. Nan take abin da yafaru ya shiga dawomata daya bayan daya kamar t.v ta ke kallon abin,zumbur tayi ta Mike tare da fadawa kicin da sauri ta dakko ruwa a firij me sanyi ta fito, inda suke a kwance ta nufa tashiga yayyafa musu, Habib ne ya fara bude ido Yana bin ta da kallon tsoro, hannu yasa ya goge idonsa domin ya tabbatar itace ko Kuma ya mutune takemasa gizo a ruhinsa, Amma Yana dauke hannunsa ta ya sake gani ,Nan danan yashiga zare ido Yana muzurai, Yana ambaton sunan Allah bakinsa harrawa yake,idonsa kuwa yaciko taf da hawaye suna sharara a kan kekkewar fuskarsa. Ana tsaka da Haka Malan ya bude ido tare da furta " kalmar Laila haillallah Muhammadur rasulillah, hasbinallahu wani'imar wakil,lahaula walakuwwata illabillahil aliyul ajim",Yana Gama fadar haka ya Mike zaune,karaf sukayi ido biyu da saliha wadda take tsaye Tana kallonsa zuciyarta cike tab da tsananin tausayinsa, domin har ga Allah bataso wannan abin ya faru hardashiba taso ace iya Habib ne kawai,to amma ay shiya kawo kansa. Shiko malan Yana ganin yadda saliha ta sake kafeshi da ido hakan yasa ya nufi inda ya hango kee din da Habib ya kulle kofa ,ya dauka ya watsa a guje betsaya a ko inaba sai bakin kofar,jikinsa harrawa yake ya bude daker, betsaya a ko inaba sai bakin get ko da takalminsa betsaya sakawaba,sabi da tsananin tashin hankali,megadi yanata cewa "alagafarta malan tsaya inzo nabude maka", Ina malan bemasan me yake cewa ba ya bude get din yayiwaje sai kace mahaukaci sabon kamu, Habib kam tun dayaga saliha ta zubamusu ruwa yatabbatar ta dawo hayyacin ta, hakan yasa ya tashi tsaye, ya kalleta yace" gaskiya saidai kiyi hakuri kitafi gidanku nibazan iya zama dakeba ,bazaki kasheni abanza ba" dariya saliha tai tare da tabe Baki tace "au Kai dakace ni dakai mutu Karaba takalmin kaza,inan kana kiwona,inaji ina gani zaka auro zankadediyar matarka wadda ba karuwa ba kuxo kuyi Zaman aurenku agabana, Wai duk kafasa Shirin naka kenan, Tana Gama fadar haka ta hade Rai tare da zazzare masa idanuwa, hay Habib Yana ganin haka, jikinsa ya dauki rawa yashiga cewa "haba salihar saluhai meyayi zafi haka eh,nifa ba haka nake nufiba kawai dai Ina nufin ki je gida ki huta Naga kingaji dayawa,Yana magana kwalla na fitowa acikin idonsa," murmushi saliha tai tare da cewa" uhm ay ni bance maka nagaji da Zaman gidankaba ko kaji na taba fadamaka. da dakake wahalar Dani ma bance nagaji ba sai yanzu ,ay Zaman gidanka yazama Dole ,kuma kamar yadda kafada ada haryanzu a Haka muke mutukaraba takalmin kaza ehe " Tana Gama tadamasa haka ta shige daki tabarshi a gurin , Shiko bayan shigarta daki zama yayi a kasa Zaman dirshen yashiga rusa kuka abin tausayi🥺) 5 Yana barin unguwar su Habib ya tari me nafef ya kaishi unguwarsu, bayan tasauka ya biya kudi, ya kwasa a guje betsaya a ko Ina ba sai kofar gidansa Yana zuwa ya tarar da dalibansa sun taru da yawa suna jiran dawowar sa, tun daga nesa suka hangosa Yana gudu Yana waige waige, ay ko suma Basu Dan lokacin da suka fashe kowa ya kama gaban sa,shima Malan Yana zuwa ya fada gidansa ,matarsa da yaransa guda uku suna zaune ya shigo a guje Nan danan suka shiga tambayar lafiya kuwa malan, shi dai malan kwai Kira yake aljana aljana ya bamka daki ya rufo kofa, sumako daya dakin suka shiga suka sa Sakata, suna mai da numfashi , daya daga cikin. Yayan ne ya bude Baki zai magana da sauri ,mahaifiyarsu ta rufe masa Baki Tana cewa "shuru kar aljanar ta jimu, Kai baka da hankali malamma ya nemu gurin buya ballemu,tun da kukaga haka wannan aljanar ta dabance, mugodewa Allah ma da bata kashe Shiba.... ****assalamualaikum ,sai da tayi sallama yakai sau uku Amma ba a amsa ba hakan yasa ta tura kai ciki ,kai tsaye bedroom ta nufa hannunta dauke da Kayan marmari irinsu kankana ayaba lemo da sauransu, tana shiga ta sameshi a kwance a kan bed idanuwansa a lumshe Yana futar da iska daga bakinsa a hankula. Karasawa tayi ta tsaya a kansa Yana kallonsa tana zuba murmushi kamar wata tababbiya, muryarsa ta tsinkayo Yana cewa, waya Baki izinin shigomin bedroom ,Kai tafara sosawa tamarasa me zata ce masa, Can kuma ta fara magana murya narawa tace " am Dana,dama momy ce ta fadamin baka da lafiya shine na kawomaka kayan maimari don nasan zaka ji dadin su sosai, shiru yadanyi daga bisani kuma yace," okay to kimayar banaso" Kai Yaya juneid Dan Allah ka karba kasha,bana son inganka cikin yanayi Mara dadi" short up ya daka mata tsawa ta re da Mike wa zaune yace" Kifita daga rayuwana Anisa ,nace bana sonki ko anta ba so dolene, Meyasa Baki ganewa ne ,wannan shine na farko Kuma na karshe,idan kika sake bari nakara arba da wannan fuskar taki, saina sabamiki kamanni, oya get out" ya daka mata tsawa, a guje Anisa ta fuce waje,tana kuka bata tsaya a ko Ina ba sai dakin ta, durowarta ta bude tashiga hada kayanta a akwati Yana share kwalla,zuciyarta na tafasa kamar wuta ,sabo da tsananin zafin maganar da juneid ya fada mata... Momy kam Tana zaune afalo taga shigar Anisa dakinta tana kuka,dasauri mom tabi bayanta har dakinta,Nan ta sameta tana hada kayanta zata tafi, dasauri mom ta karasa ta dakatar da ita tare dacewa, "Anisa mekike haka ,Ina zaki tafi , meyafaru Naga kinayin kuka?'kodai wanine ya bata Miki rai"?. Kuka ne yasake kubucewa anisa muryarta na rawa tashiga cewa "momy Dan Allah inason ki fadamin gaskiya shin ni mummuna ce,ko dai Ina kama da buriné,bansani ba,momy menene ay buna ,menene Wanda bani dashi Wanda wata macen take dashi,ko dai Ina da wani nakaso na wan da ni bansan dashi ba?" Alokaci daya anisa ta watsowa mom duk wadannan tombayoyin da suka sa kam momy ya kulle... Cikin mamaki momy take tambayar ta tana cewa "Anisa meyafaru ne wai,kinki kifadamin abin da ya faru sai ma wasu kalar tambayoyi dakikemin wadan da bansan amsarsu ba. "Momy kinsani wallahi kinsani, kinsan abin dayasa su ya juneid basa Sona Kuma basa son ganina, menayi musu ,nifa jininsu ce menene yasa zasu dinga hantarata mena tare musu,kawai dan nanuna ina sonsu,dafarko naso yaya Habib sabi da ina ganin dan uwanane zaisoni kamar yadda nake sonshi sai aka samu akasi,yanunamin baya sona ,da akai Haka kika cemin idan yay juneid yadawo zai Soni har ya aureni, ni dakaina sai da na ce Yaya juneid ba tsara na bane yafi karfina bazai Soni ba,Amma sai kukace zai Soni,haka shima nadauki son duniya na Dora masa,haka na dinga rainon soyayyar shi a zuciyata har yadawo, shine zai ce baya sona ,har gwara Habib Yana sakarmin fuska muyi wasa da dariya,shi fa ,hakayace ma yatsani ganina,muddum nasake bari muka Kara haduwa dashi sai ya min abin da har abada bazan manta da Shiba, dan Haka shima na hakura dashi ,koda mazan duniya sunkare wallahi yadda annabi yabar duniya na hakura da auren su , zan koma gida wajen mahaifiyata nanemi yafiyarta muzauna har Allah yabani miji nayi aurena, Kuma kusani wanan abin da akeso ayi yariga da yaraba zumuncin mu har abada babu mu babu ku, Tana Gama fadar haka tazuge zeef din Jakarta, ta zata tafuce tabar dakin bata tsaya a ko inaba sai abakin get, ko da megadi bata jira ya bude mata get ba ta bede ta futa, tana futa tafiya kadan tayi akai sa,a tasamu me nafef ya dauketa suka tafi..... Momy kam zamatayi agefan gadon,tayi tsuruuu tana tunani ,Harcikin zuciyar ta bataji dadin abinda yafaru ba,dada yadda zatai sai tasa juneid ya auri Anisa,Amma Babu dama sabi da mahaifinsu yace bazai musu auren doleba dauk da tasan idan tasamu juneid z.cai yadda ya auri Anisa koda bayaso, Sabi da kaf cikin yaranta shine mebiyaya duk abin da tacemasa alokacin yakeyi koda bayaso, yakamata wanan karon tabarshi ya bi zabin sa,ita kuma anisa Allah ya zaba mata miji nagari, ameen summa ameen ...... ****Dakin juneid momy tashiga tasameshi a kwance, wanan karon idonsa a bude yake da alama tunani yakeyi ,karasawa tai tazauna agefansa tare dacewa"juneidu ya jikin naka, dasauki momy ,to Allah ya Kara sauki, shuru gurin ya dauka na Dan wani lokaci daga baya kuma momy tace" Junaidu ,naam momy ya amsa a murya a sanyaye, "meysa zakaiwa Anisa haka ,haba Junaidu bafa ta haka ake nunawa mutum ba koda baa sunshi ,abin da kamata be daceba ,Kai da nasanka da hankali da nutsuwa Meyasa zakace bakason ganinta eh,ba ahaka ko da ba itaba kada kasakewa wani irin Haka kajini ko" uhm yayi murmushi yace INSHA ALLAH momy bazan sakeba yanzu ina ita anisan take?" Yayi tambayar tare da kafe momy da ido, hmm abin da kaimata ne yasa taji babu dadi ta tafi gida, what momy gida oh my God, shikkenan zataje ta turo Mami tazo taitamin fada Aka, kai ubanka Junaidu watoma mamin takuce zatamaka fada Aka ,banasonfa rashin kunya, kakiyayeni... ****Tom anisa Tana Isa gida ,tatarar da mahaifiyarta a zaune ta zabaga tagumi ta zubawa t.v ido, sallama tai tashiga ta zauna agefanta,itako hajiya adama dagowa tai ta kalleta cikin masifa tace, meyakawoki gidana, yanmma kinzo ne kigayamin juneid yafini agurinki,kuka anisa ta saki tare da fadawa jikin mahaifiyata tace" Dan Allah mami kiyi hakuri wallahi sai yanzu nagane kece gatana kece komai nawa ,Dan Allah kada kiyi fishi Dani ,Ina matukar bukatar ki akusa Dani wallahi indai jinain uncle alhassan ne na hakura da aurensu ,koda ko hakan zaisa zuciyata ta buga, Allah mami dagaske nake nafahimci Babu Wanda yakaiki Sona,basa Sona basa kwaunata,na hakura har abada... Itama hajiya Adama kuka tasaki Takara kankame anisa ajikinta tana dan bubbuga bayanta tana bata hakuri da rarrashinta,dakuma nasiha kala'kala akan RAYUWAR duniya,ahaka har Anisa tayi shiru... Uhm Allah saiki sanmasowani koshin wahala Allah yasa mudace😭 ****safiyya nazaune a gaban mahaifiyarsu tana bata labarin yadda sukayi da saliha dakuma halin dasaliha take zaune a gidan Habib kwarai ummansu taji dadi da yakasance saliha ce matar Habib ba safiyyaba,sabi da saliha tafi safiyya jarumta da kuma son daukar fansa akan abin da