[9/15, 6:03 AM] Asmy B Aliyu: BOYAYYAR ALAƘA (Secret Relationship) FREE PAGE Asmy b Aliyu INA KUKE MATA....INA NUFIN MATAN DA SUKA AMSA SUNANSU NA MATA, MATA MASU AJI MASU GYARAN KANSU, KUZO DAKU NAKE MAGANA NASAN KUN YARDA DA KANKU KUMA ZAKU KASANCE ABOKANAN TAFIYA, *HUMKAN GIDAN GIDAN ƘAMSHI* TAZO MAKU DA KAYAYYAKIN DA ZASU SAKE KANKARO MAKU KIMA DA DARAJARKU TA CIKAKKIN MATA, KAYAN DA ZASU SAKA FARASHIN MUTUNTAKARKU ƊAUKAKA A IDANUWAN MAZAJENKU, HMMMM WATA MIYAR FA SAI A MAKWAFTA HAJJAJU DOMIN KUWA A GIDAN *HUMKAM GIDAN ƘAMSHI* KAƊAI ZAKI IYA SAMUN ABUBUWA KALA- KALA DA ZASU CANCAREKI A DUK INDA KIKA SHIGA KIRIƘA JIN KANKI DABAN SABODA YANDA KIKAYI ZARRA ACIKIN ƳAN UWANKI MATA, KAMA DAGA KAN *HAƊAƊIYAR ZUMARMU* DA MUKAYIWA LAƘANI DA *MAI CIZO* SABODA YANDA TAKE ƘWANTALO SOYAYYA GA ZUCIYAR MAIGIDA, GA KUMA *SPECIAL HAƊIN AMARE* DA MUKE FARA SHIRYASU ANA SAKA RANAR BIKI SABODA SAKA MALLAKAR ZUCIYAR ANGO DA KUMA SAKE ƊAUKAKA JIN ALFAHARINSA, BAYAN NAN MUN TANADI SINADARIN MU NA MUSAMMAN DOMIN JIN DAƊIN MA'AURATA DA MUKAYIWA LAƘANI DA *HARBI GADO*😍 CANCARAKWAI KENAN! ƳAR UWA KE DAGA JIN WANNAN HAƊIN KINSAN IDAN BA AGIDAN ƘAMSHIN HUMKAM BA BABU INDA ZAKI SAMU DON ITA ƊIN FA GWANACE, KAWAI KU SHIGA DAGA CIKI ZAKU TABBATAR DA HAKAN, BA'A NAN KAƊAI TA TSAYA BA HAJIYA SAI DA TAYI MAKU TANADIN *TURARUKKAN MANYAN MATA MA'AURATA* DON SAMA MAKU CIKAKKIYAR NATSUWA A GIDAJEN AURENKU DA IRIN SIHIRTACCEN ƘAMAHINSU DAKAN NARKAR DA ZUCIYAR MAIGIDA YA KASA FITA, GA KUMA *SHU'UMAR HUMRAH* TA MUSAMMAN DA TAYI MAKU TANADI MAI SUNA DAGA NI SAI KAI MIJINA DA ZATA RIƘA RIKIRKITA DUKA TUNANIN MAIGIDA IDAN YANA TARE DAKE, HAR YAU DAI *HUMKAM GIDAN ƘAMSHI* BASU BARKU A HAKA BA SAI DA SUKAYI LINƘAYA A DUNIYAR NAGARTA CIN MAGUNGUNAN DA ZASU SAMA MAKU WARAKA GA MAFIYA MATSALTSALUN DA SUKA ADDABI MA'AURATA HAR MA DA ƳAN MATA SUKA SAMO MAKU *ORIGINAL INFECTION KILLER* NASAN DAI KO BAN FAƊA BA KINSAN WANNAN MAGANI GANGARIYA NE DA ZAI YI YAƘI DA DUK WATA CUTA DATA SHAFI: ✓CIWON MARA ✓ƘAIƘAYI ✓FARIN RUWA ✓ƘURAJE ✓DRYNESS ✓LOW LIBIDO ✓IRRIGULAR PERIOD ✓ABNORMAL DISCHARGE ✓MILD INFERTILITY ✓VIGINAL ODOUR ✓OVERIAN CYSTS ✓FABROID E.T.C Wannan maganin duka zai sama maku waraka daga wuɗannan cuwurwukan da yardar Allah, kuma zaku samu duka wuɗannan kayan a *HUMKAM GIDAN ƘAMSHI* bisa farashi mai sauƙi da kuma girmamawa domin ita ɗin mai ƙaramci ce ga abokannan kasuwanci da kuma mutuntawa, ga mai buƙatar kayanmu sai ya tuntuɓemu ta wannan lambar kai tsaye +2348132506044. HUMKAM GIDAN ƘAMSHI na maraba da masu sayen ɗaya ko sari. 1... Mamma ta tsaresa da ido, banda faduwa babu abunda gabansa keyi yasan dai zance ɗaya ne na aurensa da Khairiyya taya zai yiwa Mammah bayanin baya yiwa Khairiyya soyayyar Aure? Da wane ido zai faɗawa Mammah ba sau ɗaya ba ba biyu ba,ba ukku ba suka kwana gado ɗaya da Khairiyya? "Junaid ya kamata a fara maganar aurenka da Khairiyyah, ko a gidanka zata iya karasa karatunta a haka wannan zaman da kake haka yana damuna kasan lalurarka Junaid kara kayi aure ka tara zuri'a tsarkakku ba irin ya'yan bisa titi ba karka zubar da ya'yanka akan titi dan Allah Junaid." Mammah ta faɗa da wani irin karaya a muryarta, karo na farko da ya kasa kallon mahaifiyarsa karo kuma na farko da yaji wata irin kunyar Mamma da tazo ta lullubesa bawai Mammah bata san zununbin da yake aikatawa ba ne, sabida tafi kowa sanin matsalarsa shiyasa bata taɓa damuwa da kalar kaddararsa ba, tasan mazan ma akwai masu jinsi kala-kala. Junaid Dikko yana cikin mazan da basu iya riqe kansu koda na kwana ɗaya ba tare da macce ba wata irin halitta ce ajikinsu ta daban. Ya ɗago rinannun idonsa yana kallon Mamma, da wani yanayi a muryarsa yake fadin. "Mamma ki daina damun kanki dan Allah kin san lalurarki na hawan jini, ba daga bangare na bane daga ɓangaren Kairiyya ne tace sai ta gama karatunta sai ayi maganar aure, shekara ɗaya ya rage mata." Dan Allah ki daina damar da kanki da lalurata Mamma, ki cigaba da yi min addu'a kinji Mamma." Idan na rasaki ban san aya Rayuwa zata zomin ba.idan batare dake ba, Ya kama hannunta ya subbaci hannun,ya sakar mata murmushinsa mai qara saka mata mugun son yaron nata da wata irin kaunarsa aranta ,ya miqe tsaye yana faɗin."mamma a haɗamin abincin dare mai rai da lafiya yau gida zan kwana ,ban shirya karbar fadan Abba, ba tunda shi kullum yaro yake dauka ta." Ya faɗa yana wani damuke fuska. Murmushi kawai Mammah,tayi masa yasa kai ya fice daga parlorn na Mamman da wani irin takunsa mai jan hankali da wata irin izza a tattare dashi...Yana fita daga parlon kai tsaye ya nufi motarsa jaguar da aka fitar aka wanke kallon farko da zakayiwa motar kasan kuɗi sun zauna jikin motar sai ya'yan wane da wane kawai ke hawanta. Ya shiga motar ya tada da sauri maigadi ya buɗe masa get ya fice daga gidan, wayarsa ya ɗauko Iphone 14 pro max, still har lokacin maganganun Mamma, sunki fita daga kansa bai san sai yaushe zai iya buɗe baki ya faɗa mata bazai iya auren Khairiyya ba, auren su ma bazai yuyu ba, dan kuwa idonsa a buɗe nata a buɗe duk da a bangaren Khairiyya kuwa ita gani take kamar aurenta xaiyi kamar yadda Mamman keso, dialling wata lamba yayi mai ɗauke da sunan Sarah cikin kankanin lokaci aka ɗaga wayar. "Mr. Dikko!" Ta faɗa da wata irin kasallaliyyar murya mai dauke da jan hankali, "Ki sameni a guest house yanzu." "Me zai hana ka biyo school ka ɗauke ni ina hostel fa, kasan kuma da nisa." Da sauri ya katseta yana faɗin "Ki samu adaidaita." Da haka ya sauƙe wayar baya son doguwar magana, har ya karasa gidansa na sirri tunanin Mamma na ransa, sanin halin Junaid din ta shiga shirya kanta da sauri, Ruky ce ta dubeta tana faɗin “Kedai Sarah akan gayen nan sam baki da aji dama ace soyayya kuke da sauqi amma iyakarsa yayi amfani dake shi kenan amfanin ki ya qare a wurinsa sai kuma wani lokacin shaye da toka.” Sarah ke faɗin “Ina da sa'a ma a haka tunda Junaid Dikko ya haɗa gado dani.” A fusace tabar room din nasu Ruky ta kwaɓe baki ta bita da kallo cike da wani irin kishin kawarta ta, da gaske tana da sa'a kamar yadda ta faɗa din tunda har Junaid Dikko ya haɗa gado daita. #ASMY B ALIYU #BA(Secret Relationship) Love, Romance and destiny #Junaid Dikko BOYAYYAR ALAƘA is 500 Account details 0004157137 Jaiz bank Asma'u Buhari Aliyu Shaidar biya 08086207764 Katin wayar MTN ta 08043079282 shaidar biya ta 07065283730 #VIP 1k NORMAL GROUP 500 [9/15, 6:04 AM] Asmy B Aliyu: BOYAYYAR ALAƘA (Secret Relationship) FREE PAGE Asmy b Aliyu INA KUKE MATA....INA NUFIN MATAN DA SUKA AMSA SUNANSU NA MATA, MATA MASU AJI MASU GYARAN KANSU, KUZO DAKU NAKE MAGANA NASAN KUN YARDA DA KANKU KUMA ZAKU KASANCE ABOKANAN TAFIYA, *HUMKAM GIDAN GIDAN ƘAMSHI* TAZO MAKU DA KAYAYYAKIN DA ZASU SAKE KANKARO MAKU KIMA DA DARAJARKU TA CIKAKKIN MATA, KAYAN DA ZASU SAKA FARASHIN MUTUNTAKARKU ƊAUKAKA A IDANUWAN MAZAJENKU, HMMMM WATA MIYAR FA SAI A MAKWAFTA HAJJAJU DOMIN KUWA A GIDAN *HUMKAM GIDAN ƘAMSHI* KAƊAI ZAKI IYA SAMUN ABUBUWA KALA- KALA DA ZASU CANCAREKI A DUK INDA KIKA SHIGA KIRIƘA JIN KANKI DABAN SABODA YANDA KIKAYI ZARRA ACIKIN ƳAN UWANKI MATA, KAMA DAGA KAN *HAƊAƊIYAR ZUMARMU* DA MUKAYIWA LAƘANI DA *MAI CIZO* SABODA YANDA TAKE ƘWANTALO SOYAYYA GA ZUCIYAR MAIGIDA, GA KUMA *SPECIAL HAƊIN AMARE* DA MUKE FARA SHIRYASU ANA SAKA RANAR BIKI SABODA SAKA MALLAKAR ZUCIYAR ANGO DA KUMA SAKE ƊAUKAKA JIN ALFAHARINSA, BAYAN NAN MUN TANADI SINADARIN MU NA MUSAMMAN DOMIN JIN DAƊIN MA'AURATA DA MUKAYIWA LAƘANI DA *HARBI GADO*😍 CANCARAKWAI KENAN! ƳAR UWA KE DAGA JIN WANNAN HAƊIN KINSAN IDAN BA AGIDAN ƘAMSHIN HUMKAM BA BABU INDA ZAKI SAMU DON ITA ƊIN FA GWANACE, KAWAI KU SHIGA DAGA CIKI ZAKU TABBATAR DA HAKAN, BA'A NAN KAƊAI TA TSAYA BA HAJIYA SAI DA TAYI MAKU TANADIN *TURARUKKAN MANYAN MATA MA'AURATA* DON SAMA MAKU CIKAKKIYAR NATSUWA A GIDAJEN AURENKU DA IRIN SIHIRTACCEN ƘAMAHINSU DAKAN NARKAR DA ZUCIYAR MAIGIDA YA KASA FITA, GA KUMA *SHU'UMAR HUMRAH* TA MUSAMMAN DA TAYI MAKU TANADI MAI SUNA DAGA NI SAI KAI MIJINA DA ZATA RIƘA RIKIRKITA DUKA TUNANIN MAIGIDA IDAN YANA TARE DAKE, HAR YAU DAI *HUMKAM GIDAN ƘAMSHI* BASU BARKU A HAKA BA SAI DA SUKAYI LINƘAYA A DUNIYAR NAGARTA CIN MAGUNGUNAN DA ZASU SAMA MAKU WARAKA GA MAFIYA MATSALTSALUN DA SUKA ADDABI MA'AURATA HAR MA DA ƳAN MATA SUKA SAMO MAKU *ORIGINAL INFECTION KILLER* NASAN DAI KO BAN FAƊA BA KINSAN WANNAN MAGANI GANGARIYA NE DA ZAI YI YAƘI DA DUK WATA CUTA DATA SHAFI: ✓CIWON MARA ✓ƘAIƘAYI ✓FARIN RUWA ✓ƘURAJE ✓DRYNESS ✓LOW LIBIDO ✓IRRIGULAR PERIOD ✓ABNORMAL DISCHARGE ✓MILD INFERTILITY ✓VIGINAL ODOUR ✓OVERIAN CYSTS ✓FABROID E.T.C Wannan maganin duka zai sama maku waraka daga wuɗannan cuwurwukan da yardar Allah, kuma zaku samu duka wuɗannan kayan a *HUMKAM GIDAN ƘAMSHI* bisa farashi mai sauƙi da kuma girmamawa domin ita ɗin mai ƙaramci ce ga abokannan kasuwanci da kuma mutuntawa, ga mai buƙatar kayanmu sai ya tuntuɓemu ta wannan lambar kai tsaye +2348132506044. HUMKAM GIDAN ƘAMSHI na maraba da masu sayen ɗaya ko sari. 2... Ta dade bata samu abun hawa ba tana ta tunanin kar Junaid yayi fushi tasan halinsa da saurin fushi da zuciya kamar kuturu, tana isa kofar gidan ta biya mai adaidaita kudinsa kai tsaye bakin gate din ta tunkara tana tafe da talkaminta masu shegen tsini da kayan da suka kama jikinta kana ganinta kasan dakyar take takawa acikinsu, knocking tayi ajikin gate ɗin Maigadi ya buɗe karamar ƙofa yana kallonta tun daga sama har kasa, aransa yake faɗin “Allah ya shirya kullum Junaid, abubuwansa gaba suke." Sarah ta raɓa ta gefensa ta wuce tana wani haɗe rai ganin irin kallon tsarguwar da yake binta dashi. Door bell na gidan ta shiga dannawa na kusan minti biyu, Junaid ne ya fito ya buɗe daga shi sai gajeran wando ajikiinsa ko riga babu, a hankali yake bita da sexyyy eye's ɗinsa wanda nan take taji wata kalar bukatar Junaid ɗin ta bijiro mata tana jin yadda cinyoyinta suka ɗau ki wani qalar dumi, hannunsa ɗaya ya miƙa ya jawota zuwa cikin jikinsa tun a falo ya fara kai ma wuyanta kiss yana shafa kirijinta ta saman rigar ta, shafa kirjinsa ta shigayi itama mai ɗauke da yalwataccen gashi wanda ya kwanta luf, sai ɗaukar ido da sheki yakeyi, hannu yasa ya ɗau keta cak ya nufi master bedroom dinsa daita, kayan jikinta ta shiga cirewa da sauri dan Junaid tasan baida lokacin cire mata koda pant barantana kaya, shi dai ya kwanta da macce ya biyata kawai yana kaunar sex a rayuwarsa ko bata masa rai akayi da yayi sex yake samu peace of mind, a haukace ya fara nemanta yana murza kan boobs ɗinta, banda rawa babu abunda jikinsa keyi idonsa sun ƙanƙance lokaci ɗaya, tun Sarah najin da ɗin yadda yake tafiyar da ita har abun ya daina yi mata da ɗi, Junaid mayen sex ne sai yayi awa biyu akan macce ba tare da ya gaji ba wani irin halittar jiki ne dashi, sai da ya gaji dan kansa ya sauka akan Sarah wacce taji kasanta tamkar an zuba mata barkono sabida raɗaɗi da zugi, miƙea yai a gurguje ya shirya kansa cikin bakaken suits yasan suna da meeting ƙarfe biyu na rana, har lokacin Sarah tana kwance akan bed tana kallonsa tamkar zata cinyesa duka dan so da kauna, sai da ya gama gentle ya juyo yana kallonta “Ina son na tafi zan tura maki kuɗi ta account naki." Cikin muryar jan hankali take faɗin "Anan zaka kwana na tsaya na tayaka kwana??" Da sauri ya shiga girgiza kai yana faɗin "Gida zan kwana yau, kawai ki gama abunda kike ki tafi sai munyi waya," yana maganar ne batareda ya kalleta ba ya nufi ƙofa, da murmushi ta bisa da kallo tabbas Junaid Dikko zai kasheta da ranta, wani irin special class ne tattare dashi babu maccen da zata san haka sai sun haɗa gado dashi, barci ta kwanta tayi sai da tayi barcinta mai isarta sannan ta tashi ta shiga toilet ta sakarwa kanta shower da ruwan dumi ta daɗe tana wanka kafin ta fito da towel a jikinta da karamin towel tana tsane gashin dokin dake reto a tsakiyyar bayanta, kitson nan ko sati ɗaya baiyi ba da yinsa amman jarabar Junaid tasa duk kan ya wani ya mutse dole taje gyaran kai, agurguje ta shirya tasa hannu ta ɗau jakarta wanda wayarta ke cikin bag ɗin, alamun ƙarar text taji, hakan yasa ta zuge jakar ta ciro wayar, alert ɗin kuɗi har na 200k Junaid Dikko yayi mata transfer tasan kuɗi ba matsalar sa bace Junaid baida matsalar kuɗi ta kowane fanni. Ruky ma ta kirata har kusan missed call biyu, bakin bed ta zauna ta shiga kiran lambar Ruky gafda zata katse ta daga "Inata ƙiran wayarki kuna can kuna Jarabar taku keda wannan Junaid ɗin mai shegen faɗin rai wanda idan ka gan sa a fili sai ka ɗauka ko hannu aka saka masa a baki bazai ciza ba nan kuwa shegen kansa ne." "Ki faɗi abunda ke ranki komai zaki ce akan Junaid yafi duka samarin ki komai." Itama Sarah ta mayarwa da Ruky maganar datai cike da jin zafinta. “Mun kama hanyar Kaduna nida Saleem na rakasa, wani business ɗin daddy ɗinsa ne, ina jin sai an kwana biyu zamu dawo." Sallama sukayi itama ɗan qaramin mayafinta ta ɗauka ta wuce daga gidan na Junaid, tayi masa text a waya tana faɗin "Yanzu take barin gidansa zata koma hostel, sai bayan magrib ya shigo cikin gidan nasu hango motar Abban sa yayi acikin parking lot da alamar yana gida, kai tsaye part ɗinsa ya nufa yana bukatar watsa ruwa sosai jikinsa ke wani irin ciwo, wani flat ya nufa mai ɗauke da babban parlor da karami sai ɗakunan barci har gudu biyu, kallo ɗaya zaka yi wa part ɗin kasan an kawatasa da Naira, wanka yayi ya ɗauro Alwallah magrib yayi Sallah daman ko sarda ya biyo hanya lokacin ake kiran sallah kafin ma ya qaraso gida an idar da sallah, kayan shan iska ya saka ajikiinsa da wandon tree quarter ajikinsa, tuno Abba yana gidan yasa ya cire kayan ya nemi jallabiyya ya saka ajikinsa dan yasan tsaf Abba zai korosa yace ya shigo masa da ɗan guntun wando acikin gida yana da ƴaƴa mata a gabansa, duk lokacin da Abban nasa ya buɗe baki yayi wannan zancen wani takaici ke cika masa zuciya ko yana neman mata taya za'ayi ya nemi kannensa? Duka yaran gidan suna cikin dinning area suna lunch kasancewar Al'adar gidan Aliyu Dikko bayan sallar magrib ake haɗuwa aci abincin dare haka ka'idar Abba take, da sallama ya shiga babban parlon duka suka zuba masa ido murmushi ne ɗauke a fuskar Mama. Assha Dikko, ta washe baki tana faɗin."Yaaya kaine?Nikam nayi sati ban ganka ba." Ta ƙarasa maganar sounding so very happy, shima murmushi ya mayar mata ya ƙaraso cikin dinning area ɗin, Assha ta miqe tsaye taja masa kujerar dake kusa datata ya zauna ya gaisheda Abba da mamma sa'annan ya gaisheda step mum dinsa, sa'annan kannensa guda biyu mata suka gaishesa. Assha ta shiga serving ɗinsa da white rice da fish source wanda yaji kayan haɗi, shiru kakeji banda karar cokulla babu abunda ke tashi, suna gamawa lokacin an fara ƙiran sallar Isha'i massalaci ya wuce shida Abba. #ASMY B ALIYU #BA(secret Relationship) #love, Romance and Destiny #Junaid Dikko BOYAYYAR ALAƘA is 500 Account Details 0004157137 Jaiz bank Asma'u Buhari Aliyu Shaidar biya ta 08086207764 Katin wayar MTN ta 07043079282 shaidar biya ta 07065283730 #VIP 1k #NORMAL GROUP 500 [9/16, 1:26 PM] Asmy B Aliyu: BOYAYYAR ALAƘA (Secret Relationship) FREE PAGE. Asmy b Aliyu INA KUKE MATA....INA NUFIN MATAN DA SUKA AMSA SUNANSU NA MATA, MATA MASU AJI MASU GYARAN KANSU, KUZO DAKU NAKE MAGANA NASAN KUN YARDA DA KANKU KUMA ZAKU KASANCE ABOKANAN TAFIYA, *HUMKAN GIDAN GIDAN ƘAMSHI* TAZO MAKU DA KAYAYYAKIN DA ZASU SAKE KANKARO MAKU KIMA DA DARAJARKU TA CIKAKKIN MATA, KAYAN DA ZASU SAKA FARASHIN MUTUNTAKARKU ƊAUKAKA A IDANUWAN MAZAJENKU, HMMMM WATA MIYAR FA SAI A MAKWAFTA HAJJAJU DOMIN KUWA A GIDAN *HUMKAM GIDAN ƘAMSHI* KAƊAI ZAKI IYA SAMUN ABUBUWA KALA- KALA DA ZASU CANCAREKI A DUK INDA KIKA SHIGA KIRIƘA JIN KANKI DABAN SABODA YANDA KIKAYI ZARRA ACIKIN ƳAN UWANKI MATA, KAMA DAGA KAN *HAƊAƊIYAR ZUMARMU* DA MUKAYIWA LAƘANI DA *MAI CIZO* SABODA YANDA TAKE ƘWANTALO SOYAYYA GA ZUCIYAR MAIGIDA, GA KUMA *SPECIAL HAƊIN AMARE* DA MUKE FARA SHIRYASU ANA SAKA RANAR BIKI SABODA SAKA MALLAKAR ZUCIYAR ANGO DA KUMA SAKE ƊAUKAKA JIN ALFAHARINSA, BAYAN NAN MUN TANADI SINADARIN MU NA MUSAMMAN DOMIN JIN DAƊIN MA'AURATA DA MUKAYIWA LAƘANI DA *HARBI GADO*😍 CANCARAKWAI KENAN! ƳAR UWA KE DAGA JIN WANNAN HAƊIN KINSAN IDAN BA AGIDAN ƘAMSHIN HUMKAM BA BABU INDA ZAKI SAMU DON ITA ƊIN FA GWANACE, KAWAI KU SHIGA DAGA CIKI ZAKU TABBATAR DA HAKAN, BA'A NAN KAƊAI TA TSAYA BA HAJIYA SAI DA TAYI MAKU TANADIN *TURARUKKAN MANYAN MATA MA'AURATA* DON SAMA MAKU CIKAKKIYAR NATSUWA A GIDAJEN AURENKU DA IRIN SIHIRTACCEN ƘAMAHINSU DAKAN NARKAR DA ZUCIYAR MAIGIDA YA KASA FITA, GA KUMA *SHU'UMAR HUMRAH* TA MUSAMMAN DA TAYI MAKU TANADI MAI SUNA DAGA NI SAI KAI MIJINA DA ZATA RIƘA RIKIRKITA DUKA TUNANIN MAIGIDA IDAN YANA TARE DAKE, HAR YAU DAI *HUMKAM GIDAN ƘAMSHI* BASU BARKU A HAKA BA SAI DA SUKAYI LINƘAYA A DUNIYAR NAGARTA CIN MAGUNGUNAN DA ZASU SAMA MAKU WARAKA GA MAFIYA MATSALTSALUN DA SUKA ADDABI MA'AURATA HAR MA DA ƳAN MATA SUKA SAMO MAKU *ORIGINAL INFECTION KILLER* NASAN DAI KO BAN FAƊA BA KINSAN WANNAN MAGANI GANGARIYA NE DA ZAI YI YAƘI DA DUK WATA CUTA DATA SHAFI: ✓CIWON MARA ✓ƘAIƘAYI ✓FARIN RUWA ✓ƘURAJE ✓DRYNESS ✓LOW LIBIDO ✓IRRIGULAR PERIOD ✓ABNORMAL DISCHARGE ✓MILD INFERTILITY ✓VIGINAL ODOUR ✓OVERIAN CYSTS ✓FABROID E.T.C Wannan maganin duka zai sama maku waraka daga wuɗannan cuwurwukan da yardar Allah, kuma zaku samu duka wuɗannan kayan a *HUMKAM GIDAN ƘAMSHI* bisa farashi mai sauƙi da kuma girmamawa domin ita ɗin mai ƙaramci ce ga abokannan kasuwanci da kuma mutuntawa, ga mai buƙatar kayanmu sai ya tuntuɓemu ta wannan lambar kai tsaye +2348132506044. HUMKAM GIDAN ƘAMSHI na maraba da masu sayen ɗaya ko sari. 3.. Bayan fitowarsu daga massalaci ne Abba ke sanar dashi zasu shiga Abuja jibi akwai meeting din da zasuyi acan, kuma Abba bazai iya shi ɗaya ba sai da Junaid ɗin, nan danan wani irin zufa Junaid ɗin ya riqa haɗawa lokaci ɗaya. Kuma ya tabbatar gida ɗaya zasu kwana da Abba, tunda acan Abujan ma suna da gida, taya zai iya kwana biyu batareda macce ba? Abinda ya fara zuwa kanshi kenan, suna tafe har suka qaraso cikin gida, Abba nayi masa zancen muhimmanci meeting ɗin a wajensa. Gaba ɗaya shi dai dai Junaid jin Abba kurum yake a wannan lokacin badan yana fahimtar me Abban ke nufi ba, suna shiga sallama yayi wa Abba ko part ɗin Mamma bai samu komawa ba ya nufi nasa part ɗin sa, shi gaba ɗaya hanyar da zai zille tafia da Abba kawai yake nema. Har yayi shirin kwanciyya barci wayarsa dake gefensa ta fara ring, Mamma ce mai ƙiran nasa, ɗagawa yayi a hankali gami da yin sallama cikin sanyi murya, tambayar farko da Mamma tayi masa shine meke damunsa dan jin muryarsa wani iri, shiru yayiwa Mamma na kusan sakan goma “Karka yimin miskilanci Junaid tell me meke damunka?" Tamkar wanda akayiwa duka yake faɗin “Abuja zamu shiga jibi nida Abba, ɗan murmushi Mamma tayi wanda yana jin sautin murmushin nata ta cikin wayar “Kaine magajinsa Junaid dole ka riqa taimaka masa da wasu abubuwa ƙarfin Abbanka ya ragu yanzu.” Ya mutse fuska ya shigayi tamkar Mamma na agabansa yake faɗin “Toh ya barni na wakilcesa mana Mammah ba dole sai yaje ba." Aran Mamamh tace ja iri saboda kaje ka sheki ayarka ko? Allah ya shirya min kai Junaid. idan tace kaddarar Junaid bata damunta zatayi qarya idan tace kaddarar Junaid tana hanata barci ana din ma ƙaryar zatayi, a duk safiyar Allah har fargabar take yaron nata yafita batasan yaran mutane nawa ya lalata ba, kalar qaddarar tasa nayi mata wani irin nauyi a kirji “Ka tabbata kayi shafa’i da wutri kafin ka kwanta?” Mamma ta faɗa cike da kulawa “Insha Allahu Mamma, ki kula da kanki ina kaunarki fiye da komai a duniya." Murmushi Kurum Mamma tayi gamida sauƙe wayar, ƙiran Khairiyya ne ya shigo a wayar tashi tamkar bazai ɗaga ba dan fushi yake da ita sosai akan wani vedio nata da ta saka a duka kafafen sada zumunta, wanda tsaraici ne zallah a cikinsa, wata irin ajiyar zuciya ta shiga saukewa jin ya ɗaga wayar "Mine meyasa kake azabtar da zuciya tane? So nawa xan baka hakuri akan wannan vedio ɗin, kuma kaje ka duba tun ranar da naga ranka ya ɓaci naje na gogesu duka." Still kin magana yayi, tamkar zatayi kuka take faɗin "Dan Allah kayi min magana idan ba so kake nayi hauka ba." "Khairiyya zan kashe wayar idan kin gama barci zanyi," ya faɗa da wani yanayi mai tattare da fushi a muryarsa, me zanyi ka yadda dani dan Allah."kittttt taji ya katse wayar, kashe wayar yayi duka bayason takura yasan nacin khairiyya bazata daina ƙiransa ba, Shi kuma still fushi yake da ita sai ya gaji dan kansa sa'annan zai sauko,wani murmushi yayi wanda iyakarsa a fatar bakinsa "Tayaya Mamma take hango masa khairiyya zata zama matar aurensa har ta zama uwar yayansa tayaya? A kullum tambayar da yake yawan yiwa kansa kenan, da gaske yana bukatar aure cikin rayuwarsa kodan Mamman sa ko zai samu zunubban da yake manne dasu zasu rage. Washe gari bai tashi ba sai wuraren qarfe 11 na safe, ya na tashi kai tsaye toilet ya nufa dan yin wanka, daman daga shi sai boxer ne ajikiinsa dan baya kwana da kaya ajikiinsa, idan kaga Junaid Dikko da pyjamas a jikinsa to a parlornsa yake yana aiki da laptop ko zai shiga cikin gidansu da kuma ya fito zai ciresu, komai sanyi baya kwana da kaya ajikiinsa, a hankali ya saki shower ajikinsa tururin ruwan zafi na shiga cikin jikinsa, kasancewar lokacin hunturu ne. Yafi awa ɗaya a toilet ɗin sai kace wanda zai canja fata .ya fito ɗaure da qaramin towel a waist ɗinsa sai kuma wani akansa da yake tsane gashin kansa dashi wanda ya cika masa kai asalin gashin hausawa, wanda sabida mayyunka masu tsada da yake shafa ma kan yasa ya nannaɗe ya koma kamar na larabawa. Asali su…. Aliyu Dikko haifaffen garin Dikko ne dake cikin jahar Katsina, matan aurensa guda biyu uwar gidansa mai sunan Hajiya larai Dikko, yaro ɗaya Allah ya mallaka masu a duniya wato Junaid Dikko, daganan haihuwar ta tsaya masu kusan shekaru talatin da bakwai babu asibitin da basu shiga ba amman ko wane asibiti abu ɗaya ake faɗa masu daga uwar har uban lafiarsu kalau, a haka Abba ya auri Hajiya Rafia itakuma asalin yar Bauchi ce, suna da ya'ya biyu a tsakaninsu Amatullah itace yarsu ta farko mai shekaru goma sha bakwai a duniya yanzu ne ta shiga jami'a aji na farko a jami'a, babu yadda Mum batayi ba da Alhaji dikko ya kai Amaah ƙasashen waje tayi karatu har ya yadda Junaid Dikko ya ɓata komai, anan yake faɗawa mahaifin nasu macce ce idan ta tsallaka ta tafi waye zai kula da tarbiyarta?? Bakaramin ciwo Mum taji ba daga ita har Amaah, gashi dama wasu kawayenta da sukayi secondary school a tare kasancewar iyayensu nada hali duk ƙasashen waje aka turasu karatu, a karo na biyu Mum ta qara neman alfarma a wajen Abba, akan yabar Amaah ɗin taje Bauchi tayi karatu tunda iyayen Mum ɗin na a raye sai ta zauna a gidansu, buɗar bakin Abba a lokacin yake sanar da ita Junaid ya riga da ya samar mata gurbin karatu a (Umar Musa Yar'adua) haka Amaah ta hakura ba dan taso ba ta fara karatu inda take karantar (Accounting) daman can jininsa bai wani haɗu da Amatullah ba, tsanani yake yimata a duk inda zata shiga security ne a tare da ita har a makaranta. Sosai abun ke damun mum akwai ranar da ta kasa hakuri ta kalli cikin idon Junaid ɗin tana faɗin an faɗa maka yadda kake ɗan iska haka kowa yake ɗan iska? Sannan ba ta fatar zunubin Junaid Dikko ya shafi ƴaƴanta yabari idan ya tara nasa ƴaƴan sai su raba zununbin a tare, Mammah na gun lokacin a tsaye bata san lokacin da hawaye suka fara Rolling akan fuskarta ba tun daga kurciyarsu har girmansu basu aikata wani abun da zai mannewa Junaid Dikko ba, basu taɓa aikata wani zunubi na saɓon Allah ba daga ita har Aliyu Dikko, kawai