akaimata....... MAR'ATUSSALIHA 6... IN THE MORNING...... Da sassafe saliha ta fito daga dakinta yunwa ta adda beta, tabason shiga kicin domin ta samawa cikinta Abinci, Abin mamaki tana fitowa taga Kwan falon a kunne, karasowa tayi cikin falon,Nan ta hango mutum a zaune ya takure guri daya,karasawa tayi kusa dashi,gamamakin ta saitaga ashe rawar sanyi yake Amma yakasa tashi,jiki a sanyaye saliha ta durkusa a gabansa, tafara masa magana murya a sanyaye cikin nutsuwa tace " Habib meyake faruwa ne, kardai kacemin anan ka kwana,?" Dago runannun idon sa yayi ya zubamata su,yamarasa mezai cemata,kawai sai ya kakaro murmushin karfin hali ya sakar mata,sannan ya ce "saliha zan fadamiki gaskiyar abin da yake damuna ,Amma Dan Allah idan nafada Miki kada ki kirawo wadannan aljanun naki,wallahi banason suzo sukara wujijjigani nasan idan suka sake na uku kasheni Kuma zasuyi," dariyace ta kusa subucewa saliha amma kuma ta maze tace" fadamin kaji INSHA ALLAH bazasu zoba,ina jinka fadamin" "Yauwa daman bawata magana bace kawai dai sonake nace miki wallahi ni dagaske nagaji dazama dake ,kitaimaka ki tafi gidanku ,nafahimci indai nacigaba da zama dake wataran saikin kasheni,dan Allah kitafi indai kuma ba da wani manufa kika aureni ba ,dubeni fa duk yadda nakoma kamar ba ni Habib ba ananfa n'a kwana ina kuka,wallahi Allah ya Isa nashani wannan jarababben auren...... "Au jarababben auren Kuma, hmmm Habib kenan kamanta yadda akai ka aureni, zuwakai fa ka auroni ta karfi kanuna kai wani babban kwarone a tantiranci,harda wani cewa tarbiyya zaka koyamin da hankali, Bekamata kakaraya da yawa Haka ba tunda aykin lada zakayi... "Saliha kinyi hankali ay wallahi kina ma da hankalinki daman fadamake kawai amma ni bantaba ganin Macé me hankali kamarkiba" "Wallahi Habib banyi hankali ba dasaura au ,kabari idan kagama koyamin hankali sai natafi gidan tsohona ko,kaga ay yanzu idan natafi ban kwauta makaba sabida kana tsaka da samun lada kuma ace n'a dakatar da samin ladanka ,ah Babu inda zani inan harsai naga kacika littafinka da lada", kwallar dake kwance a idonsa ne yakarasa fitowa zuwa kuncinsa,yace wallahi banason ladan indai saina zauna da bakar kaddara kamarki zansamu, n'a hakura da samunsa,allah natuba na hakura da masoyiyata ta asalima na ci,amanarta balleke da n'a aureki cikin sauki,kodan kinga ina tsoranki,dagayanzuma nadaina jin tsorannanki kiyi duk abin da zakiyi... Ay Yana tsaka da magana Yana hura hanci,yaji saukar wani gigitaccen mari a kuncinsa ,Wanda yayi sana diyyar ganin wasu taurari sun gifta acikin idonsa,tsit yayi har da kama baki,hawayen azaba na fitowa daga idonsa, sannan ya zuba mata su Yana kallonta,itama kallonsa take ido cikin ido fuskarnan Tata a murtike kamar Daren mutuwa,daga inda take tana inya jiyo yadda bugun zuciyar Habib ke harbawa dakarfi,kadan yakejira juciyarsa ta buga sabi da tsananin tashin hankali, ganin Haka yada saliha ta Mike tsaye ta soma tafiya ,sannan ta tsaya cak ta juyo tace masa,na hakura na barka yanzu,amma da sharadi, daga yanzu nice Kai Kaine kakoma ni, duk kannin wasu ayyuka kaine zaka dinga yinsu a gidannan,kuma dagayau kullum kadinga zuwa kagaisheni kafin ka fara aykinka kafahinta!!!!!! Tadakamasa tsawa, ay Habib besan lokacin dayace eh eh na fahimta hajiya saliha "wata tsawar tasake dakamasa tace kull hajiya kurum kada kasake cewa saliha" to to angama hajiya"yafada tare da share zufar da ta karyo masa , murmushin gefan fuska yadanyi sannan tace "Kuma ni dakai babu rabuwa Babu kishiya,mutu karaba, "dasauri ya amshe harda yimata murmushin karfin hali yace Kuma takalmin kazaba, Allah ya jadaren hajiya ta Amarya kuma uwargida a gidan Habib matata tadanan acikin mata, saliha dai bata saurareshi ba ta shige daki tace inajiran yanzu kakawomin breakfast,angama ranki yadade hajjaju"yatashi da sauri ya shige kicin.... Yana shiga kicin din ya samu guri ya zauna,ya saki kuka zuciyarsa kuwa kamar ta fito waje Sabi da azaba"sai dayayi kuka me isarsa sannan ya share hawayensa ya Mike,yashiga malkada kayanmuya,sannan ya tafi ya kunna gas yadora ,indomi domin ita kadai ya iya girkawa, bayan yadora ne, ya dakko albasa yafara yankawa,Yana tsaka da yankawa ya zaftare hannunsa,saiga jini ya fara zuba,Nan take hankalin Habib ya tashi,ya shiga neman abinda zai kulle,can gefe ya hango wani audiga da sauri ya dauka ya baybaye gurin da ita,sannan ya dakko albasar yashiga wankewa bayan yagama ya zubata a indomin, yakoma gefe ya Dora da kukansa Yana tsaka da yin kukan yaji kamar indomin tana kamawa,ay dasauri ya nufi gurin ya sa hannunsa wai zai sauke,nan take ya kone,wata uwar Kara ya kwada ya koma gefe ya zauna yagama hucewa sanan ya dawo ya dauki tumma ya sauketa, gabakidaya acikin plate ya juye aciki,sanan ya kashe gas din,yasa cokali a ciki,ya nufi dakin saliha Yana shiga yasameta zaune a kan kujera idonta n'a kan t v dake manne ajikin bangon dakin,karasawa yayi ya dora plate din akan table din dake gabanta,sana ya koma ya dakko shayi hadin kauri ya kawo mata,juyawa yayi zaitafi ya tsinkayo muryarta tana cewa "Ina zaka ay baka gamaba dasaura,kashiga bedroom Dina ka gyramin kafin nagama inaso zandan kishingida, batare da yace komai ba yazo ya huce ta gabanta zuwa bedroom dinta yashiga aykin gyrawa..... Yana tsaka da geran dakin saliha ta shigo ta kwaso masa fant da bureziya nata da kuma Kayan bacci ta kawo maso ta wanke, Habib ne ya tsaya ya kafeta da ido can Kuma sai yace "ay Naga da injin wanki a gidannan meyasa bazan ki wankeba sai ni zanwanke, batarai tayi tace " to bazan wanke ba Kai nakeso kawankemin ko baza ka wanke bane, jiki n'a Bari Habib ya karbi kayan ya ajiye yace ,"wa ni na Isa nace bazan wankeba ni awa, "oho dai kuma wallahi da hannunka nakeso ka wanke,yau inason ka wanke fant da bureziyar karuwa", a gigice habib ya dago ya kalleta yace " da hannnafa kikace, Wai Dan Allah bakije islamiya ba,kinmanta namijine sama da mace,ko kinason tsinuwar mala'ku ta tabbata akankine, ko dai kinmanta ni mijinkine" "au au kamanta kace har aba da bazan taba zama matar kaba kawai ni baiwa ce ka auro,ba matar aureba" to aynima yanzu bawa na aura ba mijin aureba, tanakai wa Nan amaganar ta tayi taki ta fuce ta bar gurin, shiko Habib zama yayi ya zabga tagumi domin yamarasa meyake damunsa,izuwa yanzu kam yayi danasani yafi a'irga tabbas bature yayi gaskiya dayace idan kasan abin da zaka fada wa mutum,to bakasan irin abin da za a dawo maka dashiba ,shiyasa ubangiji yakecewa,idan kaga bawana Yana aikata barna to karka muzanta shi koka zageshi, idan zaka iya kayimasa addu,a... MAR'ATUSSALIHA BOOK 2 7... Tom bayan Habib yagama gyran dakin, ya kwashi wanki ya futa harabar gidan, zama yayi ya soma wankin,yanayi Yana yayyatsine fuska shi adole me kyenkemi,jiyayi anyi hown megadi ya bude kofa dasauri ya daga kansa ya zubawa get din ido gomin ganin Wanda zai shigo, motar munir ce ,bayan ya shigo yayi parking,ya fito,karaf idonsa ya Kai kan Habib da yake Daman wanki Yana zufa, abin mamaki yatsaya Yana kallon ikon Allah,megadine ya karaso kusa da shi yace ranka ya Dade ,Naga katsaya kana kallon yallabai,da sauri munir yace" kai uban me kake daba zaka karbi wanki kayiba kabarshi Yana wanki sabi da bakasan aykinka ba" "wallahi naje nace yakawo nayi masa ya dakamin tsawa har da cemin idan nasake ko kallon inda yake saiya koreni daga ayki" munir besake cemasa, komaiba ya nufi inda ya ga Habib,Yana karasawa daf dashi gamamakin sa saiga Kayan mata yake wankewa,cikin mamaki munir yace "Bross mezangani Haka wayasaka wankin Kayan mata" shuru Habib yayi masa daga bisani kuma ya dago tare da yimasa murmushin karfin hali yace "aykin lada nake.. "Aykin ladafa kace,Kai yanzu Habib duk ayyukannan na duniya da,akesamun lada bazakai ba,sai dai wankin Kayan mata" "tukunnama Wace shegiyar ce ta saka ka wanki!!!!! ?" Dasauri Habib ya rufemasa Baki ,Sabi da sauri ma harda kumfa ya watsamasa a Baki,yace" Kai baka da hankali wacece shegiyar kakulla ba,acewa mutum shege ,kadaina " baki da hanci munir ya saka Yana kallonsa cikin mamaki,domin shi yanzu lamarin Habib tsoro yake basa,gaba kidaya ya zama kamar zararre gawani Baki da yayi,ya rame,magana yafarayi yace",waini bross meyake faruwa ne gaba kidaya ka canza "why" hmm kawai yace yayi masa banza yacigaba da wankinsa har yagama minir Yana binsa da kallo.. Yana Nan zaune ya tsinkayo muryar saliha tana cewa "Wai baka Gama bane,tun dazu Ina jira kazo ka gyra falonnan yayi datti,murya narawa Habib yace,Kiyi hakuri hajjajuna sabi ,hudu nayi sabo da sufita sosai Bari nazo nayi sharar, ", Munir dake zaune yayi mutuwar tsaye kallon abin yake kamar a mafarki yamarasa me zauce,hakanne yasa yamike tsaye,ya kalli Habib yace,bross ni zan huce idan kagama bautar kaje Momy na kiranka tace tun shekaranjiya take kiranka wayarka a rufe,danhaka tana son ganinka,ni kaga tafiyata"sai anijima Jani talau, murmushi Habib yayi yace ,"nafika ko agirin Allah tun da ni yanzu aykin lada nake,kaikuma nasa ido "Yana kaiwa Nan a maganarsa ya shige cikingidan... Yana shiga cikin gidan ya dakko tsintsiya yashiga share falon bayan yagama ya shiga yin mopping sannan ya koma gefan kujera ya zauna ya huta... Tashi yayi ya shiga bathroom yayi wanka ,bayan ya Gama yafito ya saka doguwar riga milik me kwai da sheki,gaban mudubi ya karasa,yadan shafa Mai daga Nan Kuma ya fesa turare ya fito,afalo yasameta a zaune,wannan karon ba kallo take ba karatun qur,Ani mwgirma take cikin voice dinta me dadin gaske,karasawa yayi gabanta ya zauna har ta kammala ayar karshe ashafin tacikin suratul Maryam" dago ido tai ta kalkeshi ko kiftawa Babu tace "lafiya inazaka" kodai gurin Amaryarka zaka?" Tayi maganar tare da sakar sa murmushi, murmushi ya danyi sannan yace"a,a momy ce takeson ganina" kinsan dai n'a miki alkawarin babuke babu kishiya hajjajuna, "au hakane rom shikkenan Adawo lafiya,kuma karka dade don inaso kazo ka doramin abincin dare" oky badamuwa insha Allah bazan dadeba ,Yana gama fadar Haka ya Mike ya nufi hanyar futa daga falon. Bayan futar Habib saliha ce zaune tana tinanin irin abin da ya faru da ita da Habib ayau tabbas tasan Bata kyauta masaba, Amma Babu yadda ta iya idan ba ita ba Babu wan da zai iya koyawa Habib hankali,yanzu gashi ko banza ya Dan fara hankali,tafada a kasan zuciyata tare dacewa hm yanzu muka fara wasan.. __________________________________________________malan ke zaune acikin iyalansa Yana bawa matarsa labarin abin da yafaru dasu a gidan Habib ba Karan tsorata matar malan taiba, sannan taci dariya,Amma Babu damar yin dariya yadda zata isheta,Sabi da malan Yana zaune karyace tamasa rashin kunya, kallonsa tayi race " Amma dai maln zaka koma kataimakeshi ko da Basu Gama barin jikinta ba,me Wai me kike nufi"? "Ina nufin aljanun baiwar Allah Nan tana bukatar taimakon kafa malan "wani inkinganni alahira kaini akai ay ni dazuwa gidan habibu har abada,ke koyanzu n'a hadu da wannan yarinyar me suffar aljanu saina gudu wllhi,hmm dan bikisan wahalar danasha bane.. To Habib Yana Isa gida, Afalo ya samu momy da juneid a zaune suna magana,Yana shiga dauke da sallama abainsa yace "assalamualaikum "wa alaikumussalam" momy ta amsa tare da cewa"Dan halaq yanzunna muke zancenka,nakecewa juneid yaje yadubamin Kai lafiya"Murmushi Habib yay yace lafiya kalau momy kawai da saliha ce take tsoron zama agida ita kadai shiyasa nake zama, Kuma dama yau ko Baki kirani ba zanzo domin na gaisheki" jum Junaid yayi Yana tunani anyakuwa ba akwai wata matsalar ba Amma dai shikkenan zai tambaya yaji, tashi yayi tsam ya nufi sama tare dacewa Habib idan kungama gaisawa da mom inason ganinka," okay Babu damuwa "yafada tare da zama a gaban momynsa yace " momy Ina wuni "lafiya kalau abee Ina matar taka kunanan dai lafiya?" Lafiya kalau Alhamdulillah momy" yayi maganar tare da sunnar da Kai. Zama sukai shuru aguri,tako momy ta zubawa danan ta ido ganinn yadda duk yacanza yayi Baki ya rame sai kace mejinyar kanjamau, gyran murya tayi sanan yace abee a kwanakin Nan Ina fuskantar yanayinka Naga gaba daya duk ka canza meyake faruwa ne? Banaso ka boyemin komai nifa mahaifiyar kace jibi fa duk yadda ka lalace kamar ba Dana Habib ba ,kai da ake ganin ango acikin walwala da annushuwa, dakuma farinciki ,har ma aga yayi kiba yacanza, amma Naga Kai angoncin naka nadaban ne daga ace yau yau kana gadon asbiti, sai ace jibi baka da lafiya gata Kuma naganka ajare" kwallar da ta cicciko ce a idon Habib ta karasa jubowa,ya bude Baki da niyyar yin magana yasaki kuka kamar karamin yaro' Nan take hankalin momy yatashi Dan tun da take da Habib rabon dataga yayi kuka har tamanta sai dai shi yabawa wani kuka,Amma waiyyau shine agabanta take zubar da hawaye sabi da wani abun" habibu fadamin meyake faruwane ? Momy najawo wa kaina masifa da bala'i naje na auro"yar aljanu Dan Allah momy ki taimakeni kice Mata na mutu,Kinga saiki boyeni Dan Allah kinji momy "what!!!!!! "Yar aljanu Kuma bangane inda kadosa ba Habib nifa banfahim ci zancenka ba, kafahim tar Dani akan wa kake magana?" Momy akan saliha mana matata, kiyi hakuri momy banfada miki abin dayasa na takura sauna auri yarinyar Nan ba,kintina wata yarinya da tacemin kashin kare yafini daraja !!!!! "Eh natuna Habib fahimtar Dani saime yafaru "momy nikuma shine naki hakura sai danasan yadda nayi na aureta domin na Rama abin da taimin, Ashe aljana ce dan Allah momy kitaimakeni zata kasheni wallahi ki boyeni kice na mutu" "kujini da shashan rayo sawani abu kake kamar danshekara 10 d'Allah kadawo hayyacinka mana"Kai nake fadawa kabi duniya a sannu, bakomai ne ake ramawa ba dagacikin imanin mutum, akwai haruri amma Kai bazakaji fada ba ida anmaka ko, ka adole dangidan shahararren mekudi, to Bari kaji abee anyi Wanda yaninka mahaifinka kudi mutumin da yakasance besan adadin kudadensa ba,kafadamin ina yake yanzu Hatta iyalansa ina ganin basa aduniyar nan koda tashin labarin su bakaji ayanxu habibu kaji tsoron allah sannan karike addu,,a idan Kai Haka babu abin da zaisame ka"katashi kabani guri dan ni banyarda da wannan zancen nakaba"... Tashi Habib yayi jiki babu kwari tanufi sama gurin yayansa juneid,Yana shiga yasame shi zaune a gefan gado,ya kurawa computer ido, sallama yayi masa sannan ya karasa yanemi guri gefansa ya zauna" yace " Yaya juneid Ina yini "lafiya kalau Habib " yauwa Daman sonake na tambayeka kafin na zo katsina kacemin bakason matarka Kai Sabi da daukar fansa ka aureta dan karama abin da taimaka" nadan zaku iya shiryawa kukoma rayuwa cikin farinciki kamar kowanne ma'airata "bana tunanin kaidai Habib zaka iya hakura kafadamin gaskiya menene yake faruwa agidanka" nasan Haka kurum bazaka kizuwa gidaba bayan kasan bani da lafiya"bama hakaba jibi yadda kabi karame kayi Baki ,Uhm. Habib yayi murmushi yace Yaya kenan bawani Abu bane kawai dai itace take jin tsiran gidan shiyasa bana zuwa nake zama nakula da ita, "dariyace ta kubucewa juneid wadda bemasan lokacin da tafito ba yace "Habib nizaka rainawa hankali bayan nasan ka nasan halinka,Kai tunkafin kazo duniya nazo ta narigaka shan iskar duniya idan zaka fadamin gaskiya kafadamin idan kuma bazaka fadamin ba gahanya nan Allah ya Kara dankon kauna da kurawa "Allah ya barku tare har'abada " what!!! ba aminba Yaya "wallahi sai yanxu natabbatar baka Sona Kai makiyi nane " bangane nu makiyinka bane addu,a fa namaka me kyau"to indai wanan addu'ar ce banaso ni dazama da waccan aljanar har abada bazamu taba zama guri dayaba ,Kai bakasan akan Kaya nakeba shine har dacewa Allah ya barmu tare ,badai Nina wallhai sai dai inkai allha ya barku tare..... Hhhhhh juneid yayi dariya yace uhm ni dama nasan akwai abin dayake faruwa ,allah sarki dan,uwa kayi Shirin mugunta Kuma abin yakare akanka ,kaikana abinka Ashe aljana ka auro,to Allah ya kiyaye gaba " au yanzu ya juneid abin da zakace kenan kanagani fa yanzu jirana ma take na koma na Dora mata abincin dare yakarasa maganar kamar zaiyi kuka, "hm Habib ni kam babu abin da zan iya cemaka yanzu Dan komai ya faru da Kai kaka jawa kanka, abun da zance maka shine kacigaba da hakuri har lokacin da Allah zaisa tagane gaskiyar kaimijinta ne tafara maka biyya"me wai ni inzaman aure da karuwa allah ya kiyaye inazauna da ita zaman aure ni ka batamin rai wallahi Kai kullum nazo gaisheka sai ka batamin rai,Yana gama fadar Haka ya Mike tsaye yanufi hanyar fita.... ********************************abangaren anisa kuwa tanemi yafiyar mahaifiyar ta sunciga ba da zamansu subiyu rayuwarsu sukeyi cikin farinciki da annushuwa musamman yadda hajiya adama taga "yar Tata ta hakura da auren juneid da Habib sai itama hankalinta ya kwanta. To yau kamar kullum suna zaune a falo suna Hira Anisa ta kalli mahaifiyata tace "Mami "naam Anisa"inason nakoma school nayi digiri tunta dai yanzu Naga ba aure zanyi ba, inason asamamin konda makarantar kwanace a zariya ko kano naje nayi digiri, Ina tinanin zanfi maida hankali nayi karatu can Kuma hankalina zaifi kwanciya, shiru hajiya adama tayi,nadan wani lokacin daga baya kuma ta dago ta kalli anisa tace" Tom shikkenan anisa zan duba magani zuwa gobe idan abin zaiyuwu" murmushi anisa tayi tare da cewa Allah ya nunamana goben darai da lafiya.... 8.. __________________Tom bayan Habib ya Isa gida,azaube ya samu saliha ta sha kunu,ta hade girar sama data kasa Tana jiran dawowar sa,Yana shiga yayi sallama" shiru bata amsaba saima masifa da ta fara masa da kwandon bala'i tace"Habib Ina kaje ,banace kadawo dawuri zaka doramin abincin dare ba,saibi da tsabar ka ajiye shanyani sai karfe ,10 na dare zaka dawo Ina katsaya" Tana magana Tana hura hanci kamar wata uwarsa,Habib kam zuwa yanzu yagama tsorata da lamarin saliha, sannan ya fahimci inda ta dosa,sotake kawai ta kashehi ta huta,to ko indai hakane maganarsa gwara ta kasheshi kwai ya bi masoyiyarsa hankalinsa yafi kwanciyar" saliha kuwa ganin yadda ya tsareta da ido Yana kallonta ne yasa tace" Habib tunanin mekakeyi da bazaka iya cemin nayi hakuri ba!!! Rausayar da muya yayi yace"Dan Allah kiyi hakuri hajjajuna wallahi ban iya girki bane,shiyasa naki dawowa da wuri,ni abu buyu naiya girkawa daga taliya sai indomi, bayannan ban iya komai ba, Dan Allah kiyimin afuwa kafin inshigo gidannan sai da na tsaya gurin wani maisai da abinci natambayeshi idan zai koyamin,kuma yace zai koyamin gobe na fara zuwa.. Memakon wannan abin da yayi yasa saliha ta tausaya masa ,saima ta juyar da kanta gefe tasaki murmushi tace "Allah ya kaimu, oya muje mu kwanta,"agigice Habib ya dago ido ya kalleta yace,"mukwanta Kuma Aina zan kwanta tab Allah ya kiyaye na kwanta dake" "Au Allah yakiyaye ma zakace "banace kadainamin taurin kaiba,saikuma na dagaka na doka dakasa kafi kowa zama abin tausayi"to ba irin kwanciyar aure nake nufiba ,Wace zata Kwanta da Kai Allah ya kiyaye Nima na kwanta da Kai gado daya,Kai da ba mijina ba kaifa bawanane ,yanzumma bautar zamuje kayimini bawani abuba ay bacci agidannan kadainashi, zamuje ka dauki mifici kamin furfita harnayi bacci" "Furfita fa kikace, naga akwai fanka adakin sannan akwai AC meyasa bazaki kunnaba " "Banyi ra,ayiba kuma bansaba da fanka ko AC ba gidanmu babu damifici nake fifita agida Dan Haka Dole kamin furfita da wayasa kaje hargidan iyayene ka dakkoni dan bazance auroni kaiba, idan da kasan bazaka jurewa wahalaba da baka auro "yar talakawa ba, kaje ka auro "yarmasu kudi,wadda ubanta ya Tara,Kai nifa bada banba ma sainace aje ayo odar sauraye akawomin sudinga cizona sabi da nasaba kwana acikinsu, wallahi ko kazaba na kaika dakin kiwona da kasa Aka ginamaka/ kokuma ka kwana kanamin furfita,zabi daya... Runtse ido Habib yayi ya bude tare da furzar da iska daga bakinsa, ya daga Kai ya kalli