dai sunyi imani da Allah qaddarar Junaid ɗin ce a haka suna masa addu'a a kullum ba tareda sun gaji ba dan sunyi faɗa sunyi hantara abun ya faskara tun Junaid na ɓoyewa iyayensa halinsa har abun yazo ya bayyana. "Meyasa bazakayi aure ba Junaid idan mata kakeso Allah ya baka ikon ka aje macce har hudu a karkashin kulawarka, meyasa sai mata kazamai? Matan bisa titi kana jin zaka yiwa Allah wayau ne na taka tsantsan da kakeyi da Rayuwar naka kannen? Kasan kannen mutane nawa ka ɓata ka san iyaye nawa kasa bakin ciki akan lalacewar ƴaƴansu?" Ya ɗaga kai ya kalli Mamman sa a lokaci wani irin abu ta ke hangowa cikin idanun Junaid Dikko “Da gaske ina son na bari Mamma, ke shaida ce da nace zan bari koda na sati ɗaya ne sai na yi zazzaɓi, kuma Mammah matan nan da ake magana akan su bani ke kawo su ba da kakafunsu suke zuwa, ni babu maccen da na taba samu a Virgin a empty suke kawo kansu." A lokacin Mamma ta ɗaga kai tana kallon yaron nata tana mamakin rashin ta idon Junaid. Aysha Dikko yanzu ne take ss 2 a secondary school, itace kuma fav sis ɗin Junaid Dikko bayaga Mamma da Abbansa, Assha Dikko itace mutum ta ukku wacce yafiso a rayuwarsa. Gabaki ɗaya karatun Junaid Dikko a Oxford University yayi sa degree na farko da na biyu, degree na farko under business Administration yayisa sai digree sa na biyu medical science, sabida Mamman sa wacce itama a ɓangaren lafia ta karanta (political science) Tana aiki da (Dikko special hospital) ko kaɗan Junaid Dikko baya da ra'ayin business da ƙarfi da yaji mahaifinsa ya turasa cikinsa, tunda shi kaɗai ne ɗa namiji tal wanda ya mallaka a duniya, Aliyu Dikko yana ɗaya daga cikin masu kuɗin Nigeria wanda sukayi suna yana da kamfanonin da bai san adadinsu ba anan gida Nigeria da kasashen ketare, yana da gidajen manfetur, gas, plaza's, hotel's, Companyn sai da motoci da machine. Yafi ƙarfi akan kasuwanci fiye da likitanci, Amman duk da haka shine family doctor na Dikko's family. Mum itama ƴar kasuwace tana da shops sun kai goma kuma tana siyar da different abubuwa acikinsu, itama tana da ma'aikatan dake ƙarƙashinta, idan kaga kiyayyar Mum to ɓangaren Junaid Dikko ne wanda keyi mata iko da ya'yanta fiye da uban da ya kawo su a duniya, Aliyu Dikko shima a wajen mahaifansa shi ɗaya suka haifa har suka bar duniya sai ƴaƴan ƴan uwan dake zagaye dashi, wanda wasu ma a karkashinsa suke aiki kuma yana taimakon ƴan uwansa sosai, qaddarar Junaid bada garesu bane daga Allah ne, Allah ne ya ɗorawa Junaid Dikko neman mata tamkar hauka, sunyi faɗa sunyi nasiha sun razanar duk a banza, dan haka suka zubawa Junaid Dikko ido sai dai a duk safiyar Allah suna yiwa yaron nasu addu'ar shirya, da ga uwar har uban sun buɗe massalatai da islamiyya masu sunan (Junaid Ali Dikko ) suna nemar masa sassauci a wurin Allah, baya ga halin neman matan banza Junaid bayada wani hali wanda ba'a so kuma shi ɗin mutune na Jama'a haka abun hannunsa baya rufe masa ido. Kallo ɗaya zakayi masa kasan Mamma ta haifesa komai nata ne har kalar fatar watau baki, da wasu irin idanu Masha Allah wanda mafiyawancin idanunsa suke jan hankalin wasu matan, tsayawa zuba maku bayanin kyan Junaid Dikko zai ci mu lokaci ba'a gama ba yana da kyau sosai, ko kaɗan baya kama da Aliyu Dikko kasancewar Ali Dikko bafullatani ne kuma ɗan tsurut kun san jikin Fulani yadda yake saɓanin Junaid ɗin dake dogo kakkarfan namiji. Cigaban labari.. BOYAYYAR ALAƘA is 500 Account Details 0004157137 Jaiz bank Asma'u Buhari Aliyu shaidar biya ta 08086207764 Katin wayar MTN ta 08043079282 shaidar biya 07065283730. VIP 1k NORMAL GROUP 500 #ASMY B ALIYU #BA(secret relationship) #Love, Romance and Destiny #Junaid Dikko [9/17, 11:31 AM] Asmy B Aliyu: BOYAYYAR ALAƘA (Secret Relationship) FREE FAGE. Asmy b Aliyu INA KUKE MATA....INA NUFIN MATAN DA SUKA AMSA SUNANSU NA MATA, MATA MASU AJI MASU GYARAN KANSU, KUZO DAKU NAKE MAGANA NASAN KUN YARDA DA KANKU KUMA ZAKU KASANCE ABOKANAN TAFIYA, *HUMKAN GIDAN GIDAN ƘAMSHI* TAZO MAKU DA KAYAYYAKIN DA ZASU SAKE KANKARO MAKU KIMA DA DARAJARKU TA CIKAKKIN MATA, KAYAN DA ZASU SAKA FARASHIN MUTUNTAKARKU ƊAUKAKA A IDANUWAN MAZAJENKU, HMMMM WATA MIYAR FA SAI A MAKWAFTA HAJJAJU DOMIN KUWA A GIDAN *HUMKAM GIDAN ƘAMSHI* KAƊAI ZAKI IYA SAMUN ABUBUWA KALA- KALA DA ZASU CANCAREKI A DUK INDA KIKA SHIGA KIRIƘA JIN KANKI DABAN SABODA YANDA KIKAYI ZARRA ACIKIN ƳAN UWANKI MATA, KAMA DAGA KAN *HAƊAƊIYAR ZUMARMU* DA MUKAYIWA LAƘANI DA *MAI CIZO* SABODA YANDA TAKE ƘWANTALO SOYAYYA GA ZUCIYAR MAIGIDA, GA KUMA *SPECIAL HAƊIN AMARE* DA MUKE FARA SHIRYASU ANA SAKA RANAR BIKI SABODA SAKA MALLAKAR ZUCIYAR ANGO DA KUMA SAKE ƊAUKAKA JIN ALFAHARINSA, BAYAN NAN MUN TANADI SINADARIN MU NA MUSAMMAN DOMIN JIN DAƊIN MA'AURATA DA MUKAYIWA LAƘANI DA *HARBI GADO*😍 CANCARAKWAI KENAN! ƳAR UWA KE DAGA JIN WANNAN HAƊIN KINSAN IDAN BA AGIDAN ƘAMSHIN HUMKAM BA BABU INDA ZAKI SAMU DON ITA ƊIN FA GWANACE, KAWAI KU SHIGA DAGA CIKI ZAKU TABBATAR DA HAKAN, BA'A NAN KAƊAI TA TSAYA BA HAJIYA SAI DA TAYI MAKU TANADIN *TURARUKKAN MANYAN MATA MA'AURATA* DON SAMA MAKU CIKAKKIYAR NATSUWA A GIDAJEN AURENKU DA IRIN SIHIRTACCEN ƘAMAHINSU DAKAN NARKAR DA ZUCIYAR MAIGIDA YA KASA FITA, GA KUMA *SHU'UMAR HUMRAH* TA MUSAMMAN DA TAYI MAKU TANADI MAI SUNA DAGA NI SAI KAI MIJINA DA ZATA RIƘA RIKIRKITA DUKA TUNANIN MAIGIDA IDAN YANA TARE DAKE, HAR YAU DAI *HUMKAM GIDAN ƘAMSHI* BASU BARKU A HAKA BA SAI DA SUKAYI LINƘAYA A DUNIYAR NAGARTA CIN MAGUNGUNAN DA ZASU SAMA MAKU WARAKA GA MAFIYA MATSALTSALUN DA SUKA ADDABI MA'AURATA HAR MA DA ƳAN MATA SUKA SAMO MAKU *ORIGINAL INFECTION KILLER* NASAN DAI KO BAN FAƊA BA KINSAN WANNAN MAGANI GANGARIYA NE DA ZAI YI YAƘI DA DUK WATA CUTA DATA SHAFI: ✓CIWON MARA ✓ƘAIƘAYI ✓FARIN RUWA ✓ƘURAJE ✓DRYNESS ✓LOW LIBIDO ✓IRRIGULAR PERIOD ✓ABNORMAL DISCHARGE ✓MILD INFERTILITY ✓VIGINAL ODOUR ✓OVERIAN CYSTS ✓FABROID E.T.C Wannan maganin duka zai sama maku waraka daga wuɗannan cuwurwukan da yardar Allah, kuma zaku samu duka wuɗannan kayan a *HUMKAM GIDAN ƘAMSHI* bisa farashi mai sauƙi da kuma girmamawa domin ita ɗin mai ƙaramci ce ga abokannan kasuwanci da kuma mutuntawa, ga mai buƙatar kayanmu sai ya tuntuɓemu ta wannan lambar kai tsaye +2348132506044. HUMKAM GIDAN ƘAMSHI na maraba da masu sayen ɗaya ko sari. 4.. Kusan cin karo sukayi da sauri Amaah Dikko taja da baya tare da zaro ido, bata taɓa tunanin Junaid Dikko yana gida a irin wannan lokacin ba, tun daga kanta har zuwa kafafunta yakebi da kallo, Atamfar super wax ce ajikinta wanda aka yi mata ɗinkin fitted gown ajikinta wanda ya lafe cikin jikinta haka rigar ta ɗan dage mata, har ana hango sarƙar ƙafar da ta sa ka a ƙafarta ta daban, idonsa suka sauƙa a kan sarqar kafarta ta, ya sha ganin sarqa a kafafun kadangarun bariki yana ganin kyanta ga mata, wanda yayi alƙawarin matar aurensa zatayi masa kwaliyya dashi acikin gidansu kawai idan zasu fita baya buqata, a wani irin haukace ya ɗago kansa yana kallon Amaah Dikko wacce take kanƙame jikin kofa da ɗan qaramin veil ɗinta(Chantilly) wanda ta ɗora akan kafaɗa, ya tsaida idonsa cikin fuskarta tamkar mai son gano wani abu, ganin wani mugun haske da ta qarayi har farin nata yaso yayi yawa kuma yana kashe ido, ga kananun pimples da suka fara taruwa a fuskarta da alama tana using da mayyukkan dake qara haske fata, tana ganin Junaid ya saka hannu a wandonsa yana ƙoƙarin ciro belt din jikinsa ta zubara ta yar da qaramar handbag ɗinta ta juya ta koma cikin Parlon da gudu tana kwalawa Mamma ƙira da mum ɗinta, daman Mamma na kitchen Mum dake sama ta riqa jin ihun Amaah wacce yanzun nan tayi mata sallama akan zata shiga school, da sauri take saukowa kan stairs ɗin tuni Amaah Dikko tayiwa kanta maɓoya bayan Mamma, still Junaid dikko bai fasa binta ba "Metayi da safiyan nan zaka wani ciro belt irin ga jaka ka samu? Waini yaushe xakayi xuciya ka daina shiga sabgar ƴaƴana Junaid Dikko?" Mum tayi maganar so pissed up. Wani irin fisgota yayi a bayan Mamma, saukar belt taji a bayanta, a fusace Namma, ke faɗin "Wai meke damunka? Me tayi maka??" Mamma ta jeho masa tambayoyin lokaci ɗaya rai a bace, shima rai a ɓace yake faɗin "Kalli da shigar da za ta je makaranta tamkar ba yar musulmi ba kalli shegen mayafin da ta saka Mamma? Kalli ƙafanta sarqa ne ta ɗora ki kalli face ɗinta yadda ta canja Mamma? Duk farin da take dashi bata godewa Allah ba sai tayi bleaching dan tana yar iska?" ya faɗa a tsawace. Wata daria Mum, ta fashe dashi tana tafa hannayenta tana ganin qarfin hali wai Junaid ke faɗin wasu yan iskane "Muje ki tattara mayukkun da kike shafawa ki kwasosu duka, haka duk wata tsinannar sutura da kike sakawa ki tabbata kin fito dasu yau ɗin nan." A tsorace Amaaah ta juya ta nufi stairs sai famar hawaye take tana tsinewa Junaid Dikko aranta, wannan takura har ina? Itama Mum tama kasa magana sabida bakin ciki dan duk ihun da zatayiwa Junaid bazai saurareta ba, ita kanta tana ɗan shakkarsa. Kallo ɗaya zakayiwa ɗakin kaga ɗakin ƴar gata babu abunda Babu a dakin, tun daga Tv , fridge, a tsorace ta qarasa gaban mirror ta kwaso duka mayukkan da take using dasu, hannu Junaid ya saka ya ɗau ki daya ya shiga dubawa "Ki jawo ɗaya daga cikin trolley ɗinkin ki zuba." Babu musu tayi yadda yace dan har lokacin zafin belt ɗin da ya zuba mata bai gama sakinta ba, haka ya sakata a gaba ta fitar da duk wani sutura da tayi ɗinkin banza, haka ya tattara duka veils ɗinta ya zuba acikin bag din. Ya kalleta yace ta ɗau ki wasu kayan ta shiga bedroom ta canjasu yanzun nan babu musu tayi yadda yace, still yana tsaye yana jiranta ta fito ta saka rigar da ta cire cikin bag ɗin tamkar zatayi kuka ganin duka rabin suturarta Junaid Dikko ya kwashe, wani mayafin ta ɗauko zata saka, wani mugun kallo yayi mata yace "Daga yau daga yanzun nan na haramta maki saka mayafi idan zaki school hijab." Tamkar zatayi kuka duka hijab dinta babu ƙananu har qasa suke sallah kawai take dasu "Bani car key din motarki?" Ya faɗa fuska a ɗaure, miqa masa tayi tuni hawaye sun fara zuba cikin fuskarta da haka ya sakata gaba still har lokacin Mamma da Mum na cikin parlorn ganin Junaid Dikko ya fita da trolley ɗaya, a fusace Mum ta qaraso tana kallon Amaah tun daga sama har kasa ranta yayi balain ɓaci, a mugun tsawace take faɗin "Gidan ubanwa zaki tafi da wannan hijab ɗin ba makaranta zakije ba?" Tuni Amaah Dikko ta kasa riqe kukanta ta fashe da kuka take faɗin "Yaaya ya hanani saka mayafi." "A saboda yana ubanki ? Maza cire shegen hijab ɗin nan tunda ke ba dangin su malam shehu bace." "Ke wuce muje na saukeki a makaranta kina ɓata min lokaci!" Junaid Dikko ya faɗa a mugun tsawace, a wani kalar razane Amaah Dikko ta juya tabi bayansa, with so much shock Mum kebin Junaid da Amaah da kallo har suka fice daga falon, a wani irin haukace ta nufi bedroom ɗinta wayarta ta ɗauka ta shiga ƙiran Abba, banda tafasa babu abunda zuciyarta keyi. Abba yana ɗaga wayar ta fara da faɗin "Aliyu zanyi maka wata tambaya??" shi kansa Abba sai da yaji wani iri bazai iya tuna wane lokaci Mum ta ƙira sunansa kai tsaye ba "Ina jinki ai kunne ke ji." A kufule take faɗin"Da ni da kai muka haifi su Amaah ko Junaid dikko ya haifa mana su?" "Meya faru Rafee'a?" Duk da Abba yasan kwanan zance a fusace ta shiga yi wa Abba bayanin abunda ya faru, idan na dawo gida zamuyi magana Rafee'a "Yanzu akwai aikin da nake." Ba tare da Abba ya qara bata damar yin magana ba ya sauke wayar gefen bed Mum ta koma ta zauna ta ɗau ki ƙafa ɗaya ta ɗora a ɗaya tana wani irin girgizawa me zatayi ta kun ta tawa Junaid? Me zatayi masa yayi zuciya ya fita sabgar ƴaƴanta yadda tasan Junaid Ali Dikko da shegiyar zuciya bata yi tunanin duk maganganun da take yaba masa zai iya zuciya yabar kula ƴaƴanta, tunda ta sansa haka yake tamkar mahaifinsa da shegiyar xuciya da bakar kafiya babu wanda