saliha wadda ke tsaye ta kuramasa ido Tana kallonsa Tana hura hanci,uhm yayi murmushin karfin hali yace" shikkenan naji Zan kwana adakin can Amma ni bazan kwana inamiki furfita ba" oky tafada tare da juyawa ta dauki Kee din dakin tafita Habib Yana gaba Yana binsa abaya harsuka karasa wannan dakin me duhu Wanda Habib yasa Aka Gina domin kiwon saliha ,bude dakin tayi yashiga,sannan ta kalleshi tace,"to habibty na sai dasafe ko "batare da tajira me zaiceba ta datse dakin da kwado ta juya jiki Babu kwari tashiga part di ta,daki tashiga ta dakko fulo tadawo falo ta kwanta ,runtse idonta tayi,amma ta kasa bacci,kawai sai ta Mike Zane ta hada Kai da gywa tasaki kuka,tana tunanin irin halinda habib zai shiga awannan dakin mekama da kurkuku,Harcikin zuciyarta tana tausayinsa Amma Babu yadda ta iya dolene ta koyamasa tarbiya tun da tafuskanci islamiya bata ratsashi ba... Shiko Habib can kuryar bango ya nufa ya rakube Yana rawar sanyi, sabida lokacin sanyine, gashi Babu abin da zairufa ga sauro sun dameshi, abubuwa sunmasa yawa ga futsari yanaji Babu bandaki balle yashiga yayi abinka da be sababa duk inda sauro ya cijeshi saiya kunbura gaba kidaya jikinsa ya hadu yarure koina sosawa yake Sabi da azaba , Kai na takaicemuku karshe dai Habib sai a wando yasaki futsarinsa, Daman ga lokacin sanyi gakuma jiki ya jike sharaf abin ba,a magana kamar yadda Habib yaga dare haka yaga Rana koda sodaya bai runtsa a dakinnan ba yayi kukan xuci yayi nafili har yagaji, wannan lokacin be ya fahimci bakain da saliha take shiga idan ya kulleta a dakinnan, tabbas yayarda ya azaftar da ita,Ashe shi yanacan Yana bacci hankalinsa kwance ita Kuma tna Nan ko baccinma batayiba,Kuma ahaka zaisata shara da alki da sassafe tabbas idan benemi yafiyar wadan da ya zalinta ba sai Allah ya saka musu da gaggawa, Haka dai Habib yaciga ba da tunaninsa dakuma danasa ni har gari yawaye. . Saliha kenan baiwar Allah Ashe itama kamar yadda Habib be bacciba haka itama batayi Shiba ,Sabi da tsananin tunanin halinda habib yake alokacin,domin ta San irin masifar da bala'i n da Tasha acikin wannan Dali ta wahala sosai,to itama kenan da tasaba da wahala balle kuma Habib da yatashi cikin gata da daula. 9.. Mikewa tayi tadauki Kee din ta nufi dakin,bayan ta karasa ta saka kee ta bude kofar, sannan ta shiga "innalillahi wa'inna ilaihirraju,un"ta furta tare da yadda mukullum ta shiga cikin dakin a guje, inda Habib yake ta nufa,tashiga jijjigashi Amma Habib shiru kakeshi baya ko motsawa, jikinsa kuwa duk cizon sauro abinka da farar fata jikin yayi rudu rudu ga zarnin futsari ga wahalar da yasha, cikin sauri saliha ta kofa part dinta ta be bo ruwa ta yayyafa masa,sai gashi yaja wani dogin numfashi me karfi"tare da bude idanunsa wadan da suka kunbura sukayi jajur Sabi da azaba, saliha ya kurawa ido yana kallo tsananin tashin hankalin da tashiga Sabi da shi" itako saliha hankalinta yatashi cikin sauri tashiga cewa " sannu Habib ,sannu kaji"Habib kuwa daker ya iya bude Baki yace yauwa,sannan ya Dora da cewa "Dan Allah kada kisake kulle kofarnan ki taimakeni zuwa dakina kinji" kada kikasheni Dan Allah ki kamani muje na wanke jikina" kwallar da ke makale a kwance acikin idon saliha ne ya karasa zubo mata, tace"kayi hakuri kaji ko insha Allah bazan sake kawoka Nan dakinba, tana maganar tana rike hannusa ta taimaka masa ya tashi shuka fara tafiya, gani tai Habib ya zuba mata ido Yana kallonta "ga mamakin ta sai taga Yana sakarmata murmushi Amma duk da Haka bata kulashiba itadai kawai ta dauka cewa Habib zafin ciwone yasashi yake murmushi" Saliha kam bayan sun karasa dakin Habib ta ajiyeshi a gefan gado,sannan ta tsaya tace "Bari na kawomaka ko shariye kadansamu kasha, murmushi yayi tare da taune lebe daya ya daga mata Kai alamar takawo, Fita tayi ta hado masa shayi me kauri ta kawo masa,ta ajiye lokacin har yashiga yayi wanka yafito,bayan ta ajiyene ta juya zata futa Habib ya Kira sunan ta "saliha" yafada dakarfi"saliha kam juyowa tai da sauri tare da furta "ma,am "lafi..... Bata karasa furta abin da zata ceba ya caka mata wukar dake hannunsa adaidai cikinta, bayan ya lumamata ita aciki ne ya zaro ta yakara sokamata a gefan cikinta Babu tausayi Babu imani, ya cigaba da danna wukar harsai da tashiga ciki, wasu hawayene masu azaba sukashiga zarya a kuncin saliha suna diga a kasa,domin tsabar azaba Tama kasa furta komai saidai kawai tsiramasa manyan idanunta da tai take kallon wannan fuskartashi Yana sakarmata murmushin mugunta, Habib kuwa zuwa yanzu zuciyarsa ta Gama harzika hakanyasa ya zare wukar daga jikinta ,yasaketa ta fadi kasa Tana tafaman juyi zuciyarta na tafasa, dukda zafi daradadin da takeji idanunta Basu hanata kallon fuskar Habib ba, magana yasoma yimata Yana cewa " hmm yarinya kenan haryanzu bikisan wakika aura ba ,bakisan wanene Habib ba abaki kawai kikejin sunana,Amma bakisanniba ,Wai harni Habib zaki saka wankin kayanki, nihabib zaki kaiwancen dakin ki kulle,uhm Ada nayi tunanin na barki bazan kasheki ba, Sabi da Ina tsammanin ke yarinya ce,saikuma naga idan ban kasheki ba zaki jamini matsala babba, sannan zaki tonamin asiri,ni Habib Babu Wanda yaisa yace zai munwayo,karnake kallonki yarinya Yana Gama fadar Haka ya dauki wayarsa,ya dannan Kira bugu daya tashiga yadaga"yace zaka iya shigowa yanzu,Yana fadar Haka ya katse wayar" ba,afi minti 1ba aka turo kofar dakin subiyune suka shigo kana ganinsu kaga tantiran "yan duniya, sannan kaga Yan daba,durkusawa sukayi cak suka dauki saliha suka dorata akan wani dankaramin gado dasuka shigo dashi,daya daga cikine ya dakko farin kelle ya daure gurinda aka soka wukar sannan suka kalli Habib suka ce"yallabai yaza,ai da ita?" Habib ne ya kallesu yace "Ina doctor faruq ?" Eh doctor Yana ta can baya yanajiranmu domin yace da sassafe gobe zai huce meduguri" oky " kudauketa ku kaita gurinsa duk yadda za,ayi kada ta mutu,ayimata ayki idan ta warke,inason ku ganama duk wata azaba kowacce kalace,harsai tafada muku wacece ita"oky sir suka amsa gaba yansu suka futa tare da saliha, ajikin falon gidan akwai wata kofa waddda bakowane zaikula da itaba har sai kanutsu ,budewa sukayi sannan suka rufe ta,saigasu a bayan gidan inda Babu komai sai jeji,motarsu da suka ajiye ta baya ita suka bude suka dora saliha akan gadon marasa lafiya doctor Kuma yashiga aykin da akasashi, tafiya suka shiga yi suna ta zuga gudu har suka fita daga cikin mutane ma,ana suka kusan futa daga kano zuwa wata kasar daban.... Shiko Habib zama yayi ya rike kansa Yana tsara irin karyayyakin da zaiyi ya fitar dakansa daga zargi, dafarko dai jinin yafara gogewa ya gera gurin tass sannan ya dauke wukar daga gurin ,komai na gurin yageru Babu ko alamar anyanki mutum a gurin, sai da yatabbatar ya saita komai sannan ya dauki waya ya danna numbar wayar ya juneid,yashiga Kira , juneid kam Yana zaune gaban Miro ana gyramasa Kai saiga Kiran Habib ya shigo ,Kiran farko ya daga ya Kara a kunne sa tare dacewa "hello brother,kuka Habib ya saki Yana cewa" Dan Allah Yaya juneid kataimaka min,wallahi kaga nazo gida tun jiya amma Banga saliha ba Kuma natambayi me gadi yacemin Bata fita ba,Dan Allah kazo ka taimaka ,kasanarwa dasu momy "arazane juneid yace" what" ta bata to inazata kenan Kuma katambayi gidansu batajeba "eh Yaya bankiraba Amma Zan je yanzu dan Allah nidan kataimaka anemota yasake fashewa dawani sabon kukan" allah sarki bawan allah juneid ne yashiga cewa" kayi hakuri dan,uwa ka kwantar da hankalinka insha Allah za,aganta kaji ,kajirani yanzu zanzo gidan, yafada tare da katse wayar ya Mike ya dakko jallabiya fara ya saka futa... Shiko Habib Yana kashe wayar tsalle yashiga yi Yana cewa, honi habibu masifa,'meja Dani saiya shirya wallahi,ayanzukam Babu me zangina,tunda dai har nanuna musu Ina jin tsoran saliha Kuma ita take azaftar Dani ay Babu Wanda zaiyi tunanin na ayka shegiya gurin da ba,a dawowa🤣 Juneid ne yasauka kasa gurin iyayensa yake sanar musu da abin da yafaru, gaba kidayanzu hankalinsu ya tashi Babu shiri suka tashi suka shirya,aka nufi gidansu saliha,bayan sun Isa gidan ne suka sanarwa da mahaifiyar su saliha abin da yafaru atake a gurin ta yenke jiki ta fadi sumammiya, hankalin safiya kuwa idan yayi dubu yatashi, nan ta Mike tsaye tashiga kunnamusu uwar ashariya tana cewa duk ma inda kuka kaimin "yar,uwata tunwuri kufitomin da ita ,shegu mugaye kawai,danginku dangin tsiyane wallahi natsani "yan ahalinku azzalumai kawai,wallahi sai kufitomin da "yar,uwata,momy ce tashiga rarrashin ta tana bata hakura sannan tace sukama umman su da ta fadi akaita asibi ti aceto rayuwarta amma sam safiyya taki saima cigaba da tayi da zage zagenta tana cewa"kull Allah ya kiyaye inbari wannan mummunan hannun naki ya tabamin mahaifiyata salon itama ku kashemin ita mugaye Allah ya wadaran halinku, ta karashe maganarta tare da yin tsaki tabarsu a gurin, suko dady da momy wadan da tun dazu sukayi mutuwar tsaye suna kallon ikon Allah ,yanzu da sukaji zagi sum sum suka kama hanya suka fuce, bakin gidan suka tadda juneid da Habib suna jiran fitowarsu ,suna karasawa inda suke cikin sauri Habib yace Anganta tanacen ko" uhm momy tadanyi murmushi ta jijjiga Kai alamar a,a sainnan suka shiga mota suka bar gurin.... Safiyya kam bayan tafiyarsu momy me ta tashi ta debo ruwa ta zubawa ummansu, saigashi ta farfado,idanuwanta cike tab da hawaye zuciyarta na tafasa,takalli safiyya tace " shin dagaskene saliha ta bata,kodai sunkashemin itane,tasake rushewa dakuka tace"kingani ko,Kinga irinta ko safiya bana fadamiki ba gashinan kunjefata cikin masifa da bala,I wallahi Harcikin zuciyata bazan taba yarda "yata saliha bata taiba,kawai dai Habib yakashemin e tane, wallahi Habib bazai Gama da duniya lafiya ba ,inan Ina jira nasan "yata jarumace koma jajurtacciyace a kan komai,insha Allah saliha tanan da ranta kema safiyya kidaina kuka insha Allah yar,uwarki zata dawo lafiya... Tom izuwa yanzu kam labarin batan saliha yagama zagaye ilahirin garin Kano gashi harta motar da Aka saka saliha tafita daga cikin ka no balle ace za,a iya kamashi,Kai narakaice muku motar su doctor faruq,takusan Isa cikin garin meduguri,.. Allha sarki baiwar Allah tana kwance acikin motar cikin jini Rai a hannun Allah tana faman futar da numfashi daker,tana ambatar sunan ubangijin da ya haliccemu, shikuwa doctor faruq ya dage sai koka ri yake domin ya ceto ranta, " saliha kam runtse idonta tai ta bude tana kallon doctor faruq,yadda yake jufa Sabi da aykin da yake mata, azuciyar ta kuwa cewa take ya Allah kamar yadda bawannan naka ya dauki aykin da kabashi da baiwa yamai dashi ta gurba tacciyar hanya ya ke ayki a karkashin masu aykata laifi allah Kai gaggawar tona masa asiri...... MAR'ATUSSALIHA BOOK 2 10... AFTER TWO days...... *Abu buwa fa sai Kara ta azzara suke inda aka nemi saliha kasa ko sama aka rasa,Abu kamar mafarki,gabakidaya hankalin su juneid ya tashi, musamman ma hankalin safiyya da mahaifiyarsu,komai ya dainamusu dadi abin duniya ya hadu ya musu yawa,tun suna kallon abin kamar wasa yanzu kam sun tabbatar da ba aga saliha ba,gashi gidan t.v da raidio da kadashin kewaye Babu inda labarin batan saliha bejeba ,Hatta cikin gidan saliha an zuba matakan tsaro a cikin gidan ta ko Ina sai bincike akeyi, ayanzu Habib takai takawo yasa ankama megadin gidan sa angarka meshi bejiba be gani ba, Kai natakaice muku ayanzu hajiya adama da yarta Anisa suna hannun hukuma Ana bincike akansu ,sakamakon "yar tsamar da aka samu tsakanin su da su momy akan auren Anisa da juneid da Kuma Habib Ana zarginsu da sace saliha amaryar Habib... Zaune suke suna faman ganamusu azaba ta kowace irin siga, Hatta jikin su Saïda jini ya fito tukunna sojojin Nan suka daina dukansu, sun dakesu iya karfinsu domin sufadi gaskiyar inda suka Kai saliha Amma amsa dayace suke bayarwa itace"basu da masani ya akan batan saliha, dady dai dayaga za,a kashemasa kanwarsa tilo guda daya yasa aka dakesu,Amma duk da Haka anisa faduwa t'ai agurin sumammiya bata ko motsi, hajiya adama Tana kuka haka aka sata a mita sai asbiti,Babu irin zagin da su Habib Basu Sha agutinta ba, juneid dai yaji ciwon zagin da tamusu ,Amma shi Habib ko ajikinsa saima Kara cewa dayake Bekamata asakesuba sai sunfito masa da matarsa ,Babu tausayi Babu imani agaban idonsa aka yanke yatsan megafinsa guda daya duk Dan yafadi gaskiyar inda saliha take" Allah sarki bawan Allah yamarasa mezaice tsabar azaba da tashin hankali Kira yake kawai su kasheshi,habib kam murmushin gefan fuska yayi ,yakalli sojan yace,ku sakeshi haka,Amma duk da Haka banhakura ba Hutu nabashi zuwanan da sati daya yafadi inda suka kaimin matata... *Wllhi umma yakasheta kidaina saka ran ganin saliha araye ,yakamata ace umma mu fita miyaki Habib ,umma Habib mugune nafikowa sanin wane Habib Dan Allah umma ki yarjemin naje na kasheshi inyaso Nima akasheni,wallahi umma nagaji daganin zubar hawayenki ,yaushene zakiyi bacci me dadi batare da kinyi mafarki Mara dadiba,yaushene zuciyarmu zata samu Salama ,umma dan Allah kidaina kuka ,kidaina banaso zuciyata tafasa take umma, shikkenan Wai yakashemin "yar,uwata eh umma kiyimin magana mana,ina yakaimin ita ,ni inaso ko da gawarta ce magani naji sanyi, shin kinmanta abin dayafaru ?" Afusace umma ta Mike ta kalli safiyya ido cikin ido ,tace ban Manta ba kuma bazan taba mantawa ba,safiyya ki kwantar da hankalinki nace nayar da da saliha nasan "yata bata mutuba itadin jarumace kyutace wadda ubangiji ya bani, nayi Imani Habib bazai kashe saliha ba nasan shi yanada wayo sosai" yanaso yasan ko ita wacece meyasa tashiga rayuwarsa,wadannan tambayoyin gudabiyu kawai yakeso ta amsa masa ya kashe ta,ayanzu inaji ajikina Habib ya dauke saliha daga wannan garin ,babban abin da Habib be Dani ba da shashancin da yayi saliha bazata taba zama agurinsu ba dole sai ta gudu,wuyarta suce zasu mata Dole ,nasan aljanunta Dole sutashi daganan kuma zata dawo idan kuma tadawo Habib zata fara tunkara.... Safiyya ki kwantar da hankalinki wannan abin da nafada Miki shine zaifaru" safiyyace ta goge hawayen idonta tace,to umma meyasa kinsan da hakan kike kuka ,bayan kinsan zubar hawayenki na dagamin hankali?" Uhmm umma tayi murmushi tace "safiyya kenan, kinsan meyasa nake kuka uhm inakuka ne kawai sabi da hango irin azabar da Habib yayiwa saliha har suka samu nasarar kaita wani gurin,amma bayan Haka da Babu abin da zaisani kuka.... IN the morning.... Wani gurine Wanda koda dabba dayake da Rai tsoran shiga jejin yake ya zauna, Sabi da tsabar mugganan abubuwan da ake aukatawa agurin yayi yawa, agurin daki dayane wan da dagashi Babu wani,dakin yakasance bashi da maraba da kurkuku,gashi da duhun gaske,daga cikin abin da suke a dakin n'a farko akwai hayakin tumfafiya da mangelo dakuma wata bakar laya wadda suka kasance tsarine daga muggan aljanu kowane irin aljajune Babu yadda za ayi sutashi harsai anfito dakai daga cikin dakin, wannan dakin idan Kai mutumne me aljanu kana saka tafin kafarka aciki to kayi bankwana da aljani harsai ka an fito dakai tukunna zasu dawo jikinka, idan kuma mutum yakasance shi aljanine ba mutumba to idan yariga tashi ga yayi bankwana da duniyar mutane, wannan dalilin shiyasa Habib yakirawo doctor faruq yasa yayi mata allurar bacci tunkafin su karasa... . Ton su doctor faruq harsun ido cikin jejin zasu shiga kenan saiga Kiran Habib yayigo Kai tsaye, doctor ya daga tare dacewa "yallabai mun isofa, murmushi Habib yayi tare da cewa , "ba kun iso din ba tana hayyacinta ko kum haryanzu bacci take, dariya doctor ya kwashe da ita yace"hhh ay ita data tashi sai karfe 10 na safiyar gibe" "yauwa doctor aykinka Yana kyau yanzu Ina son kusaka ta acikin wannan dakin" doctor ne ya zaro ido yace" yallabai asata anan dakin fa kace damatsala fa indai Aka sata zamu iya rasata "bangane ba mekake nufi Habib yayi tambayar "ina nufin zata iya mutuwa ,wannan dakin dakin hatsarine kaikanka kasani, muddum aljani yashiga baya dawowa balle ita " dariya Habib yayi yace badamuwa kusaka ta akwai aljanu ajikinta Babu abin da zai sameta sai dai ku ne matsalar,yanzu abin da zakuyi duk inda Macé me aljanu take kunema a garinnan ,sai na biyata ta dinga fito da ita duk lokacin da zaku sata tafadamana gaskiya, okay na gane Babu damuwa za,ayi yadda kace, Yana Gama fadar Haka ya katse wayar tare da janyo gadon daga bayanmotar asbitin,ya gara tayoyin gadon zuwa cikin dakin saiga saliha aciki a kwance ko motsi batayi baywar allah Tirkashi ana wata ga wata... Abangaren Anisa da mahaifiyata kuwa"kullum cikin kuka hajiya adama take sakamo kon abinda Habib ya sa akamusu abin yayi mata ciwo sosai ,koda barene akasaba dashi yazama dan,uwa Bekamata ayimasa irin abin da akamusu ba, balle ita da take kanwar mahaifinsa, tabbas bazata taba mantawa da wanan abin ba ,Kuma bazata taba yafe duk wani cinkashi da akamata akan abin da batasan hawa ba batasan sauka ba, tana tsaka da wanan tunannin taji sallamar su momy a asbitin da ita da juneid da Kuma Habib da dady, karasowa sukayi kusa da inda gadon da aka kwantar da anisa take suka tsaya tare da cewa "Mami ya me jiki" cikin masifa hajiya adama ta Mike tace bansani ba"mugaye kawai bansani ba anfada muku muna bukatar sananuku ne bamaso, kodai kunzone kukara tozartamu, to Bari kuji ni adama daya akemin ba,a nabiyu dan Haka kufita kokuma namuku ihun zaku kashemin "yata, duk dama bansan dawace tsiyar kuka zoba ,bansani ba ma zuwa kukayi ku karasa min ita, to wallahi munfi karfinku namanmu daci gareshi ,kumatsa daga kan ta karnaje kunyi guzirin wani sharrin tafada a fusace!!! Kwallar da ke kwance a idon dady ce ta karasa fitowa ya kurawa kanwar tashi ido yace" yanzu ni Adama kike kora daga inda kike, karki Manta nifa dan'uwanki ne ciki daya muka fito amma kidinga aybata dani da zuri,a ta akanme zamucutar da ku" rufemun baki !!!!!!! Tafada tare da zaro ido,kamar wata aljana tace ni zakayiwa dadin baki" au ashe kamanta ni din"yar,uwarka ce danka agaban idonka yasa akadin ga ganamana azaba akan abin da bamu aykata ba ,narasa menayiwa yaranka sun tsanemu to tunka fin ku kashemu nayenke alakar da ke tsakanin mu daku ,dagayau ni Adama bani da kowa sai Allah sai Kuma yata daya da Allah ya bani "ko a hanya kada kasake nuna kasanni kufita !!! Tanuna musu hanyar fita.... Dady kam jin wadannan bakaken maganganun da take jifansa da sune yasa kansa yashiga juyawa, yafara ganin bijibji" luuuu yatafi zai fada dasauri juneid ya rukoshi tare da nufar hanyar fita daga dakin dashi, suma ragowar binsu sukai, suka shiga mota suka dauki hanyar gida kowannensu jiki Babu kwari Amma Banda mutum daya shine Habib da hakanma yafi masa dadi ,Sabi da dole yasan tunda dady rashin lafiyarsa tatashi Babu yadda za,ai acigaba da bincike akansu ,harsai dady yasamu lafiya,kafin Nan Kuma yariga da yagama bincikensa akan saliha ,yakasheta kawai Adawo musu da gawarta, kokuma ya hullawa namin daji gawar sucinye.... 