ya isa ya tankwasa su akan ra'ayinsu watarana ma har yafi mahaifinsa. Har cikin makarantar ya kaita idonta har sun kumbura sabida kuka, yanzun ta ina zata fara shiga school? Da hijab har kasa ai sai ta zama abun daria da kaskantarwa ita addu'ar ta ma ɗaya Allah yasa Fu'ad bai shigo ba. Ya kashe motar ya kalleta fuskarsa babu wani walwala da wani precious acikin fuskarsa wanda ke gigita kannensa, a natse yake faɗin "Wannan ya zama ranar na farko na qarshe da zaki fita da mayafi zuwa makaranta." A duk ranar da na kamaki da mummunan shiga da sunan zuwa makaranta na rantse da Allah kin gama zuwa jami'a har abada." Kalmar data gigita Amaah Dikko kenan gyada kansa yayi yana kara tsareta da idonsa alamar da gaske yake, tuni hawaye suka fara taruwa a idanunta "Idan an tashi ki ƙirani zanzo na daukeki daga nan zamuje ki zabi wasu kayan akai wajen mai ɗinkin." Ɗaga kai ta shigayi kurum tamkar wacce akayiwa shegen duka, sai da ya bata izini ta fice daga motar tana daga tsaye har yabar wajen, da gudu ta koma bayan bishiya ta fashe da wani irin kukan bakin ciki, wayarta ta ciro ta shiga ƙiran wayar Rufaida. Ta na ɗauka cikin rawar murya take faɗin "Kina hostel?" Daga can bangaren Rufy ke faɗin "Yanaji muryarki wani iri baki da lafiya ne?" "Ki amsa ni Rufy dan Allah." "Ina hostel." Kashe wayar tayi ta maida cikin jaka, miqewa tayi tsaye tana rufe rabin fuskarta da hijab ta fara tafia a hankali zuwa hostel wajen Rufy. Amaah na shiga dakin nasu, Rufy ta wani riqe baki tana faɗin "Yau kuma Malama Amatullah kika zama?" Sai kuma ta fashe da daria tana kallon Amaah Dikko, daga sama har ƙasa dan bata ma lura da yanayin fuskar Amaah ɗin ba data canja kala sabida kuka. gefen bed Amaah ta zauna tana cire hijab ɗin jikinta sai lokacin Rufy, taga yanayin fuskar Amaah ɗin yadda ta ɗan kumbura, wani kalar zaro ido Rufy tayi tana faɗin "Ke meya sami idonki?" Hawayen bakin ciki suka yi saurin fitowa daga cikin idanun Amaah Dikko ta ɗaga kai tana kallon Rufy, wacce ke jiran karin bayanin anan ta kwashe komai ta faɗa mata yadda Junaid Dikko yayi mata, cike da jimami Rufy ke faɗin "Ni kuma kin san Allah komai na yayan nan naki burgeni yake yadda yake wani tsare gida yana muzurai, ya subahanallah komai nasa tafia yake dani, irin su kawai ki zuba ido kiga yadda zasu riqa tarairayar matar aurensu suna bata wani special kulawa babban abun jan hankalina tattare dashi, kishinsa.” Wani irin kallo Amaah ke bin Rufy,dashi bata san waye Junaid Dikko ba shi yasa ta saki baki tana yabonsa “Ki bani wani mayafin na saka Rufaidah ki daina yimin zancen sa.” Ta faɗa sounding so very Angry a muryarta, murmushi kurum Rufy din tayi tana faɗin “Ki duba cikin kayana ki zabi kalar kayanki ni wanka zan shiga kiranki ya tsayar dani." Aran Rufy ,take faɗin"Bazan fasa yaba Junaid Dikko ba ƙawata sai dai kiyi hakuri wallahi." Ai da tana samun damar wannan guy ɗin da tayi soyayya dashi koda na wucin gadi ne, da matsayinta ya zarce wanda take dashi yanzu na soyayyah da Junaid Dikko... BOYAYYAR ALAƘA is 500 Account Details 0004157137 Jaiz bank Shaidar biya ta 08086207764 Kati wayar MTN ta 0704307982 shaidar biya ta 07065283730 #ASMY B ALIYU #BA(secret Relationship) #Love, Romance and Destiny #Junaid Dikko #Amaah Dikko VIP 1K NORMAL GROUP 500 [9/17, 9:42 PM] Asmy B Aliyu: BOYAYYAR ALAƘA (Secret Relationship) FREE FAGE. Asmy b Aliyu INA KUKE MATA....INA NUFIN MATAN DA SUKA AMSA SUNANSU NA MATA, MATA MASU AJI MASU GYARAN KANSU, KUZO DAKU NAKE MAGANA NASAN KUN YARDA DA KANKU KUMA ZAKU KASANCE ABOKANAN TAFIYA, *HUMKAN GIDAN GIDAN ƘAMSHI* TAZO MAKU DA KAYAYYAKIN DA ZASU SAKE KANKARO MAKU KIMA DA DARAJARKU TA CIKAKKIN MATA, KAYAN DA ZASU SAKA FARASHIN MUTUNTAKARKU ƊAUKAKA A IDANUWAN MAZAJENKU, HMMMM WATA MIYAR FA SAI A MAKWAFTA HAJJAJU DOMIN KUWA A GIDAN *HUMKAM GIDAN ƘAMSHI* KAƊAI ZAKI IYA SAMUN ABUBUWA KALA- KALA DA ZASU CANCAREKI A DUK INDA KIKA SHIGA KIRIƘA JIN KANKI DABAN SABODA YANDA KIKAYI ZARRA ACIKIN ƳAN UWANKI MATA, KAMA DAGA KAN *HAƊAƊIYAR ZUMARMU* DA MUKAYIWA LAƘANI DA *MAI CIZO* SABODA YANDA TAKE ƘWANTALO SOYAYYA GA ZUCIYAR MAIGIDA, GA KUMA *SPECIAL HAƊIN AMARE* DA MUKE FARA SHIRYASU ANA SAKA RANAR BIKI SABODA SAKA MALLAKAR ZUCIYAR ANGO DA KUMA SAKE ƊAUKAKA JIN ALFAHARINSA, BAYAN NAN MUN TANADI SINADARIN MU NA MUSAMMAN DOMIN JIN DAƊIN MA'AURATA DA MUKAYIWA LAƘANI DA *HARBI GADO*😍 CANCARAKWAI KENAN! ƳAR UWA KE DAGA JIN WANNAN HAƊIN KINSAN IDAN BA AGIDAN ƘAMSHIN HUMKAM BA BABU INDA ZAKI SAMU DON ITA ƊIN FA GWANACE, KAWAI KU SHIGA DAGA CIKI ZAKU TABBATAR DA HAKAN, BA'A NAN KAƊAI TA TSAYA BA HAJIYA SAI DA TAYI MAKU TANADIN *TURARUKKAN MANYAN MATA MA'AURATA* DON SAMA MAKU CIKAKKIYAR NATSUWA A GIDAJEN AURENKU DA IRIN SIHIRTACCEN ƘAMAHINSU DAKAN NARKAR DA ZUCIYAR MAIGIDA YA KASA FITA, GA KUMA *SHU'UMAR HUMRAH* TA MUSAMMAN DA TAYI MAKU TANADI MAI SUNA DAGA NI SAI KAI MIJINA DA ZATA RIƘA RIKIRKITA DUKA TUNANIN MAIGIDA IDAN YANA TARE DAKE, HAR YAU DAI *HUMKAM GIDAN ƘAMSHI* BASU BARKU A HAKA BA SAI DA SUKAYI LINƘAYA A DUNIYAR NAGARTA CIN MAGUNGUNAN DA ZASU SAMA MAKU WARAKA GA MAFIYA MATSALTSALUN DA SUKA ADDABI MA'AURATA HAR MA DA ƳAN MATA SUKA SAMO MAKU *ORIGINAL INFECTION KILLER* NASAN DAI KO BAN FAƊA BA KINSAN WANNAN MAGANI GANGARIYA NE DA ZAI YI YAƘI DA DUK WATA CUTA DATA SHAFI: ✓CIWON MARA ✓ƘAIƘAYI ✓FARIN RUWA ✓ƘURAJE ✓DRYNESS ✓LOW LIBIDO ✓IRRIGULAR PERIOD ✓ABNORMAL DISCHARGE ✓MILD INFERTILITY ✓VIGINAL ODOUR ✓OVERIAN CYSTS ✓FABROID E.T.C Wannan maganin duka zai sama maku waraka daga wuɗannan cuwurwukan da yardar Allah, kuma zaku samu duka wuɗannan kayan a *HUMKAM GIDAN ƘAMSHI* bisa farashi mai sauƙi da kuma girmamawa domin ita ɗin mai ƙaramci ce ga abokannan kasuwanci da kuma mutuntawa, ga mai buƙatar kayanmu sai ya tuntuɓemu ta wannan lambar kai tsaye +2348132506044. HUMKAM GIDAN ƘAMSHI na maraba da masu sayen ɗaya ko sari. 5.. Yinin ranar haka Amaah Dikko tayi shi ne cikin rashin walwala karfe biyu na rana ta ƙira Junaid akan ta gama lecture duk da sai 4 ga Fu'ad yinin ranar bai shigo ba sai dai sunyi waya ya faɗa mata yaje Kaduna wajen wani abokinsa, ba yadda Rufaida batayi ba akan ta bari sai zuwa 4 taki, hostel ta koma ta saka hijab ɗinta kafin Junaid ɗin ya qaraso yana karasowa tun kafin ya ƙirata ta hango motarsa fuska babu walwala ta nufi motar tasa, kamar yadda ya faɗa sai da ya kaita kantin sai da kaya, haka ta riqa zaban sutura masu tsaddar gaske tamkar babu gobe itama tayi alƙawarin yadda ya kuntata mata sai ta girgiza aljihunsa, suna gama siyan duk abunda takeso ya kaita shagon da ake yi mata ɗinki ya mata umurnin ta ƙira telan a waya, akan ya samesu a mota ya qarbi kayan dan kamar ya hango maza sosai a shagon. Amaah ta ɗaga waya ta ƙira mai yi mata ɗinki mai suna Bello, babu ɓata lokaci ya qaraso Junaid ya sauke glass ɗin motar duka ya masa umurni da ya buɗe back seat ya ɗau ƙi kayan. Amaah ta faɗa masa dogayen riguna kawai zaiyi mata A shape, ta ƙarasa maganar tana jin wani kunci a ranta, da sauri Bello ya kalleta yana faɗin "Hajiya duka kayan?" Dan da wuya a dinkawa Amatullah Dikko A shape, Junaid ya haɗe rai yana faɗin "Bata gaya maka yadda zakayi mata ba?" "Insha Allahu mai gida." "Idan kayi ɗinkin banza a cikin suturar nan sai nasa an kulle min kai." Junaid Dikko ya faɗa babu alamar wasa a muryarsa. Bello ya ɗaga kai yana faɗin "Insha Allah mai gida." "Nawa ne kuɗin ɗinkin duka?" "Idan nagama zan faɗawa Hajiya da haka Junaid Dikko ya tada motar ya harbata kan titi, bai kalli Amaah ba yake faɗin zai tura mata kuɗin ɗinkin ta account dinta idan ta tashi sai ta turawa mai ɗinki, wayar Junaid ɗin ce ta fara ring, ya dade yana kallon screen din wayar kafin ya dauka "Mine gani a Airport kazo ka ɗaukeni su Mami basu san da zuwana ba haka daddy, ina tsoron kar yayi min faɗa." Ganin yadda ya natsu kan wayar yasa Amaah Dikko ta wani kwaɓe baki a ranta take faɗin "Shi baiga yadda rayuwarsa ta samu tangarda bane har yake sakawa rayuwar wani ido, shida girl friend din sa duk watsattsu yan bariki ne, tana mamakin ma kalar rayuwar Junaid Dikko, da yake saka masu ido a rayuwarsu yake mugun yimasu tsanani alhalin yana da budurwar TikTok a gefe waye bai san Khairiyya Tajudden ba wacce sunanta ya gama zagaye garin Katsina sabida tsabar fitsarancinta da duniyancinta?" A bakin get yayi parking motar tana so tayi masa maganar makullin motarta sai dai ko kaɗan bataga fuska ba, haka yasa ta fice daga motar ta tunkari gate ɗin gidansu tana jin kamar ta fashe da kuka ita dai gabaki ɗaya wannan ranar babu Sa'a a cikinta. Mai gadi yana yimata sannu da zuwa ko takansa bata bi tayi wucewarta, motar ya juya ya ɗau ki hanyar airport yana mamakin Khairiyya tana karatu har ta wanke kafa tazo Katsina batare da sanin iyayenta ba. A hankali ta buɗe motarsa ta shiga, ta zauna a gaba, dukansu zaman shiru sukai a motar, still fuskar Junaid babu wata walwala, a eatery ya tsaya ya siya masu abincin, kwantar da kanta tayi cikin ƙafadarsa tana shaƙar dadaddan kamshin dake fitowa ta cikin jikinsa, tana son Junaid Dikko fiye da son da take yiwa kanta a haka suka karasa guest house dinsa, yayi horn da gudu maigadi ya taho ya buɗe masu ƙatan gate ɗin, kashe motar yayi still kanta na akan ƙafadarsa, ƙokarin sauke kanta yake cikin ƙafadarsa ta riqesa sosai, "Please mine." "Wai kai abu ba ya wucewa a wajenka ne, yaaya kakeso nayi ne dan Allah?" ta faɗa da tausayi a muryarta tana yawo da hannunta a kasan wandonsa, ganin zata birkitasa yasa yayi saurin fisgeta cikin jikinsa ya fito daga motar, back seat ya buɗe ya kwashi take away ɗin da yayi masu, daga nesa yake hango mai gadi kamar yana kallonsu, juyawa yayi yana ganin yadda b ɗinsa ta wani kalar tashi da sauri ya nufi entrance ɗin shiga gidan, Khairiyya ta fito ta rufe motar tabi bayansa, irin shigar dake jikinta zakayi tunanin ko bata taɓa sanin meye Muslunci ba, bazaka taɓa sakata layin dogaye ba haka a gajeru tana da hasken fata ba mai hasken nan sosai ba, sai dai kallo ɗaya zakayi mata kasan tana haɗawa da mayukkan kanti, yar gayu ce ta karshe haka tana da kyau sosai zaiyi wuya duk tsayayyen namiji yayiwa Khairiyya kallo ɗaya ya dauke kansa, hangosa tayi zaune ɗaya daga cikin kujerun da suka ƙawata parlorn ya kwantar da kansa cikin kujerar idonsa a lumshe suke. Tana kallon yadda yake riqe da wandonsa, wani kalar murmushi ta saki tasan wannan shine weakpoint ɗin Junaid Dikko, duk yadda zayayi fushi da mutum idan anzo ta wannan fannin aje komai yake bada kai, baya da juriya ko kaɗan ta wannan fannin tattaki tayi zuwa gabansa tana addu'a aranta Allah ya mallaka mata Junaid Dikko dukansa ta mallaki gangar jikinsa, zuciyarsa, ragamar rayuwarsa dukanta, kai tsaye tayiwa kanta mazauni akan cinyoyin Junaid Dikko, da sauri ya wani irin buɗe idonsa a hankali da suka dade da canja kala yana kallonta. Ta subbaci kyawawan idanunsa dogon hancinsa ta gangaro kan kyawawan red lips ɗinsa wanda sai sheqi suke wanda suke ɗauke duk wani hankalin ƴa macce mai ji da kanta. Ta subbaci lips ɗinsa tana sakin wani irin moaning da Junaid Dikko yakeji tun daga tsakiyyar kansa har kan ɗan yatsan ƙafarsa, tana tallabe da kansa take faɗin "I miss You mine." ta faɗa tana fitar da harshenta tana yawo dashi cikin fuskarsa, kasa jurewa yayi ya cafki harshen nata ya fara yi masa wani irin sucking da sauri da sauri itama a gigice ta shiga tayasa ƙoƙarin jan dogon wandonta na jeans yake a tsakiyyar parlorn, ganin yadda ya kama jikinta sosai, tana manne ajikinsa da deep husky voice ɗinsa yake faɗin "Kinsan bana son irin wanɗannan kayan suna wahalar cirewa ko?" Da taimakonta ya samu ya cire wandon jeans ɗin dake jikinta, tun acikin parlon ya fara riding ɗinta sosai, yayi kewarta shima kusan awa biyu yayi akanta da kyar ya ɗaga ta sai korafi take yi masa akan ta gaji ko'ina