11..... ****su juneid suna Isa gida ,sukayi parking din motar sannan suka fito, kama dady yayi suka nufi part dinsa dashi Yana masa sannu,itama momy bayansu tabi har suka Isa bedroom din dady aka kwantar dashi, bayan anwantar dashine juneid yasamu guri a kasa yazauna ,yazubawa dadyn Basu ido ganin yadda zafafan hawaye kefita daga cikin idonsa ko tsayawa basayi,ya kurawa saman silif Yana kallo, momy ce ta soma magana ta n'a kallonsa tace "haba abban juneid meyasa wannan abin zai dameka harya kusan tada maka da ciwonka ,Dan Allah ka kwantar da hankalin ka" uhm dady yadanyi murmushi yace "Bazaki gane ba ,itafa din kanwa tace jinina wadda mukafito ciki daya,tun kafin iyayenmu su rasu suka bani amanar adama to meyasa zatace kada nakara nuna nasanta, meyasa inason "yar,uwata,dady yasa hannu ya goge hawayen fuskarsa yacigaba da cewa "haryanzu adama yarinyace batasan komai ba ,batason ratuwar duniya ba,kwai dai tana cikintane Amma idan Banda abin ta tayaza,ai tace ni alhassan bana sonta meyasa kowani taji ya fadi wannan maganar ay ta karyatashi, juneid ne ya dafa kafadar abbansa yace" dady ka kwantar da hankalin ka insha Allah mami zata fahimceka kuma ni juneid inama ka alkawar da cewa duk abin da yake faruwa insha Allah,komai yakusa zuwa karshe,Bari natashi na fita akwai abin danakeson yi yanzu, dagamasa Kai kawai dady yayi yabi batansa da kallo har juneid ya futa... Shiko Habib Yana ajiye su dad ya juya yanufi gidan su munir ,Yana zuwa adakinsa yasameshi a kwance Yana danna computer, dasallama dauke a bakinsa yashiga ya zauna a gefansa, yace "barka da wannan lokacin abokina,"barkadai" yafada atakaice, Habib ne ta kara kallonshi yace "wai munir bangane maka ba kwana biyun nan,gaba kidaya duk ka canza meyake faruwa ne?"yanzufa ko gurina bakason zuwa ,Kuma nasan kaji batan saliha Amma ko kazo katayani jaje Wai meye hakane,yanzuma nazo kana wani batarai" kallonsa kawai munir yayi ya kaudakai yace"wani lokacin kasan ni banason kallon mugayen mutane masu bakin hali" au munir kenan nikake nufi mugu me bakin hali" murmushi munir yayi yace"ni kaji nace Kai kawai dai n'a fadi magana tane ko dai ka tsargu?" A,a ni bance maka ba kawai dai Naga ni kake kallo kake fadar maganar Kane shiyasa nazata da ni kake"a,a ni bada Kai nake ba,n'a Isa nace maka Kai mugune,ay idan kewawan hakayene asameka Habib,domin Dani,unka ba duk mazane suke da irunsu ba, Kai dai Allah ya baka ko mutuwa Kai za,ayi maka kekkewan zato"kukukut Habib yahadiyi yawu me dumi tare da saka hannu ya goge zufar data karyo masa,sannan ya runtse ido tare da tunano yadda Babu tausayi Babu imani ya kumawa baiwar Allah wuka aciki,Kai inama,ace yadda munir yakemasa kekkewan zato Haka halinsa yake,ko Babu komai yasan ya more rayuwa cikin jindadi "Yana tsaka da fadawa duniyar tunani munir ya dan tabashiyace" haba Habib ta Ina baka labari kana tafiya tunani, nikasan ma wani labari danajiyo dazu agidan redio" a,a sai kafada Habib yafada yace inajinka" uhm Wai wani mutumine kowa Yana masa kallon me nutsuwa da hankali da Imani, ashe ashe ba Haka yakeba sumu,sumu mugun ice be, Yana da wasu mugayan halaye irinna dabbobi, kanaji ko ayanzu zancen danake fadamaka Wai ya kashe matarsa ya dorawa megadin gidansa sharri akan shiya batar da ita Nan ko ba,ason kasheta yayiba, to dai har yanzu anan ana bincike akai, ance Nan da wata biyu za,a karasa cigaban labarin domin aji makomar Dan,iskar ,wato zurwaja haini kenan"murmushin karfin hali Habib ya kakaro tare da hadiye wani mugun yawu agigice yace" munir dan Allah inakasamo wannan labarin dan Allah kafadamin yanzu"munir ne ta zubamasa ido Yana kallonsa kamar me nazarin wani abu daga bisani kuma yace, Habib kanutsu mené zaka samu kanka akan abin da bakai ka aykata ba,bafa kaine mutumin ba kawai nabaka labari ne,to mené n'a damuwa" dan sosa keya Habib yayi yace am um dama kawai na tausaya masa ne,tab to amma ko wanene wannan yacika azzalumi "uhm hakane Allah dai ya tona asirinsa ,munir ya fada, shiru Habib yayi bece komai ba, munir kuwa ganin Haka yasa yace" Bross banjifa kace ameen ba" am um Ah ay nafada azuciyata Ameen Allah ya tona ashirin Dan banza,am kaga munir tafiya zanyi ina da wani ayki n'a ugila"to shirrar kenan gaskiya ni van yarda ba sai da Shira ta dakko dadi zakace zaka tafi ni dai ka zauna" murmushi kawai Habib yayi ya dau Kee dinsa ya nufi hanyar fita daga dakin,yanaji munir Yana cewa sai kadawo Allah ya kiyaye hanya kakula da tuki fa kada kayi accident"becemasa komai ba ya fuce ya shuga motarsa ya ja ya fuce daga gidan a guje.... ______________________________________________________________MEDUGURI_____________ ____ Tun da saliha ta bude idonta Babu abin da take gani sai duhu,Hatta hannayenta idan ta dagasu duhu take gani bata ganinsu,hakanne yasa ta fara addu,a acikin zuciyarta duk wadda tazo bakinta yi takeyi bata tasayawa,ganin yadda take addu,a Babu abin da ya sauya daga cikin daki saima karuwa da duhun yake dadayi,hakan yasa saliha ta soma tunanin ko ta mutune ,wannan duhun da take gani kabarintane a Haka , innalillahi wa'inna ilaihirraju,Mena aykata ,kodai azaftar da Habib danayine ,koba komai mijinane kodai fushin Mala,ikune ke ayki akaine nashiga uku,Allah yasa dai ba gaskiya bane ba, nashiga uku ni saliha inanake nan,runte idon ta tayi tasake budewa nan danan abubuwan da suka faru suka shiga da wo mata filla filla,musamman yadda take kallon Habib ido cikin ido Yana sokamata wuka acikin cikinta ,waiya zubillahi Habib me nayi maka. Allah sarki baiwar Allah da tarasa abin da zatayi kawai sai ta fashe da kuka hawaye masu dumi da azaba sun bin kuncinta kamar ruwa, kuka tacigaba dayi sosai har sai da tayi me isarta sannan tayi shiru da kukan tace"ya allah nasan duk inda kake Kana kallo Kana ganin yadda bawan ka ya wulakanta ni ya tozarta rayuwata da ta "yan,uwana ya lalata komai da yazamana shi mallakinane sannan yake kokarin kasheni "Allah Ina rokonka daka bani tsawan Rai da lafiya domin na ga yadda zaka ramamin abin da ya aykatamin Allah inarokonka ka bani aron rai domin naga karshen Habib ya ubangiji kada kadaukemin numfashina harsai Naga yadda karshen bawannan naka zai kasance, tana Gama fadar hakan tasaki murmushi ,sannan tace"Habib kenan if Allah see yes no body can see know.... Hasken fitila tagani Yana haskawa acikin dakin ,cikin sauri ta dago domin ganin wake nufo inda take,tana daga idonta wazata gani,wata kekkewar budurwace wadda bazata huce shekara 25/27 tana karaso ta Tana sakar mata murmushi,dafarko saliha sai da ta tsorata da ganinta daga bisani kuma sai ta dake data tuna tana da Allah ,Nan take tashiga yin addu,a tana furtawa dasauri da sauri ,matar kuwa Dada tunkaro ta take tana na cigaba da yimata murmushin,sai da ta karaso daf da gadon da saliha take ta tsaya a daidai kanta tace" ki kwantar da hankalinki sunana, Amina "ki yar da Dani bazan cutar da ke ba inason ki bani hadin Kai duk abin da nace kiyishi, kinjini "dasauri saliha ta daga kanta tare da cewa to, a hankula Amina tasaka hannunta ta kama hannun saliha, suka shiga tafiya har suka karaso bakin kofar fita, lokacin da saliha ta saka kafarta a bakin kofar jitai kanta Yana juyawa dasauri da sauri kamar hajijiya,Amina da tafahimci haka tayi sauri tashiga tofa mata addu,a da wani kullun ruwa dayake hannunta, sannan saliha ta dawo hayyacinta suka fito, suna fitowa doctor faruq yace"yawa Aminatu agaskiya na jinjina Miki kinyi kokari ,yanzu zaki iya tafiya kingama aykinki na yau saura gobe Kuma, Amina ce ta bushe da wata mahaukaciyar dariya sannan tace,ku Kuna da hankali kuwa ,ni Aminatu zaku ce zaku hada baki dani kucuci baiwar Allah batajiba bata gani ba ,to muddum Ina Raye sai na ceci wannan yarinyar",tafara tare da Kara damke hannun saliha. Daya daga cikin "yan daban gurin ne ya taso a hargitse yayo kan Amina da wata doguwar wuka a hannunsa yace,ke muzakiyiwa taurin kai" yan zunnan nan zan hullaki inda ba,a dawowa ,ya daga wukar zai caka mata" yaji anyiwa wukar kekkewan ruko,yaja yaja yakasa kwacewa ,take ya juyo Dan ganin wanene,Yana juyowa suka hada ido da saliha wadda idon ta yakada yayi jajur kamar garwashi Nan danan fuskarta ta canza kala tazama wata iriya idan ka ga saliha wannan lokacin abin sai ya baka tsoro" afusace", ta ja wukar Nan danan ta fede masa hannu ta wukar sannan tayi wulli dashi gefe yaje ya daki wata bishiyar tsamiya ,dayan ne yatashi da gudu zai gudu,cikin zafin nama saliha ta damkoshi tare dacewa " ni zaku kashe akanme "menayi muku!" Ta shararamasa maruka har hudu wan da yayi sana diyyar murdewar kansa gefe daya" amma duk da Haka saliha bata barshiba tacegaba da marinshi tana cewa me tayi musu,tana tsaka da Haka ta hango doctor faruq har yayi nisa ya gudu tun tuni,wayar tashima a gurin ya wurgar da ita Sabi da tsabar tashin hankalin da yagani, jikin saliha harrawa take ta kama hanya tanufi inda doctor yayi "sai dai kashe tana daga kafarta ta fadi a gurin sumammiya ,Nan take Amina ta durkusa tashiga Kiran sunan ta Amma shiru, da sauri ta dakko wayarta a aljihun wandonta tashiga contact ,ta danna wata number wadda akayi seven da my best friend ,sannan tashiga Kiran number bugu daya ya daga,tare da cewa" my best da matsala fa" bakinsa harrawa yake wajen cewa matsalar me fa,meya faru da,ita ?" Ka kwantar da hankalin ka kawai dai ta tada aljanune kasan tana da dinki acikinta yanzu ansamu matsala dinkin ya bude kana kusane ka karaso, pleace my best ka nutsu dan Allah,ka debo Kayan ayki cikin nutsuwa kada ka manta abu ko daya ,yanzu Zan dauketa na huce da ita gida kasamemu acan" okay thanks ya fada tare da katse wayar,yashiga debo kayayyakin ayki,daganan kuma yafito ya shiga mota ya Sona tuki,abin takaicin shine ban gane wanene Shiba sakamakon lullube fuskarsa da yayi ,Ina dai iya gano launin idanuwansa daga cikin hiramin daya yafa...... Tom tuki yakeyi sosai be tsaya ba har sai da ya Isa,wani Dan madaidai cin gida,wan da yake shi kadaine a bangaren sai wasu tsillatsillar gidaje agefansa, parking yayi a bakin gidan,sannan ya saka hannu ya debo kayan aykin ya rufe kofar ya shiga cikin gidan da sauri, Yana shiga Kai tsaye wani saki yashega wan da yake tunanin Yana suna ciki, Yana shiga yasamesu a falo, inda saliha take ya kalla ,tanakwance saman kujera 3ster idanuwan ta a lumshe,fuskarnan tayi suwet ta rame,sabi da tsabar ciwon da yake cin ta,gurin da Habib ya caka mata wukar ya kalla da sauri ya runtse idonsa ya bude tare da karasawa gurin da sauri, ya durkusa a gabanta tare da zubamata ido hawaye na bin fuskarsa,zuciyarsa cike da tsananin tausayinsa, Aminace ta saurin dakatar dashi