jikinta ciwo yake ga yunwar da takeji haka ya ɗaga ta suka nufi ainahin master bedroom ɗinsa, tare sukayi wanka suna gama cin abincin, kusan 4 yace zai fita ta kallesa tana faɗin "Amma nan zaka kwana kou?" "Zaiyi wuya gobe zamu shiga Abuja da Abba." " To ka yankar min tikiti sai na sameka acan." kallon baki da hankali yayi mata "Kema kin san bazai yuyuba zan daiyi kokari zuwa dare na shigo muyi sallama kema ya kamata ki koma school tunda Mami bata san da zuwan ba." Komawa kurum tayi ta kwanta bata qara bin takan Junaid ba shima bai ƙara kulata ba ya fice daga ɗakin gamida rufo mata ƙofa, bayan sun kammala cin abincin dare a natse Aliyu Dikko ke kallon iyalan nasa duka dan babu wanda babu acikin dinning area ɗin, kafin ya mayar da hankalinsa akan Amaah Dikko, wacce babu wata walwala acikin fuskarta tun zamanta acikin dinning din "Amatullah meya haɗaki da yayanki?" wannan karon Abban nata yayi maganar babu wasa a fuskarsa, ta ɗaga kai ta kalli Abba, gabanta na mugun faduwa sai kuma ta mayar da kanta wajen Junaid Dikko wanda hankalinsa baya ma wajen, saukar da kanta tayi kasa hawaye na cika idonta still taki magana. A tsawace Junaid Dikko ke faɗin "Bazaki buɗe baki kiyi magana ba me maganar sa'an gidanku ne?" Ya faɗa yana wani daka mata razananniyar tsawa, lokaci ɗaya Amaah ta fashe da kuka mai cin rai tana boye kanta bayan mum ɗinta. A hasale mum ke kallon Abba tana fadin "Meyasa shi ba zaka tambaye sa ba me yasa kullum nida ƴaƴana muke laifi a wajenka?" Rai a ɓace Aliyu Dikko ya ɗagawa Mum hannu a hasale yake faɗin "Idan bana raye waye zai kula da tarbiyar yayanki? Meye laifin Junaid dan yana kula da yayanki?" Wata Daria takaici Mum tayi tana faɗin "Tarbiyah kake ƙira Aliyu?Wanda bai iya baiwa kansa tarbiyya ba shine kake tunanin ya baiwa wasu tarbiyya?" "Rafee'a!" Abba,ya kira sunanta da wani irin tone “Idan kina son kanki da arziki ki fita daga cikin lamarin Junaid da ƴaƴana? Kuma ki daina saka masu ido a kan lamarinsu yanzu ne zai fara, ke kuma Amaah." Ya juya kan Amaah rai a ɓace yake faɗin "Idan baki canja hali ba a duk hukuncin da Junaid ya yanke akanki karki ga laifin kowa kiga laifin kanki." A fusace Abba yabar dinning ɗin Mamma, ta ɗaga kai tabi mai gidan nata da kallo, cikin rawar murya Amaah ta soma baiwa Junaid hakuri "Dan Allah Yaya kayi hakuri wallahi bazan sake ba, kayi hakuri ka ba ni car key ɗin motana." Ya kalleta ido cikin ido yake faɗin "Na haramta maki fita da mota na wani dan lokaci driverna yana nan shi zai riƙa kaiki makaranta yana ɗauko ki ke a duk inda zaki shiga cikin garin Katsina ban amince kija mota ba." "Saboda kina shasha hakuri zaki basa a cuceki ki zauna kina basa hakuri sai kace wani ubanki? Driver bazai din ga kaita makaranta ba sai ta riqa zuwa da tawa motar." Wani kallo Junaid ya riqa bin Mum dashi, ya juya kan Amaah Dikko yana faɗin "Daga ranar da kika ɗau ki mota da sunan shiga makaranta ki tabbata kinyi zuwa na karshe a makaranta Jami'a." Wani marayan kuka Amaah ta fashe dashi haka Mum taja hannunta zuwa part ɗinta dama tun da aka fara hayaniya Assha ta sulale tabar wajen dan ko kaɗan bata son abunda Mum ɗin tasu take yiwa junaid. Kallon da Mamma take yi masa ne yasa ya miqe tsaye, a natse ta ƙira sunansa babu musu ya koma ya zauna tun kafin Mamma tayi magana yasan me zata faɗa ji yayi zuciyarsa na haɗe wa wuri ɗaya... BOYAYYAR ALAƘA is 500 Account Details 0004157137 Jaiz bank Asma'u Buhari Aliyu Shaidar biya ta 08086207764 Katin wayar MTN ta 07043079282 shaidar biya ta 07065283730 #ASMY B ALIYU # BA. (secret Relationship) #love, Romance and Destiny #Junaid Dikko #Khairiyyah VIP 500 NORMAL GROUP 500 [9/18, 12:23 PM] Asmy B Aliyu: BOYAYYAR ALAƘA (Secret Relationship) FREE PAGE Asmy b Aliyu 6... "Nasan me zakice Mamma, na sani zanyi ƙoƙari zunu baina naga basu shafi su Amaah dikko ba, a kullum ina yimasu addu'a Allah ya kare su daga duk wata fitinar duniya, addu'ar da kike min ki cigaba Mamma, zan daina da gaske zan daina." Ya faɗa da wata irin kararriyar murya mai ɗauke da wani irin sanyi. "Kana ganin komai zai tafi dai dai kana ganin zunubbanka bazasu shafi su Amaah ba?" Wannan karon zuciyar tashi yakejin tana wani irin bugawa yaji tana komawa waje ɗaya tana haɗe wa, duk iskan dake cikin Parlon ji yayi tana sauyawa da wani irin yanayi na huci, a hankali ya kamo hannun Mamma, ya damke a cikin nasa hannun yake faɗin "Believe me Mamma, komai zai zama dai-dai ina addu'a ina kanyi insha Allahu." Ya faɗa yana kallon cikin idanunta, Idanunta a kanshi tace "Allah yasa haka ." Ta faɗa da wani yanayi a muryarta, zanje na kwanta Mamma, tafiar safe zamuyi kuma wai Abba ta mota ba ta jirgi ba zamu wuce, ya faɗa yana wani shagwaɓewa, fuskarsa Mamma tasa hannu taja cheeks ɗinsa irin yadda ake yiwa yara tana faɗin "Kai kuma lazy boy kou? Ka dai tabbatar da alwallah ajikinka idan zaka kwanta dan Allah, Allah ya bamu Alkhairi." "Ameen." ya faɗa yana ɗan baiwa Mamma hug side Dan kusan tare suka miqe tsaye ya fice daga Parlon ita kuma ta nufi ɓangaren maigidanta dan daman itace da girki. Sai da yazo kwanciya kusan sha ɗaya da rabi na dare ƙiran Khairiyya ya shigo a wayarsa da alamar ya manta daita, muhimmanci Khairiyya ɗaya ne a tare dashi idan suna kwance a gado ɗaya da zarar wannan yanayin ya fita akansa yake mantawa da al'amarinta har ga Allah ya manta da tana garin Katsina, ɗaga wayar yayi tun kafin yayi magana take faɗin "Baka zo ba dare yanayi mine." tana jin yadda yake sauke numfashi ta cikin wayar kanshi har juyawa yake sabida gajiyar dake tare dashi "Kiyi hakuri muna tare da Abba, ban samu nazo mukayi sallama ba, zan turo maki kuɗi ta account ɗinki, sai kiyi amfani dasu." Da sauri ta katse sa "Meyasa kake tunanin kuɗi sune matsalar kowa Junaid? Ni kai nake bukata ba kuɗin ka ba meyasa kake hakane? Taya zaka ajeni cikin gidanka daga ni sai maigadi kasan bazai yuyuba, idan bazaka zoba ni zanzo gidan naku daman ko acan mun saba ba wani abun takura bane." Jin yadda take masifa a wayar yasan zata aikata dan ba cikakken hankali ne da Khairiyya ba zata iya zuwa kamar yadda tace, duk da ada da gaske ne tana samunsa har a gidansu, sai dai da rana bata taɓa yimasa zuwan dare ba. Idan Mamma ta ganta me zaice?? Da wani ido zai kalli Mammansa? "Khairi ki jirani zanzo." Ya faɗa da murya marar amo, better ta faɗa tana sauke wayar. Tun kafin ya ƙarasa wurin motarsa yake addu'ar Allah yasa Mamma ta kwanta, wani irin nauyi yakeji kasan kirjinsa, sai da yaje ya taso da maigadi ya buɗe motar sa'annan yaja motar ya fita. A lokacin Mamma na hangosa ta window ɗin sama dake ɗakin Abba, da sauri ta saki labulen window ɗin zuciyarta na wani irin harbawa haka hawaye na cika idonta, nan danan ta fara addu’a a cikin ranta. Abba dake zaune yana kula da yanayinta shi kansa yaji fitar Junaid ɗin, nan ta zauna gefen bed tana ƙoƙarin danne hawayen dake son fitowa cikin idanunta "Komai zaiyi dai-dai, ke dai karki gaji da yiwa junaid addu'a har kullum karki gaji kowani ɗan adam da tashi kalar ƙaddarar mu tamu kenan.” Mamma na girgiza kai take faɗin “Har sai yaushe zai daina? Dan Allah kayi wani abu akan matsalar Junaid ko kayi masa aure." Mamma ta faɗa da wani sauti mai alamar tsoro a tattare da muryarta “Ba aure Junaid ne bai isa ba, kar muzo duka muyi abunda zamuyi da nasani shine abun dubawar, ki barsa zuciyarsa ta natsu da sonyi auren, gaggawar ta mecece doctor?” Mamma bata kara faɗar komai ba, ta kwanta taja duvet ta rufe har fuskarta, shiru take bukata tana kuma son wani ya ankarar dasu akan suna da hannu akan lalacewar rayuwar Junaid ɗin, idan sukayi masa aure zai taimaka masa na wurin rage masa bin matan titi. A kullum Abba na hango mata ko Junaid yayi auren da sukeso yayi idan kuma bai daina bafa? Anyi biyu babu hakan kuma zai sa ƴar mutane a ukuba, shi kuma bazai so ya ƴan wasu su wahala ba saboda nasa yaron. Sha biyu da minti goma ya qaraso bakin gidan nasa horn yayi mai gadi da har ya fara barci ya fito, sai da ya leƙo ta ƙaramar ƙofa yaga motar ogace sa'annan ya rufe ƴar kofar ya buɗe gate ɗin, shiga da motar Junaid yayi har cikin rumfar adana motoci sannan ya kashe motar ya kwantar da kansa cikin seat ɗin motar, shiru yai ya kusan minti goma a haka, dakyar yaja kafafunsa ya fito daga motar. Door bell ya shiga dannawa ko cikakken minti biyu baiyi ba ta fito ta buɗe kofar daman kuma tana zaune a parlor tana kallon wani American film ne, daga ita sai pant a jikinta sai kuma bra, yana rufe kofar ta kwantar da kanta a bayansa gamida lumshe idonta tana shakar turaren( Burhan) da yagama cika parlorn, duk son kamshinta idan Junaid dikko na wuri kalar turarukkanta bacewa wa suke bat, da kansa ya kashe kayan kallon ya kuma kashe fitullun dake aiki cikin parlorn, hannu yasa yaja hannunta zuwa ainahin ɗakin barcinsa, pyjamas ɗin jikinsa taga ya cire a hankali ya hau kan bed ɗin, kwantawa tayi cikin kirjinsa tana shafa chest ɗinsa a hankali, tana jin wani sabon sonsa na sake cika ko ina a zuciyarta, ta mannawa chest ɗinsa kiss wanda yasa Junaid ya qara riqeta cikin kirjinsa. Duk da dim light ɗin da suka bari a ɗakin bai hanata hango yadda fuskarsa take ba "Cigaba da yawo da hannunta tayi cikin jikinsa da wata irin murya mai rauni take faɗin "Mine yaushe zamuyi Aure?" Wannan karon da gudu ya rufe idonsa zuciyarsa na wani irin bugawa, ta daɗe tana yimasa wannan tambayar bai taɓa bata amsa ba, ko yanzun ma shiru ne ya ratsa a tsakaninsu har na sakan goma, iyayenmu nason mu kasance a ƙarƙashin innuwa ɗaya nima ina son muyi aure Junaid, da gaske ina son naga ya ƴan mu na halak." Da wani irin sauri ya hankaɗa Khairiyya dake cikin jikinsa, ya sauka daga kan bed ɗin da sassarfa ya nufi toilet haɗe kansa yayi da kofar toilet ɗin bai san meyasa yake fusata ba a duk lokacin da yaji Khairiyya na zancen aurensa daita ba, meyasa bata da tunani? Meyasa bazata taɓa hango aurensu shi da ita bazai taɓa yuyuba ba, kamar yadda shima yake yawan hangowa, alaqarsu ta tsaya iya dating alaqarsu ta tsaya kan titi kawai banda gidan aurensu, bai taɓa hangowa kansa zasu zauna a karkashin innuwar aure ba, shirun sa da Khairiyya taji yayi yawa ne yasa tazo ta tsaya a bakin ƙofar toilet ɗin tana ƙiran sunan Junaid ɗin a hankali, dan tabbatar da lafiyar sa, fitowa yayi daga toilet ɗin yana kallon yadda ta zama tsirara agabansa. Haka yaja hannunta zuwa kan bed ɗin daga nan kuma komai ya sauya, duk yadda ya makara ga kwanciyya acikin kunnuwansa akayi ƙiran sallar farko, dakyar ya cire Khairiyya dake manne cikin jikinsa tana barci wanka yayi gamida fitowa da Alwallah ajikinsa ya zauna gefen bed, ya ajewa Khairiyya guntun note a Jikin takarda dan yasan ta da dogon bacci, duk kalar tashin da xaiyi mata bazata taɓa tashi ba, koda ya isa gida ana shirin tada sallah addu'a kawai yake, kar su haɗu da Abba, har ya aje mota yana ƙoƙarin fitowa daga motar yaji karar buɗe ƙofa da alamar Abba ne ya fito zaije massalaci sai da ya tabbatar da fitarsa sa'anan ya fito daga motar yabi bayan Abba, sai kusan 7 suka fito daga massalaci shida Abba. Suna tafe yana yi masa bayanin ƙarfe 8 zasu kama hanya, bayan sun shigo gida kai tsaye part ɗinsa ya nufa dan shiryawa kusan ƙarfe bakwai da rabi yayi sallama a parlor Mamma. Sanye yake cikin bakaken italyn suite da suka karbesa, Mamma ce ta ɗaga kai tana kallonsa murmushi kwance a fuskarta, shima da nasan murmushin ya nufi Mamman, duk tsayin ta sai ta zama gajera agaban Junaid dikko, dan shi ɗin mai tsayi ne, nan ya ɗan rungume Mamma yana faɗin “Sabahul khair Mamma." Nan sukayi gaisawa irin ta uwa da ɗa kafin Junaid ɗin ya zube cikin kujerun da suka ƙawata parlorn daidai lokacin Abba ya ƙaraso cikin parlorn shima da nasa shirin sai dai shi ba irin shigar Junaid bace ajikinsa riga da wando ne ajikinsa na kaftan