dacewa" mené Haka best, bakuka zaka zauna yiba ka fara ceto rayuwarta tukuna ,idan yaso saika cigaba da kukan, murmushi sakar mata yace"Amina nagode sosai Allah ya saka Miki da alkairi, " Amina dole nayi farinciki kasancewar MAR'ATU na bata mutuba" Amina mekikeso na Baki kifadi duk abin da kikeso nikuma na amince Zan Baki duk abin da kikeso" murmushi Amina tayi tace" kafara ceto rayuwarta tukuna,kar katsaya soyayya Kuma soulmate din taka ta mutu" don wannan yarinyar idan baka sameta ba mutuwa Ina tunanin zakayi, dariya yayi sosai sannan ya dauki kayan aykin yashiga gyra gurin ciwon, yanayi Amina tana taimaka masa ,Sabi da shi akwai tausayi da soyayya daker yake aykin,ahaka dai suka samu suka gama gyramata gurin sannan hankalin best ya kwanta..... Habib kuwa ... Tsawan awa 3 Yana Kiran number wayar doctor faruq Amma shiru kakejj anki dagawa ,Nan take hankalinsa yayi mummunnan faduwa ,Nan danan yashiga tunanin kodai asirinsa ne yake Shirin tonuwa idan ko hakane , shikkenan tashi takare aduniyar Nan domin yasan Babu me fahimtar sa, shiru yayi acikin motar Yana sunanin kodai yaje ya samu munir ya karasa masa labarin mutumin Nan, Dan yaga kusan labarin nasu iri dayane ,Yana tunanin idan yaji makomai wancen mutumin ,shima tashi zata iya kasancewa haka in yaso sai yayiwa kansa kekkewan shiri, dafe kansa ya sakeyi tare da tauna lebe ,yadda har sai da kini ya fito sannan Kuma yadaki sitiyarin motar yace"to ay Kuma yace sai Nan da wata biyu za,a fadi makomar wannan mutumin kash yafada dakarfi"oh my God ni Habib Naga takaina.... 12... MEDUGURI..... ""Namata allurar bacci Amina" yanzu zantafi inafatan dai zaki kulamin da lafiyar ta"nasan kina da kokari akan Haka inaso ki Kara" murmushi Amina tayi tace" to king of the love Insha Allah zankula sosai " ka kwantar da hankalin ka Babu abin da zai samu saliha insha Allah" "Yauwa Amina nagode sosai Allah ya bar zumunci "yanzu Zan huce gida sai gobe zan dawo ki kuka da lokacin yimata allurar bacci domin zuciyar ta tasamu nutsuwa" "Tom shikkenan INSHA allah ay naji basai kata maimaitamin ba"sai kace bansan aykina ba ,ko akan ta akafara ciwo"nifa ka isheni" "Allah ya huci zuciyarki Aminatu "Kinga tafiya ta " yamike tsaye tare da yin hanyar fita, har yakai bakin kofa Kuma sai ya dawo ya Kara zubawa saliha ido kamar zai cinyeta Yana faman murmushi" Itakon amina rike haba tayi tana kallon ikon Allah agaskiya tayar da da irin. Son da best ya ke nunawa saliha, ta yarda saliha ta mamaye zuciyar best yadda Babu wata "ya mace da ta Isa tasamu gurbi a zuciyarsa Babu ita. "Gyran murya tayi tace to sarkin love zaka tafine kokuma nasa maka ita a mota ka tafi da ita ?" Dan zaro ido Habib yayi yace "a,a tazauna anan" "To ay Naga zaka cinye 'yar mutane ne,ko dai kafara maita ban Dani ba?" Dariya Habib yayi yace "keko sai addu,a haryanzu dai halinki bazai canza ba ,to natafi hankalinki ya kwanta" Yana Gama fadar Haka yajuya yatafi , itako Amina bayansa tabi da kallo zuciyarta cike da tsananin tausayinsa. Bayan futar best , Amina ce ta dauki katon bargo ta lullube saliha" sanan ta Mike ta nufi cikin kicin ta kunna gas sanan ta dora ruwa akan gas, bayan ruwan yayi zafine ta sauke ruwan ta zuba acikin kula domin karyayi sanyi, bayan ta gama ta dora wani ruwan acikin karamar buta ta karfe,sanan ta zuba citta ,kanimfari, n'a,ana,a , da ganyen shayi e.t.c, bayan shayin ya dahune ta sauke a kasa,sannan ta nufi daki ta Kwan ta "tana kwanciyar ta jiyo rurin wayarta Yana Kara a falo,dasauri ta Mike ta nufi falon ta dauka,tana dubawa taga Ashe best ne, murmushi tadanyi tace uhm "romiyo kenan tafada tare da daga wayar ta Kara a kunne ta tace"... "Hello" Daga can bangaren aka amsa da "assalamualaikum" "Ameen wa, alaikumussalam" best ya akayine har kaje gida" "Eh wlh naje yajikin madam Dina" dasauki best Wai meyasa ka takurawa kanka Haka" "Uhm bazaki gane bane shiyasa, bikisan yadda nakeji da itaba" dariya tadanyi tace Niko nasan yadda kakeji da MAR'ATU" "Adai bar maganar Amina kadan kika Sani "yanzu dai ya jikin nata ta farka" a,a Nan da zuwa 5na yamma zata iya farkawa " okay zuwa anjima zan kara kiranki" "Okay babu damuwa mujima da yawa" Tana katse wayar ta saki wata ajiyar zuciya,tadan furzar da iska daga bakin ta tace"Allah sarki so" lokacin da Best ya bar kasarmu muka Gama karatu sau ayi wata uku be kirani ba Amma tun da ruhinsa tazo hannun na shikkenan nashiga siradin takura, tana Gama maganar ta kwanta akan kujerar ta lumshe ido sai bacci... "Malan Wai ko kaji batan wannan matar da kaje cire mata aljanu" eh naji wallahi amma ina tsoron zuwa gidan karda naje ina shiga ta dawo,inason naje nayiwa Habib jaje Amma Babu dama" haba Malan ay a Haka zaka daure kaje "idan bakaje ba Habib bazaiji dadi ba" hm shikkenan Zan je amma kafin natafi zan yi ban kwana da ku bansani ba ko mutuwace ke bina,"dariya ce ta subucewa matar malan batasan lokacin da ta kwashe da ita ba harda kwanciya a kasa tsabar dariya... To juneid ne zaune a dakinsa Yana dan daddanna wayarsa" danna wayar yake amma hankalin sa na can wani gurin tunani kawai yakeyi" Yana tsaka da Haka yaji wayan na ruri bugu daya ya daga tare da Kara wayar a kunne yace "assalamualaikum"doctor wa, alaikumussalam sir barka da wannan lokacin" barka dai yakake ya me jiki" lafiya kau sir daman nakira Kane n'a sanar da Kai wannan yarinyar ta samu lafiya" Dasauri juneid yace alhamdulillah"yanzu ina take" sir sai dai matsala daya dole saika zo India Sabi da kullum cikin furgici take da kokarin guduwa" okay Babu damuwa Nan da two weeks Zan iso yanzu Ina da San wani ayki danake son karasawa da nagama Zan shigo insha Allah,inason kacigaba da kuka da ita Dan Allah,sannan kadinga kwantar mata da hankali" okay sir angama,ya katse wayar tare da sakar ajiyar zuciya... Shiko doctor juyawa yayi inda take a kwance, idanuwan ta lumshe da alama bacci takeyi" Masha Allah kekkewar budurwace wadda akalla zatayi shekara 24 a duniya farace doguwa sosai,gashinta ya barbazo kan fuskarta gabadaya ya lullube fuskar,da alama andanyi dambe da ita kafin asamu ta nutsu tayi bacci, bacci takeyi Amma sai faman sauke ajiyar zuciya take,kanta kuwa daure take da farin bandeji Wanda ya karamata kyau da kwarjini,sai Dana Kara kurama fuskarta ido sannan na tabbatar da cewa idonta ne kawai arufe amma kamar ba bacci takeba sakamakon bakinta danaga ni Yana motsawa Yana furta karma biyu sune"Abba Zan mutu "Abba zanmutu"Abba Zan mutu"cikin tausayawa doctor yake bin budurwar da kallo,Yana mamakin yadda akai yarinya budurwa ",yarshekara 16 akayiwa wannan mummunan tabon da baya taba gogewa har tsufanka,kumama bayan haka sabo da tsabar rashin Imani irin na mutum,kwakwalwar tatama baza,a Bari ta zauna kalauba sai da aka nakasata "jibi fa tsawan shekara 8 muna zaune da ita anan asbitin bata iya furta komai sai Abba zanmutu" ankawota tana shekara 16yanzu gashi tacika shekara 24 bansan Kuma Nan gaba adadin shekarun da zata dauka a kwanceba, Allah sarki baiwar Allah ... __tom Amina sai bata tashi daga bacci ba sai karfe 4:30 shima saliha ce ta tashi tana Kiran sunanta" zumbur ta Mike ta nufi gurinta tana mata sannu"daker take iya cewa yauwa" murya a sanyaye saliha ta kalli Amina tace" kina da kirki Dan Allah ki fadamin me wacece?"murmushi Amina tayi tace"ki kwantar da hankalin ki saliha indai nice karki wani tsorata, ni d'un da kike gani kawar best ce "shinenan yakirani yace naje n'a taimakeki" best Kuma saliha tashiga maimaita sunan abakinta ,tashiga duniyar tunanin Ina tataba Jin me sunannan, runtse ido tai ta bude Amma ta kasa tunano inda tasan me sunan, sai kawai ta Kara kallon Amina tace please waye best" murmushi kawai Amina tayi tace kinsan shi idan kika Gandhi zaki ganeshi"yadda Amina take magana saliha ta kuramata ido tana kallonta" Kallonta take kamar tataba ganin ta Amma Kuma sai ta kasa Tina ainada tasan ta ,hakanne yasa saliha ta dafa kanta tace oh my God" Amina ce ta kalleta tace"lafiyar ki kuwa" marda kanta tayi ta kwanta tace "lafiya kalau "oky Bari naje na hadamiki ruwan wanka ko inyaso sai na kawomiki ko ruwan zafine Kisha domin cikinki ya sarware,Dan na fuskanci kina kin yunwa... 13... "Tashi tayi ta je ta hada mata ruwan zafi sannan, tazo ta kamata zuwa bathroom"bayan ta shigar da ita ne sannan ta fito ta jawo kofar ta koma falo, Saliha kuwa bayan ta shiga bathroom zama tayi dirshe a kasa ta shiga duniyar tunani tana cewa azuciyarta "kenan da Habib soyayi ya kasheni" to amma menene nufinsa akaina da yasa aka sani awannan dakin kuma akamin dinki aciki" kodai soyake ya azaftar Dani" Kay a,a to idan ba Haka ba meyakeso ya min" shiru ta danyi tana bin bandakin da kallo kamar meshirin tunano wani abu can Kuma kamar an tsikareta ta Mike tashiga yin wankan... *Gudu yake taugawa akan titi kamar wan da zai tashi sama har ya karasa bakin katafaren get din gidansu, Yana karasawa me gadi ya bude masa geta ya shiga a guje,ko parking space be karasaba ya ajiye motar ya futo yayi cikin gida a guje,yana shiga yasamu momy a falo tana zaune tana Shan ruwa, bece mata komai ba ya huce sama ya shiga dakinsa ya kwanta tare da Jan bargo me kwauri,ya rufa "momy kam bayansa tabi domin taji lafiya, tana shiga dakin tasameshi akwance a rufe, gefan gadon ta zauna sannan ta ce "abee lafiya kuwa kashigo a hargitse meyasameka" ta yi tambayar cikin damuwa, Habib kuwa jikinsa hauwani rawa yake tsabar sanyi da kaduwa yashiga cewa "momy ki rufeni Dan Allah momy sanyi nakeji "what sanyi "bangane na rufekaba me kake nufi, wannan bargon da ka lulluba fa "momy wallahi sanyi nakeji dan Allah ki rufemun jikina,ni bargonnan babu abin da ya tare mun" momy bansan me yasaba jinake kamar wani abu zai faru Dani "jinake kamar ana caccakar jikina kiyi min addu,a Ina tunanin mutuwa zanyi" momy kam tun da tadau abin na Habib wasa yanzukuma ta fara ganin