farare sol, gefensa Assha dikko ce sanye da kayan barci a jikinta da alamar barcin bai gama sakinta ba sai faman murza ido take, kallon kayan barcin dake jikinta kurum Junaid yai ya kauda kai da wata irin murya yake faɗin "Ashaa Dikko Hijab! Koma ki ɗauko hijab bana san shirme.” Murmushi Kurum Abba yayi wani gefe yana alfahari da yaron nasa “Sallama kawai zamuyi Yaya, komawa ciki zanyi wanka ma zanyi.” “Na dai faɗa miki karki karaso !" Ya faɗa da precious voice ɗinsa haka yasa Ashaa ta juya ta koma tana turo baki. BOYAYYAR ALAKA is 500 Account Details 0004157137 Jaiz bank Asma'u Buhari Aliyu Shaidar biya ta 08086207764 Katin wayar MTN ta 07043079282 Shaidar biya ta 07065283730 #ASMY B ALIYU # BA(secret Relationship) #Junaid Dikko #khairiyyah VIP 1K NORMAL GROUP 500 [9/20, 8:04 AM] Asmy B Aliyu: BOYAYYAR ALAƘA (Secret Relationship) FREE PAGE. Asmy b Aliyu 7... Assha ta koma sai kuma ta fito sanye da hijab pink har ƙasa wanda ya qarawa fuskarta wani irin kyau, a hankali ta zauna gefen yaayanta tana gaishesa. Ya amsa yana kallon fuskarta yake faɗin "Bacci kou ?" Ta ɗaga masa kai, yace "Ina maganar barci keda zaki shiga school kin san kuwa yanzu qarfe nawa?" Ta ɗan turo baki tana faɗin "Babu hutu gabaki ɗaya Yaaya, ko baccin kirki banayi ni na kosa ma na fara zuwa jami'a, sai naga dama zan shiga lecture babu mai cemin don me." Murmushi sukai daga Abba har Junaid. Kai Junaid ya shiga kaɗa mata yana faɗin “Waya faɗa maki karatun jami'a yana da sauqi?" Assha dikko tayi Rolling eyes ɗinta tana faɗin "Ba dai ina ganin yadda Amaah keyi ba har 10 take kawai tana baccinta haka da dare sai takai 1 tana kallo, kai bawa wa ya baka ƙwarin gwiwar duka yin waɗannan abubuwan Yaya Junaid?" ta faɗa tana wani kwantar da kai, murmushi kurum Junaid yayi gamida jan dogon hancinta, sallama tayiwa yayan nata shida Abba, ta koma ɗaki dan shirin zuwa school. Wuraren ƙarfe goma ta soma buɗe idanunta da hasken rana ya gama haske fuskarta, wata irin miqa ta saki tana lalubar inda zataji Junaid, sai dai wayam taji wurin da yake, idanu ta buɗe sannan ta miƙe zaune tana riqe kanta, a daren jiya ba ƙaramin wahala tasha hannun Junaid dikko ba duk Jarabarta da kaunarta da son sexxx idan tana gado ɗaya da Junaid dikko raina kanta takeyi har mamaki take ta yadda bata iya ɗauke buqatarsa duka, kalamansa ne suka fara dawowa cikin kunnuwanta "Kina son mu zama abu ɗaya Khairiyya amman bakya iya ɗauke bukatata? Banga amfanin wannan mugun kishin naki ba ki barni na nemi wasu matan wanda zan biyasu su sauƙe min da duk wata bukata dake manne a marata." A halayyarta tana mugun kishin Junaid dikko, wanda shi baya so "Kishinka ba ƙaramin abu bane da zan iya ragesa lokaci ɗaya, nayi maka uzuri amman muddin ina garin Katsina baka isa ka raɓi wata maccen ba, duk ranar kuwa da naga macce ajikinka wallahi tallahi sai na kasheta!" Tana tuno wasu kalamai da ta taɓa faɗa masa a wani dare suna tare sai taji yana ƙiranta da sunan wata yarinya, ranar yaga tashin hankali da masifar Khairiyya, fuskarta ta shafa da hannayenta, hango farar takarda tai akan bedside na drawer hakan yasa ta ɗan matsa gafda wajen, hannu ta saka ta ɗauka tana warwarewa a hankali. "Kin buɗe baki kina bacci, munyi sammako da Abba zuwa Abuja idan mun sauƙa zan ƙira take ur time." Wani murmushi take saukewa a hankali, nan ta ɗau ki wayarta tana duba sakunan dake shigowa cikin harda alert ɗin Junaid da yayi mata na kuɗi, kai tsaye toilet ta wuce ta sakarwa kanta shower, daman sallah ba damunta yayi ba sai ma idan tana tare da Junaid ɗin ne take ƙoƙarin yi kasancewar Junaid yana da ibada sosai musamman a ɓangaren sallah zata iya bada shaidarsa ta wannan ɓangaren dan salloli biyar basa wucesa. Sun isa Abuja sai kusan ƙarfe goma na dare ya samu ƙiran Khairiyya dan bai samu kansa ba sai bayan sallar magrib kuma suna tareda Abba har lokaci yanayin muryasa da Khairiyyah taji ne yasa ta tabbatar akwai gajiya a jikinsa dan itama bayan ta shirya aranar ta bar Katsina, a kasale tace “Mine ka gaji sosai ga muryarka nan yana shaking.” Ta faɗa masa cikin sanyin murya, babu abunda yake buqata irin wannan lokacin yaji macce ajikinsa, jira kawai yake ya samu Abba yai barci ya fita shima dan Abuja ba bakon wurinsa bane so yake ya fita ko zuwa asuba ne sai ya dawo. “Khairiyya bacci nakeji na gaji." Ya faɗa mata cike da gajiya a muryarsa. “Hope a gida zaka kwana ba'a hotel ba?" Tayi masa tambayar tanajin wani kishi na sake danne mata zuciya “Ina gida tare da Abba.” Yana jin yadda take sauƙe ajiyar zuciya “Toh na tayaka hira mana har ka samu barci?” Ta faɗa da kalar muryar da take yi masa magana na jan hankali “Na baka labari?” “Khairi please!” “Mine nasan macce kakeso yanzu, karka fara duka awanmu nawa da rabuwa ko ka manta kwana kayi aikana? Wai meyasa baka gajiya ne? Sai da na faɗa maka idan bazaka iyaba zan biyoka." “Khairi kiyi shiru dan Allah kaina ya fara ciwo.” “Owk sai da safe." Ta faɗa tana katse ƙiran ba tare da ta jira me zaice ba, kwanciya yayi akan bed yana rufe duka jikinsa da duvet kamar ma zazzaɓi ne yakeson rufesa dan wani irin sanyi yakeji tun daga cikin tafin ƙafarsa har tsakiyyar kansa. Ƙarfe biyu na dare sai juyi yake a kan bed ɗinsa, yana jin yadda jikinsa ya ɗau ki wani kalar dumi ga mararsa da yaji tayi masa wani mugun nauyi, kamar wanda ya sha wani abu, a hankali ya sauko daga kan bed ɗin, dakyar ya saka casual slippers a kafansa hannunsa na dafe da wandonsa ya nufi kofa, kai tsaye kitchen ya nufa ya fara duba cikin fridge yana addu'ar samun lemun tsami, dakyar ya samu kwara biyu anan cikin kitchen ɗin ya haɗa coffee tare da jefa lemun aciki parlour ya dawo ya xauna, kusan minti goma sa'annan ya kafa kai ya wani runtse ido sai da yaji babu komai cikin cup ɗin saannan ya sauƙe, wata irin zufa ya shiga haɗawa lokaci ɗaya, anan kan doguwar sofa da yake zaune cikin parlor ya kwanta tare da jingina bayansa yana sauke wani numfashi, duka daren baccin wahala yayi sai dai still bai makara sallar asuba, ƙiran sallar farko ya buɗe idanunsa, tare sukaje massalaci da Abba, sannan tare suka dawo Abba. Suna tafe Abba yana faɗin ya kwanta ya huta zuwa 10 zasu fita, shima zai ƙara kwanciya dan wani irin ciwon ɓarin kai kansa keyi "Ko sai kaga likita ne Abba?" Abba ya girgiza kai yana faɗin “ No! Nasan bacci ne idan na tashi zai wartsake kafin nan kayi mana order na break fast." Nan ya ɗagawa Abba kai alamar bin umurninsa sai da yabi bayan Abba har ɗakin barcinsa ya tabbatar da ya koma barci sannan ya fito ya nufi nasa ɗakin, wani wankan ya sakeyi ya saka kananun kaya ajikinsa ya ɗau ki car key, agoggo ya kalla yaga kusan ƙarfe bakwai nan ya fice daga gidan. Kwance take tana juyi a gado a katafaren hotel ɗin da ya kama musu, wayar Junaid dikko dake gefen pillow ta ce fara ringing ɗaukar wayar tayi tana duba sunan, Khairi taga an saka ɗan taɓe baki tayi ta ɗaga wayar tana faɗin "Sorry mai wayar baya kusa ya shiga wanka." A wani irin fusace Khairiyya ke faɗin "Ke wacece kuma me kike da wayarsa da safen nan?" Khairiyya ta faɗa sounding very harsh a muryarta, har zata buɗe baki tayi magana taji qarar buɗe kofa, alamar ya fito daga wanka. Junaid sanye yake da ƙaramin towel a waist ɗinsa sai ƙaramin dake bisa kansa yana goge gashin kansa dashi, da mamaki yake bin wayarsa da ke hannunta da kallo a wani irin fusace ya ƙaraso ya fisge wayar still Khairiyya na kan layi. Wani mugun kallo ya watsa mata kafin ya fice daga ɗakin zuwa parlor. "Khairiyya!" Ya faɗa can qasa maqoshi "Wacece wannan? Me take da wayarka?" Sau nawa zan riqa ansa maki wannan tambayar tunda kin san wacece ni bai zama dole kullum sai kin tambaye ni ba." "Meyasa kakeyin haka Junaid?" Yana iya kirga sau nawa Khairiyya ta ƙira sunansa cikin rayuwarsu " Bana son rigima zuwa anjima zamuyi magana." Tun kafin ya katse wayar ta katse wayar. A fusace ya koma ɗakin ya kalleta da masifa cikin idonsa yake faɗin "Meyasa zaki taɓa min waya?" Ta haɗe rai tana faɗin "Ƙira fa tayi na ɗaga da niyar na faɗa mata baka kusa, shine zata riqa faɗamin bakaken maganganu, idan matar ka ce meyasa ta kasa riqeqa kake bin wasu matan?" Yarinyar tana gama faɗa a fusace ta shige toilet, da wani irin kallo ya bita a gurguje ya shirya ya aje mata kuɗaɗenta akan bed ko sallama bai tsaya yi mata ba ya fice daga room ɗin. Eatery ɗin dake cikin hotel ɗin ya tsiya yayi masu oder breakfast shida Abba, koda ya ƙarasa gidan kusan goma saura, addua kurum yake aransa Allah yasa Abba ba ya parlour har ya shiga cikin parlourn baiji motsin Abba ba, kan dinning ya qarasa ya aje ledojin da ya taho masu dasu sannan jiki a sanyaye ya nufi ɗakin barcinsa, kayan jikinsa ya canja ya shirya kansa cikin bakaken Japanese suit, gefen bed ya zauna yana ƙoƙarin kiran Mamma a waya line busy yaji ana nuna masa miqewa yayi tsaye gamida ficewa a ɗakin. BOYAYYAR ALAƘA is 500 Account Details 0004157137 Jaiz bank Asma'u Buhari Aliyu Shaidar biya ta 08086207764 Katin wayar MTN ta 07043079282 shaidar biya ta 07065283730 #ASMY B ALIYU #BA(secret Relationship) #Junaid Dikko VIP 1K NORMAL GROUP 500 [9/20, 8:06 AM] Asmy B Aliyu: BOYAYYAR ALAƘA (Secret Relationship) FREE FAGE. Asmy b Aliyu 8. Yana tsaye a ƙofar ɗakin sai da ya fara yin knocking jin shiru yasa ya kama handle ɗin ƙofar sannan ya tura hango Abba yayi tsaye jikin window da farar jallabiyya ajikinsa yana kare da waya a kunnensa. Jin qarar buɗe ƙofa ne yasa Abba ya ɗan waigo, zama Junaid yayi a cikin sofa ɗin ɗakin yana jiran Abba ya gama wayar da yake. Abba ne ya qaraso gabansa yana miqa masa wayar hannunsa, hannu Junaid yasa ya karɓi wayar tare da karata kunnensa, jin muryar Mamma ne yasa ya gaisheta da respect ta amsa tana tamabayarsa ya yake "Mamma naji muryarki wani iri kamar kina mura." “Murane tun tsakar dare na fara amma zan shiga clinic yanzu shiyasa ban sha magani ba." “Mamma baki da lafiya ki kwanta ki huta mana? Doctor Hakeem yana gari nasan zai kula da komai." Junaid ya kalli Abba yana wani dakune fuska yana miqa masa wayar yake faɗin “Ka faɗa mata tasha magani mura take Abba." Ya ƙarasa maganar yana miqawa Abba wayar ya ciro tasa wayar dan kiran Abdul-hakeem din, kusan Abdul-hakeem ya zama kamar ɗan uwa a wajensa, duk da abokinsane tare sukayi karatu a Oxford University dake England wanda scholarship ya samu qarqashin PTDF da wannan ne har ya taka matsayin da yake a yanzu. Kasancewar Abdul-hakeem ɗin ya fito ne daga gidan tallakawa, hakan ne yasa Junaid dikko yake kaunar Abdul-hakeem ɗin ganin karatunshi ne a gabanshi duk da Hakeem ɗin shima ba wai saboda dukiyar Junaid ɗin suke tare ba, kawai dai sunyi karatu waje ɗaya ne haka idan yaga Junaid ɗin yayi ba daidai ba yana basa shawara. Yanzu ma saboda Junaid ɗin ne yake aiki da (dikko special hospital) Yai ta ƙiran wayar Hakeem ɗin a kashe yasha mamaki sabida Abdul-hakeem ɗin baya kashe waya dole ya hakura. Da suka fito falo suna breakfast yana yiwa Abba bayani idan suka koma garin Katsina zai haɗa meeting da duk wanda ke karkashin(Dikko hotels) kuɗi sama da miliyan biyar sun fita, wanda ba'a san ta hanyar da suka fita ba Abba ya bashi dama akan yai binciken, shi Junaid dikko yafi zargin Manager ɗin wurin ne wanda ya kasance abokine ga Ali dikko koma dai menene sai ya gano ta inda kuɗin nan suka fita. A hankali ta turo kofar dakin Mum, lokacin tana tsaye gaban closet ɗinta tana shirya kayan gugar da aka shigo mata dasu da safen nan ta juyo tana kallon Amaah dikko wacce tayiwa kanta masauki gefen bed ɗin ɗakin Mum dai kallonta kawai take tana kallan Mum ɗin tace “Mum zan shiga school.” Baki buɗe Mum ɗin ke kallonta "Dan zaki shiga skull sai akace ki saka hijab dama da hijab kika saba zuwa makaranta?" “To ya zanyi? Mum kin manta yadda yaya Junaid yace idan na kara karya ɗaya daga cikin