kamar da gaske bashi da lafiya" kallonsa ta karayi tace "habibu kodai rashin matar ka da kayine ya sa kashiga wannan yanayin eh "uhm momy bazaki gane ba inason nayi bacci ki kwanta a kusa Dani momy"zaro ido mom tayi tare da cewa akusa dakai fa kace na kwanta akan me ,baka da hankali Kato da Kai zakace na kwanta a kusa dakai" please mom wallahi indai nikadaine zanta gani Ana tsoratanine momy tsoro nakeji "mummunnan mafarki zanyi idan na kwanta Nika,dai" au Dan kana mafarki shine zakace na kwana dakai Sabi da agarin mahaukata ake, Ina laifin kace na taimaka maka zuwa dakin yayanka Junaidu ka kwana dashi" a,a momy wallahi yaya juneid bazai rarrasheni ba tsokana ta kawai zai tayi " yayi maganar kamar zaiyi kuka, Tom shikkenan Zan kwanta Amma afalo sai na dinga kula dakai" tana Gama fadar Haka ta Mike tanufi hanyar fita, Shiko Habib wata kwalla ya goge daga idonsa Yana jin Babu dadi azuciyarsa zuwa yanzu yafara tausaya wa kansa da iyayenka,jibi yadda mahaifiyarsu take tausayinsa kawai sabi da farinciki sa zatazo ta kwana anan,idan ban da mahaifiya Wace zata maka wannan, yanzu kenan da zataji abin da n'a aykata yazatayi,nashiga uku ni Habib duk ranar da momy ta gano Nina batar da saliha.. Itako momy tana fita dakin juneid ta shiga, tasameshi har ya kwanta, tai sallama sannan ta karasa tace" juneid kayi baccci ne" no mom banyi bacci ba Ina hada wani muhimmun abune domin inason a gobe da safe na huce India" "India Kuma Junaidu" Ana tsaka da wannan tashin hankali kana debowa kanka tafiya"haba Junaid sai kace ba matar dan'uwanka ake nema ba" "momy bawai ban damu da batan saliha bane kwai da abin da zanje nayo a India shima yana da amfani Dan Allah mom kadaki hanani tafiya" yakarasa maganar kamar zayyi kuka tare da ruke hannunta, "uhm shikkenan Junaidu Allah ya tsare ya kiyayemin Kai "yanzu inason kaje gurin abbanku ka kwana dashi zanje gurin Habib domin naganshi kamar yafara tabuwa, ina tunanin habib Yana bukatar kulawata dakuma addu,a dan Haka zanje n'a kwana dashi" what momy kije ki kwana dashi fa kikace"Kato dashi zaki je ki kwanta dashi bazanyuwu ba" haba Junaidu ni da dana mezai faru dani abin da nuna tsuguna ba aufeshi "kuma ma idan ban da lalura mezaisa naje ba kwana adakin habibu tsorata fa yakeyi"duk yafita a hayyacinsa" "to tsorata Kuma momy yanzu Wai Ina Habib din bayana gidan saba,?" "A,a Habib Yana cikin gidannan adakinsa"okay tom shikkenan momy duk yadda kika ce ay Haka za,ayi "kije Allah ya tashemu lafiya ni Bari naje dakin dady..... "Yauwa dan albarka yazu badaban taki yarda kaje kukwana ba ay da Kai zakaje gurinsa... **** Kintashi "sannu anisa kinji "allah yadada baki lafiya shalelena"tafada murya a sanyaye. Anisa ce da Kee ta iya bude baki yace"mami ina su yaya juneid basu zo ba ko uhm ay danan nasan sun tsanemu" "Anisa kenan Wai har yazu bazaki daina tunanin wadancan mugayan mutanen ba" koni da yake dan'uwana wan da muke uwa daya uba daya na cireshi acikin dangina ballekuma ke"Wai shin Anisa ba kinmun alkawarin zaki hakura da rayuwa acikin suba"bakince keda su har aba da ba?"to yanzu Kuma menene na yimin maganar su ko sokike ki batamin rai"najima da abin da tsukama na "ko sai kin karamin wani bakincikin?" "Am so sorry mami insha Allah bazan sake Miki zancensu ba idai har nakeji ka dakko zancen ba"mami ay farinciki ki shinakeso Kuma shine nawa"takarasa maganar tare da share kwallar dake mmshirin zubowa.... **(Me duguri)** In the morning************** *Best meyasa kafiye matsala ne kabari mana ta Gama karyawa inya so sai na bata wayar kaji muryarta" hm bazaki gane bane Amina"ni dai kawai ki mikanata wayar" ni dai gaskiya bazan bata yanzu ba sai tagama breakfast"in kamatsu sai kaganta kataho yanzu ka ganta da kyau" murya yadan sassauta kasakasa cikin sigar lallashi yace", Amina kinsan idan da ina gari Babu abin da zai hanani zuwa naganta" nayi tafiya yau da safe "naje yin wani atisaye ne bazan dade ba Zan dawo baifi nayi kwana uku ba Zan taho "kekuma inason Nan da 4 days ki kawo saliha hida domin ta fahimci komai yadda ya kamata", okay Babu damuwa yanzu Bari na bata wayar" know nama fasa " meyasa?" Idan taji muryara a yanzu zata iya rudewa nikuma banason haka Dan Allah ni dai ki kulamin da ita sosai" insha Allah zan kula"kuma kada kiyi yunkurin tahowa a mota zan turo jirgi ya daukeku kinji"oh ni Aminatu inaganin fi'ili dacan ba a motar nake tafiya ba Dan tsabar iyayi Sabi da da budurwarka shine zaka wani ce mutaho ajrgii anki to anki din" tana Gama fadar Haka ta katse wayar Kitty.... "India" *Juneid ne zaune a gaban gadon ya zuba mata ido Tana ta bacci "sai dai haryanzu batadai na ammatar wannan kalmar ta"Abba zasu kasheni' juneid ne ya juya ya kalli doctor ya ce" doctot yaushe zata farka ina son mukoma Nigeria a yau dinnan" eh to Nan da 10 minit zata iya farkawa Amma sir kana ganin idan ka tafi da ita Babu matsala ,domin nifa banason abin da zai Kara taba lafiyarta no nakamu dason ta ,dazakace ma nazo mutafi tare biyoka zanyi" wata uwar harara juneid ya watsa masa sannan ya kauda Kai tare dacewa sai kaje kashirya " murna ce ta ishi doctor da sauri yanufi hanyar fita domin ya je ya shirya..... ****umma kitaho muje gidan su Habib ,yakamata ace zuwa yanzu yafito da saliha Amma jikike shiru, Dan Allah kitashi yanzu sama da wata biyu kenan Babu saliha Babu labarinta "umma ce ta Dan numfasa sannan tace" banki tatakiba safiyya yakamata muje can domin ni zuwa yanzu n'a soma karaya "yauwa umma ko kefa tashi muje mu shirya" bayan sun tashi sun shirya ne suka nufi hanyar gidan su Junaid.... Abangaren su Amina kuwa, sunshirya tsaf da ita da saliha kamar ba itaba gabaki daya ta yi kyau ta Dada haske lafiya tasamu duk wannan ramar datayi yanzu Babu ita, kallon Amina tayi race anty Amina Ina Kuma zamuje?" Ki kwantar da hankalinki saliha zamuje gidan su best ne domin kiga wata kekkewar bazata wadan da ko da kudi bazaki iya samun bazatar Nan ba sai ikon Allah" murmushi saliha tayi tace"to Allah yasa muji alkairi Ameen sannan suka fita daga gidan zuwa bakin titi don yakaisu airport su hau jirgi Sabi da best yayiwa Amina takarar karsu taho a mota zai turo da jirgi ya daukesu..... Bayan mint goma yacika ne ta farka karaf sukayi ido hudu da juneid dake zaune"a gigice ta Mike tashiga ferta yaya juneid"dasauri ta cakumi wuyansa tashi ga girgizashi tana kuka tana cewa" Yaya juneid Ina abbana ,Ina ummana" karkacemin sun mutu" Yaya Ina kannena suna Ina Dan allha Yaya kafada min suna Ina ,kadai na mutune bana duniyar" yay kaima kamutune ?" Girgizamata kaiyayi zuciyarsa tab cike da tsananin tausayinta 'idonsa tab da kwalla yace" Basu mutuba sunan da ransu kema bawai kinmutu bane kinan aduniya, "maza tashi mutafi na kaiki gurin ummanki a,a Yaya bakafada min Ina kanwata jery ba kaboyemin wani abu nasan tazo gurin alokacin taga komai yakasheta ko Yaya " jijjiga Kai juneid yayi yace" wanan ce bansani ba ko tamutu ko tana Raye Amma Ina da tabbbacin Bata mutuba etama" a,a Yaya kafadamin gaskiya karka fadamin Don in kwantar da hankali na yanzu idan kuma nake natarar da basa rayé?" Short up !!! Ya daka mata tsawa yace zanmiki karyane ko nataba Miki karyane banason shashanci ki nutsu!!!! Kuka ta fashe dashi tare da cewa in nutsufa kace Yaya acuce ni sanna kuma acemin n'a nutsu yaya anyako baka manta abin da akamin ba yay ancuceni anzalinceni " menai kawai don nakasance nidin me hakurice "bazan taba yafewa ba harsai andau Karmin fansa ..... "Okay ki tashi mutafi gida "yafada tare da mikewa .... Bayan tatashi ta shirya doctor shima ya shirya suka nufi inda jirgin yake suka shiga sukadauki hanyar komawa gida Nigeria.... "Bayan su safiyya sun Isa gidansu juneid,afalo suka tarra da momy tana zaune ,aytana fanin safiyya tamike tsaye tace"saliha tafada da karfi" shiko Habib Yana daga daki yajiyo maganar momy da sauri ya fito "Yana sakkowa suka hada ido yayi mutuwar tsaye Yana nunata da hannu " jijjiga Kai yashiga Yi Yana cewa"no momy no wanan ba saliha bace" to idan ba saliha bace uwarka ce momy tafada afusace" murmushi safiyya tayi tace au bakisan ni ba itabace" to zuwa mukai kufito Mana da "yar,uwarmu Ina saliha take" kan momy ne ya kulle shiko Habib hanyar fita yanufa yashiga mota ta figa betsaya a ko Ina ba sai a gidan munir.... Yana shiga yashiga kwallamasa Kira ya na cewa munir munir, dasauri munir yafito daga daki sanye da kaki n'a sojoji yace" Gabi Habib da sauri yaja da baya yace bangane ba meye Haka nake gani a jikinka aboki wanan kayanfa?" Uhm meyake tafe dakai Habib" habib gatsal zakace shin wayekai?" Who are you!!!!??" Munir yafada tare da dakamasa tsawa meyakawoka" jiki narawa Habib yakalli cikin idanuwan munir wadan da suka canza launi yace wacece saliha sanan susu nawane masu kama daya?"ina bukatar sani " bani da amsar ka yafada atakaice" Habib ne yakara cewa inason ka karasamin karashen labarin wanan mutumin menene karshen labarin sa" hmm oky jirani" munir yashiga daki ya fito" Yana zuwa gaban Habib ya zare bindiga tare da dorata a kan zuciyar Habib "a tsorace Habib yace bangane ba mekake nufi munir waye Kai" uhm Habib kenan bakace na fadamaka karshen labarin mutuminnan ba to ai wanan shine karshen shi.............. ALHAMDULILLAH Duka duka anan nakawo karshen wanan book din maisuna MAR'ATUSSALIHA book 2 sai mun hadu a book 3 domin ganin yadda zata Kaya book 3 paid ne 400... Kadan daga yadda zata Kaya.... Shin wacece wanan yarinyar datake India.?... Waye best ?" Sanan menene hadin da da saliha? Me Habib ya aykata wa su saliha be?" Waye munir?" Suwaye iyayen su saliha?" MAR'ATUSSALIHA By HAFSAT UMAR DANGORO Story & written By HAFSAT UMAR DANGORO Marubuciyar..... BURINA MUAZZAM /free RAYUWAR KASKANCI/500 BABANA NE SILAH/500 BA MAHAIFIYATA BACE/500 AMATULLAH/300 UMMUH AMANI/500 A MASARAUTAR MU/500 MAR'ATUSSALIHA/400 And new........