rules ɗin da ya kafamin cireni a makarantama za'ayi? Kuma Abba ya yadda kina gani agabansa amma baice komai ba?” “Ke kuma dan kina shasha sai kibi yadda yakeso shi gasa ubanki kou?” Mum ta faɗa a fusace tamkar zata kaiwa Amaah ɗin mari "Kin san yadda nakeson karatuna Mum Right? Ni bana son wani abu ya taɓa min karatuna idan na shiga school zan riqa saka mayafi, ga shinanan ma a bag ɗina." Ta faɗa tana xuge zip ɗin jakar tana nunawa Mum ɗin ɗan qaramin mayafin da ta ɗauko mai shige da kalar kayan jikinta, dan takaici sai Mum ɗin tayi shiru bata qara magana ba ta cigaba da gyaran kayanta "Please mum." Amaah ta faɗa da wani yanayi a muryarta “Ki ɗauki car key ga shinan akan mirror dressing." “Drivern Yah Junaid yana waje yana jirana." Wani irin kallo Mum ɗin ke bin Amaah dashi yadda taga yar ta ta canza lokaci ɗaya duka saboda dokokin Junaid dikko na banza"Mum sai na dawo.” Da haka Amaah ta nufi ƙofa ta fice daga room ɗin bata jira mai Mum ɗin zata sake faɗa ba ta fito suka wuce school. Suna zaune da Rufy kusan qarfe biyu na rana, Rufy na kallonta tana faɗin “Ya zakiyi da zuwa birthday ɗin Fu'ad dan naga wannan yayan naki zafin kansa yayi yawa." Tamkar Amaah zatayi kuka take kallan Rufy tace "Ban san yadda zanyi ba Rufy ke kin san qarfe shidda na yammah kawai muke a waje, a duk inda muke ka'idar gidanmu ne haka, ina ga kawai zan fadawa Fu'ad ya hakura bazan samu zuwa ba dan da gaske bazan iya haɗa karatuna da kowa ba Rufy, ina kaunar karatuna bazan so wani abu ya taɓamin karatuna ba, dan daga ranar da Junaid dikko yasan muna dating da Fu'ad nasan tawa ta qare." "Kina nufin ba zaki je ba kenan? Amman kin san Fu'ad bazaiji dadi ba kou?" Rufy ta qarasa maganar da rashin jin daɗi a muryarta "Kawai ki faɗawa Mum nasan bazata hanaki ba, nasan birthday party ɗin nan iyakarsa an dade idan an kai 10, dan Allah be a gud girl Amaah." Itadai Amaah jin Rufy kawai take dan bata gamsu ba, ganin wayarta ta soma ringing ne yasa ta fiddota cikin bag ɗinta sunan Fu'ad ke yawo a jikin screen ɗin wayar, ɗauka tayi ya faɗa mata gashi ya shigo cikin school yana mota yana jiranta, ita kuma ta faɗa masa tana zuwa "Karkije ki fusata sa kin san bayada hankali ko kaɗan Amaah" Rufy tai maganar tana kallanta, ita kanta a tsorace take da Fu'ad ɗin duk da tana yiwa Fu'ad ɗin soyayyar da bata san lokacin da ta fara ba, sai dai wani irin mugun tsoronsa da takeji, sanadinsa ko mazan ajinsu bata kulawa saboda mugun kishin Fu'ad idan kuma wani ya kulata a cikin school ɗin ko yayi mata magana a ranar tashin hankali za'ayi acikin makarantar, ko maza yaga suna kulata a social media suna liking ɗin posting ɗinta anan zai riƙa mata bala'i ya ɗora laifin akanta yace ita take kulasu. Tun da ta fito daga hostel gabanta ke mugun faduwa, yau bata san da wacce rigimar Fu'ad yazo ba, addu'a take Allah yasa har su rabu bazai ɗaga mata hankali ba, buɗe gaban motar tayi ta zauna, gabanta babu abunda yake sai faduwa idan tana gaban Fu'ad manta kanta take, dogayen fingers ɗinta ta shiga ja, zaman shiru ya ratsa a tsakaninsu kafin Fu'ad ɗin ya riqo hannunta, tana ƙoƙarin janyewa ya zuba mata idonsa masu ƙassara ta, idan akwai abunda ta tsana acikin halayyar Fu'ad to bai wuce yawan ta ɓata da yake ba, tayi masifa har ta gaji. "Kin gaji ne?" Ta ɗaga kai tana kallonsa sai ya dage mata gira ɗaya still dai yana riqe da hannunta "Ko muje kici abinci idan yunwa kikeji?" Girgiza kai tayi dakyar ta buɗe baki tana jin yadda muryarta ke wani harɗewa jin yadda harshenta yayi mata wani irin nauyi, a hankali ta zare hannunta cikin nasa hannunsa “Daman maganar birthday party ɗinka ne, gida baza'a barni ba Fu'ad." Ta faɗa da wani yanayi a muryarta tana ganin yadda ya zuba mata fusatattun idanunsa "Kice min Wasa kike Amaah?" Ɗaga kai ta shigayi hawaye na cika idonta "Wallahi baza'a barni ba Fu'ad kasan ka'idar gidanmu." Kallonta yake sama da kasa kafin ya lashe busassun lips ɗinsa "Daga ranar da kika ƙi attending birthday party ɗina daga ranar munyi breakup a tsakanin mu." A wani irin firgice Amaah ke kallon Fu'ad bakinta na rawa bata taɓa tunanin zai yanke hukunci kalar wannan ba “A saboda wannan zaka yanke alaqar dake tsakaninmu Fu'ad? Da gaske zaka iya rayuwa babu ni?" Ta faɗa tuni hawaye suka fara forming cikin fiskarta, samun kanta tayi da ɓalle marfin motar ta fice daga motar, lokaci ɗaya hanyar hostel ta nufa da sauri Fu'ad ya kwantar da kansa cikin seat ɗin motar yana ƙoƙarin control ɗin anger dinsa. Yana son Amaah dikko da dukkan zuciya da ruhi ta yadda baki zai iya furtawa ba, amma ya take neman ta wulakanta masa soyayya a gaban friends ɗinsa? Rai a ɓace ya tada mota a fusace yabar cikin makaranta dan gwara yaje ya nemi wani abun da zai sha ya bugar masa da wannan bakin yanayin da Amaah dikko ta bar masa lokaci ɗaya. Ganin yadda Amaah ta faɗo dakin yasa tasan sunyi halin nasu tasan Fu'ad shine babban weakness ɗin Amaah dikko ta kuma tabbata yadda take haukan sonsa baya mata wannan kalar son, dan yana da wasu yammatan a gefe sannan kalar su Fu'ad ba irin na macce ɗaya bane, ta zubawa Amaah ido wacce ke famar zubar hawaye "To me kuma ya haɗo ku?" "Daga kawai nace bazan je birthday ɗinsa ba wai sai dai mu rabu, ban taɓa tunanin Fu'ad zai iya faɗa min haka ba Rufy?" Amaah ta faɗa muryarta na wani irin shaking. Rufy ta taɓe baki "Kema dai kin san halinsa ba hankali ne da Fu'ad ba kuma kin san zai iya, kawai shawarar da zan baki kiyi ƙoƙari kije koda na awa ɗaya ne." kwanciya Amaah tayi akan bed ɗin Rufy tana ta tunanin inda zata fara. BOYAYYAR ALAƘA is 500 Account Details 0004157137 Jaiz bank Asma'u Buhari Aliyu Shaidar biya ta 08086207764 Katin wayar MTN ta 07043079282 Shaidar biya ta 07065283730 #ASMY B ALIYU #BA(Secret Relationship) #Amaah Dikko #Fu'ad #Rufy VIP 1K NORMAL GROUP 500 [9/20, 8:07 AM] Asmy B Aliyu: BOYAYYAR ALAƘA (Secret Relationship) FREE PAGE Asmy b Aliyu 9... Ta sanyo kanta cikin parlorn shikuma ya saka nasa kan zai fito sukaci karo da juna, dan ja da baya yayi itama taja da baya ta ɗaga kanta tana kallon sa, yana sanye ne cikin shadda milk kansa babu hula kusan lokaci ɗaya suka saki murmushi, duk da yanayin da zuciyarta ke ciki “Amaah Dikko." Ya faɗa wearing a loverly smile shimfiɗe akan fuskarsa. Yanayinta kawai ya tabbatar masa daga makaranta ta fito, kwana biyu ko gaisuwa babu daman nine ke ƙiran naki idan ban ƙira ba ke bakya taɓa tunanin ki ƙirani, ta ɗan shagwabe fuska tana kallon Abdul-hakeem Datti yadda ya tsaya a gabanta tamkar ya maidata ciki dan so, bai taɓa son wani a rayuwarsa ba baya ga iyayensa wanda bai bude idonsa da saninsu ba, kusan rayuwarsa a hannun baffansa yayi ta, abu ɗaya zai iyacewa kasancewarsa acikin zuri'a dikko family yawan ganin Amatullah Dikko a koda yaushe ya saka masa zazzafar kaunar Yarinyyar, wasu lokuttan yakan karyata kansa da haka kasancewar yasan da a kauye ne da yanzu yana da sa'an Amaah dikko tunda can auren wuri suke, kusan a idonsa Yarinyyar ta girma, bai taɓa faɗawa kowa wannan sirrin ba dan ko abokinsa Junaid da suke raba damuwarsu a tare bai taɓa sanin wanann sirrin na nasa ba dan bai taɓa furtawa ba, yasha jin yadda Junaid Dikko ke ririta kannen nasa, yasha jin sa yana faɗin kannensa bazasu kula kowa ba sai sun gama karatun jami'a hasalima shi zai zaba masu mazajen Aure, sanda yaji haka bai san sanda ya ɗaga kai ya kalli Junaid Dikko ba tuni ya harbo jirgin abokin nasa "Meyasa kake gudun duk wata hanyar da zata ɓata kannenka? Amman kuma kai kake ɓata kannen wasu? Ko kana tunanin zunubbanka bazasu shafi kannenka ba Junaid? Lokaci yayi da zaka dawo hankalinka, ƙannenka girma suke kullum qara tasawa suke, zunubinka yana zagaye dasu, idan aure shine maganin matsalarka kayi auren ka samu zunubbanka su rage." A duk lokacin da Hakeem ya ɗauko masa irin wannan zancen ji yake tamkar zuciyarsa zata rabe gida biyu, idan kuma wani ya taɓa masa kannensa fa? Dan tsaf zan iya kai karshen rayuwar duk wanda yayi kuskuren taɓa kanne na. "Yaaya Hakeem." Kalamanta ne suka dawo dashi daga tunanin sa, ɗage mata gira yayi alamar yana jinta “Oh nikam sau wawa nake kiranka dan Allah amman duk sanda muka haɗu sai kayi min gorin bana kira." “Ƴanxu dai na yadda kina ƙirana, ya makarantar ya kuma karatu akwai daɗi? Samarin ki kuma nawa?" Wannan karon zuba masa idanunta tayi tana ɗan waresu akansa, ta ɗan turo baki a hankali take faɗin “Wannan tambayoyi sunyi yawa, gaskiyya zan amsa maka biyu mubar ɗaya." Tacigaba da kallanshi tana cewa “Makaranta Alhmdullahi, karatu kuma da sauƙi, kasan mu sabon shigane sai a hankali." Ta qarasa maganar cikin sanyi muryarta dake narkar da zuciyar Abdul-hakeem, "Baki isa ba duka zaki amsa min." Sai ta nufi cikin parlorn tana waiwayensa tana faɗin “Zuwa wani lokacin Yaaya." Da wani kallo ya bita har ta bacewa ganinsa. Mamma ta samu a parlor wacce shigowar Abdul-hakeem ce ta fito da ita parlorn, yazo ne ya kawo mata drugs dan har lokacin wata irin mura ke damunta mai zafin gaske, Amaah ta gaisheda Mamma wacce ta bita da ido tana kallon yadda idonta suka dan faɗa "Lafiyan ki dai kou?" Mamma ta faɗa cike da kulawa tana kallon Amaah "Kaina ke ciwo." "Kije kiyi wanka kici abinci kisha magani Allah ya qara sauƙi." Ta amsawa Mamma da Ameen ta miqe tsaye ta nufi part ɗin su, kai tsaye ɗakinta ta nufa tun a mota take ƙiran wayar Fu'ad amma a kashe har wani zazzaɓi-zazaɓi taji yana ƙoƙarin rufeta lokaci ɗaya, kayan jikinta ta ɗan rage, kai tsaye toilet ta faɗa dan yin wanka, tana fitowa ta faɗa gado. Har bayan magrib tana ta kwanciya a ɗaki kuma har lokacin wayar Fu'ad a kashe ta rasa inda zata tsoma ranta dan taji sanyi ko abinci kasa ci tayi, daman idan suna faɗa da Fu'ad kasa samun sukuni take watarana har dasu rashin lafiya, kusan soyayyar tasu rabinta faɗa ne a cikinta, kuma duka fadan da zasuyi Fu'ad ne marar gaskiyya sai dai ita ta sauƙa ta basa hakuri, ko shi yayi mata laifi bazai taɓa bata hakuri ba.Kai tsaye ya faɗa mata shi bazai iya baiwa macce hakuri dan yana sonta ba. Turo ƙofar room ɗin nata da akayi ne yasa ta qara manna kanta jikin pillow duk da ba barci take ba, tana son zama ita ɗaya, jin Mum ta ƙira sunanta ne yasa ta ɗan buɗe idonta da suka ƙanƙance, Mum ta zauna a gefen bed tana kallon Amaah ɗin da wani yanayi da take hangowa acikin fuskarta, itama Mum ɗin dawowar ta kenan fita tayi ƴar kawarta ce zatayi aure to sune manyyan iyaye a wajen "Lafia kikazo kika kwanta a ɗaki? Assha tace tun da kika dawo makaranta baki zauna parlour ba meke damunki?" Hawaye taji suna cika idonta a hankali, kirjinta har wani zafi taji yanayi mata. Duk yadda taso Mum karta ga hawayenta kasa riqesu tayi, baki buɗe Mum ke kallon Amaah har zata buɗe baki tayi magana da sauri Amaah ta shige jikin Mum ɗin gamida fashe da kuka mai ciwo wanda ke fitowa daga can kasan zuciyarta. Mum ce ta ɗagota a ruɗe tana faɗin "Wai laifiyan ki da bazakiyi min magana ba?" Mum ta ɗan yi maganar a fusace "Mum daman Rufy zatayi birthday jibi shine na faɗa mata gida baza'a barni ba shine tayi fushi." Shiru Mum ɗin tayi kafin tace "Saboda sakarci kan wannan maganar zaki zo ki wani ɗaga hankalinki? Wai meyasa kike abun wa waye?Jibi idan kika shiga school ɗin sai ki kwana a hostel wajen Rufaidah ɗin kuyi party ɗinku a natse. Ni nasan yadda zanyiwa Abbanku bayani." Wani sanyi Amaah taji aranta duk da tana jin qaryar da tayi tana danne mata kirji "Sai ki tashi ki fito kici abinci ga ɗinkunan ku na Anko da na karbo maku wajen Salma tace ranar Friday za'a saka ranar da ake dinner." Kusan tare suka fice ɗakin da Mum kai tsaye kitchen ta nufa, sai a lokacin ta dawo hankalinta, tasan tana jin yunwa, text tayi ma Fu'ad na ban hakuri akan zataje birthday ɗinsa_Dan Allah ka ƙirani bazan iya barci ba idan banji muryarka ba._ Har kusan qarfe 10 tana tsammanin jiran ƙiran Fu'ad ɗin dialling lambarsa tayi ta shiga sai dai line busy ake danna mata, kusan minti talatin ta qara gwada kiran still line busy, nan take zuciyarta ta bata da wata yake waya tura wayar tayi ƙarƙashin pillow tana jin wani abu na zagaye xuciyarta lokaci ɗaya, gaskiyyar Rufy ne da take faɗin Fu'ad yana da yammata sosai wanda suka fita wayewa da bariki idan zata waye ta kwato Fu'ad ɗin hannunsu toh, idan kuma zata zuba idone sai a tafi a haka, dan tana ganin kalar rayuwar da Fu'ad ɗin yake so ko ta ɓata yayi yanzu nan zata fara complain bancin yanzu kai ya waye...... "Ya dai bari idan ya aureni sai ayi haka."Amaah ta faɗa ma Rufy a wani lokaci can baya, Rufy batace komai ba sai ta taɓe baki ta ɗauke kai aranta take faɗin, mudai je zuwa Yarinyya indai Fu'ad ne duk wannan taurin kan naki zai sauke maki shi, haka zai ja ra'ayinki dan har lokacin Rufy kallon shasha take yiwa Amaah gata dai da kalar waye sai dai da suka zauna na ɗan lokaci zaka san babu wata wayewa a tareda ita. Ssi kusan 12 ya ƙira dan har barci ya fara ɗaukarta karar wayarta ya tasheta Fu'ad ne mai ƙiran, ɗauka tayi ba tareda tayi magana ba dan har lokacin zuciyarta wani zafi-zafi take yimata "Bakiyi barci ba?" Ya tambaye ta can kasan makoshi "Har na fara kai ka tasheni, dawa kake waya Fu’ad?" Tayi tambayar da sanyi a muryarta “Da Jawad ne." Tasan karya yake yimata sai dai bata qara tada zancen ba sai cewa tai “Baka ga saqona ba?" “Yes nagani...." “Toh baka ce komai ba ko baka farin ciki?" “Inayi sosai finally zaki haɗu da manyan friends ɗina." "Uhm....” Kaɗai ta iya faɗa, hira ya riqa yimata sama-sama har sai da ya fara jin saukar numfashinta alamun bacci sannan ya katse wayar. Washe gari da ƙarfinta ta tashi tamkar babu abunda ya faru ko da suka haɗu school da Rufy ta faɗa mata yadda sukayi da Mum daria kawai Rufy tayi tana faɗin "Da kyau yar gidana da alamar kin fara shigowa gari." Murmushi kawai tayiwa Rufaida a gefe kuma tana tunanin me zata siyawa Fu'ad a matsayin birthday gift ɗinsa, sai kusan 4 suka haɗu dashi fitowarsa kenan daga lecture daman ita yau 12 kawai suke da lecture shi ta tsaya jira, ta kwantar da kanta jikin seat na motar tana kallon cikin idanunsa "Yunwa kakeji Fu'ad kaga yadda kayi wani zuru-zuru?" Murmushinsa na gefen baki ya sakar mata ya tada motar yana faɗin "Muje muci abinci." Gida taso tafiya amma sanin halinsa yasa tayi shiru bata qara faɗin komai ba. BOYAYYAR ALAƘA is 500 Account Details 0004157137 Jaiz bank Asma'u Buhari Aliyu Katin wayar MTN ta 07043079282 shaidar biya ta 07065283730 #ASMY B ALIYU #BA(secret Relationship) #Amaah Dikko #Hakeem Datti #Fu'ad VIP 1K NORMAL GROUP 500 [9/20, 8:17 AM] Asmy B Aliyu: BOYAYYAR ALAƘA (Secret Relationship) https://arewabooks.com/u/asmybaliyu FREE FAGE. Asmy b Aliyu 10. Da kansa ya shiga restaurant yabarta a mota sanin halin Amaah ɗin ya dawo da kusan ledojin biyu a hannunsa, back seat ya buɗe ya saka ledojin, makaranta suka koma kusan a cikin motar sukaci abincin, duk yadda Fu'ad yaso ya sauketa a gida kin yadda tayi tace masa driver zaizo ya ɗauketa, sannan ta faɗa masa gobe zatazo hostel sai yazo ya ɗauketa anan ɗin. Ya rigata wucewa itama bata daɗe ba driver yazo daukarta, koda ta koma gida ta samu su Abba sun dawo ta yiwa Abba sannu da zuwa da kuma Yaya Junaid dake zaune cikin parlorn Mamma yana danna wayar hannunsa. Da ido ya bita ganin shigar dake jikinta, wani irin sanyi taji aranta daman tun a hostel ta cire veil ɗin jikinta ta mayar jaka. Washe gari ya kama Wednesday sai kusan 10 ta fita daga gidan daman kuma duk yinin ranar lecture ɗaya zasuyi 2to4. Drivern Junaid ne ya sauketa a makaranta, tun kafin su tafi dama ta shiga ɗakin Mum ta faɗa mata tayiwa driver bayanin ita zataje da yamma za'a zo da yamma a ɗauka ta suna da bikin Yar kawarta kuma Abba yasan da bikin. Haka Mum ta fita ta faɗa masa. Ƙarfe 2 suka fito daga lecture Rufy ta rakata siyayyar gift ɗin da zata bawa Fu'ad ɗin wanda daman duk qarshen wata Alh Dikko ya ware kuɗin da yake turawa duka ƴaƴan nasa har Junaid da kuma matansa, so kuɗi ba matsalar Amaah Dikko bane ba. Kusan shaddar 50k ta daukarwa Fu'ad ɗin kala biyu sai kuma Agogon Rolex da kuɗinsa ya kai 70k karshe ta haɗa masa da turarruka masu tsadar gaske, Rufy ta gyaɗa kai tana faɗin. "Lallai kina ji da Fu'ad ɗin nan Besty, irin wannan hidima haka? kusan fa 200k kika kashe masa fa." Murmushi Amaah Dikko tayi tana ɗan juya ido take faɗin. "Kin san kuɗi ba matsala ta bace kuma kin manta Fu'ad yadda yake a wajena ne?" Gyaɗa kai kurum Rufy ta shiga yi, haka suka dawo hostel ɗin, da yammah suna shirin tafiya Amaah ta sake yin wanka riga da wando ne a jikinta, sai maroon Turkish abaya da ta ɗora kanta gamida yin rolling kanta da veil ɗin abayar tayi wani irin kyau na ban mamaki. Baki Rufy ta saki tana kallon Amaah. "Kice min mafarki ne Besty, badai da wannan shigar zaki tafi birthday ɗin Fu'ad ba?" Da mamaki a fuskar Amaah ke faɗin. "Toh a ya kike so na tafi Rufy?" Tace, "Nifa na zata da riga da wandon nan kaɗai zaki tafi, wallahi baki ga yadda kikayi kyau acikinsu ba dan sun fito da ainahin surar da Allah yayi miki. Please dan Allah ki cire wannan abar da kika wani ɗora." Da mamaki Amaah ta shiga girgiza kai. "Ni ake son gani a wajen ko jikina Rufy? a hakan ma nayi ƙoƙari wannan shine karo na farko da zanje party fa." Rufy tace. "Amman wallahi xaki xama ƴar kauye a wajen." Shiru Amaah tayi ba tare da ta qara tankawa Rufaidah ba, itama Rufy ɗin bata qara magana ba. Sai kusan shida har da rabi Fu'ad ya shigo cikin makarantar, wayar Amaah ya kira yace gashi cikin makarantar, ta sauke wayar ta kalli Rufy da ta haɗe cikin riga da wando tamkar ba ƴar musulma ba, ga kalabar gashin doki da tayi dake ta faman reto a tsakiyyar bayanta. "Fu'ad ya qaraso." Rufaida ta kalleta tana faɗin. "Ku tafi zamu taho tare da Jawad." Kasancewar Jawad ɗin abokin Fu'ad ne kuma boy friend ɗin Rufy ne. A tsorace Amaah ke faɗin. "Ba sai mu tafi tare ba sai ya samemu duk acan." Amaah Dikko ta faɗa da ɗan tsoro a murya ta. "No kawai ku tafi nayi masa alkawarin zan jirasa idan yazo ya tarar bana nan zaiji ba daɗi." Har bakin mota Rufy ta raka Amaah da duk jikinta ya gama yin sanyi, wani irin strange feeling ta rinqaji a duk kan cikin jikinta tamkar bata da lafiya. Tunda suka fito Fu'ad ke kallonta har Rufaidah ta buɗe back seat ta saka bag ɗin dake ɗauke da gifts ɗin Fu'ad ɗin. Ɗan hugging ɗinta Rufy tayi ta ɗago gamida ware mata ido tana faɗin. "ya naga jikinki duk yayi sanyi ke kin san fu'ad bazai cutar dake ba idan kin hango kalar son da yake yi miki. Dan Allah kiyi ƙoƙari kiyi enjoying wannan ranar tare dashi, karki bawa Fu'ad kunya a idonsu Mufeeda, sai na qaraso nima yanzun zan kira Jawad." Rufy ta faɗa tana buɗewa Amaah gaban motar ta shiga ta rufe ƙofar, da suka haɗa ido da Fu'ad sai ya sakarwa Rufy wani irin murmushi babban yatsansa ya juya alamar ya gode. Tunda suka ɗauki hanya bata yi masa magana ba, a karo na farko cikin rayuwarta da taji wani iri akan kebewa wuri ɗaya da Fu'ad, cikin minti talatin suka karasa cikin gidan mahaifinsa dake cikin G.r.a., banda faɗuwa babu abunda gaban Amaah yake yi kuma tsoro ya hana ta tambaya Fu'ad ɗin nan ina ne? Dan beyi kama da hotel ɗin da yake magana ba akan acan za'a yi birthday party ɗin nasa. Maigadi yazo da sauri ya buɗe masa gate, a hankali ya nufi wajen da aka tanada dan parking ɗin motoci ya kashe motar ya juya yana kallonta yana hango bayannen tsoro cikin fuskarta, lokaci ɗaya ya kamo hannunta yana murzawa cikin nasa a hankali, wani irin yanayi ta tsinci kanta cikinsa ga wani miqewa da taji tsintar jikinta nayi. "Nan ne asalin gidanmu baby tunda tsoro ya hana ko ziyara ki kawo min, kamarki ace baki san asalin gidan mahaifina ba?" A hankali ta zare hannunsa anata tana ɗan yarfi da hannun jin yadda yayi mata wani irin nauyi. Buɗe ƙofar motar yayi yana faɗin. "Muje part ɗina na canja kaya sai mu tafi." Girgiza masa kai ta shiga yi cikin rawar murya take faɗin. "Zan jiraka a mota Fu'ad." "Amaaah please!" Ya faɗa da bayyanannen sauti a muryarsa, da haka ya saka hannu ya buɗe motar ya fito ya zagaya ya buɗe mata nata ɓangaren, da ido take roqonsa lokaci ɗaya ya haɗe rai. "In har bazaki shiga part dina ba kawai muje na mayar dake gida bama sai kinje birthday ɗin ba na yafe zuwan." Ya faɗa da fushi a muryarsa ganin lokaci ɗaya yadda fuskar Fu'ad ɗin ta juye yasa ta fito daga motar, back seat ta buɗe ta ɗauki bag ɗin, hannunta ya kama suka nufi wani bangare na daban ma'akanta gidan sai gaishesa suke cike da girmamawa suna mamakin wannan kalar rayuwar da Fu'ad ɗin keyi. Har ya ƙarasa dasu ainahin part dinsa wanda baxan iya misilta muku kyansa ba kallo daya xakayiwa wurin kaga part din dangata, a falo taja ta tsaya. "Kaje ka shirya zan jiraka a falo." Ta faɗa tana kallonsa, ɗaga kai yayi kawai ya nufi hanyar stairs, sai da ya bacewa ganinta sannan ta zube a ɗaya daga cikin kujerun dake zagaye da parlorn tana sauke numfashin da take riqe dashi, banda faduwa babu abunda gabanta keyi, ta fito da wayarta dake cikin hangbag ɗinta taga har lokacin sallar magrib ya gabato. Sai kusan 7 har da minti goma Fu'ad ɗin ya fito cikin wandon troser da kuma farar shirt da ta kama jikinsa sosai da sarqa a wuyansa irin wanda ƴaƴan manyya ke sakawa, sai zuba kamshi yakeyi. Har ya qaraso cikin parlorn bata kallesa ba tsayawa yayi agabanta yana qare mata kallo. "Ke bazaki shirya ba?" Ta dago kanta ta zuba masa idonta ta girgiza kai tana faɗin. "A shirye nake Fu'ad dare yanayi mu tafi." Ta miqe tsaye ta miqa masa bag ɗin hannunta tana faɗin. "Ga gifts ɗinka." Ita da bag ɗin da hannunta ya haɗa ya rike kafin ya jawota cikin jikinsa duka yana sauke mata numfashi a cikin wuyan ta, duk yadda taso ta kwaci kanta kasawa tayi dan riqon da yayi mata bana wasa bane. karo na farko da wani ya riqeta kamar haka a jikinsa, banda kadawa babu abunda jikinta keyi, tana jin yadda ya riqe kugunta sosai. "Kin san ina sonki ko?" Ya faɗa da wata irin murya da Amaah ta kasa fassarawa. Ta ɗago tana kallon cikin idanunsa da suka kankance lokaci ɗaya suka canja kala da yanayin su ke baiwa Amaah Dikko tsoro. "Mu tafi Fu'ad." Ta sake faɗa cikin rawar murya. yatsansa ya saka yana zagaye bakinta dashi sai kuma ya saketa a hankali yana ɗan jada baya da murmushi akan fuskarsa yake faɗin. "Am so sorry kin san idan ina gabanki kasa controlling ɗin kaina nake yi, muje." Ya faɗa yana barin bag ɗin da ta bashi a kan kujera yace idan ya dawo zai duba. Sai da suka bar cikin gidansu Fu'ad ta samu ƴar natsuwa. (Katsina Trousit Lodge) Har ya gama parking motarsa acikin parking lot Amaah bata motsa daga inda take ba, haɗe jikinta tayi wuri ɗaya tana jin sanyi na shiga jikinta a hankali haka tana jin wani yanayi mai alamar zazzaɓi yana san sauka ajikinta. Da ido Fu'ad yake kallonta. "Are you ok?" Ya faɗa yana zuba mata idanunsa, ta kallesa tana ɗaga kanta take faɗin. "Awa ɗaya kawai Fu'ad, da kayi cutting cake zan tafi." Ta faɗa murya can ƙasa. Fu'ad ya wani yamutse fuska yana faɗin. "Kice min wasa kike min? duk tarin laifin da kikayi min na hadiye abuna banyi magana ba karki ɓata min rai." Kallonsa take alamar tana son taji laifin da tayi ya wani furzar da iska a bakinsa yana faɗin. "Kalli shigar da kika shigo wajen nan dashi, Abaya ce fa ajikin ki Amaah sai kace ba girl friend ɗina ba? any way tunda kin zo banda matsala da wannan." Ya faɗa yana balle marfin motar ya fito. Zagayowa yayi ya buɗe mata murfin motar banda faɗuwa babu abunda gabanta keyi karo na farko da ƙafarta ta tako cikin hotel da sunan zuwa birthday ɗin saurayi. Kai tsaye hannunta Fu'ad ya riqa ɗayan hannunsa kare da waya, entrance ɗin shiga hotel ɗin suka dosa...... *_Anan na kawo karshen free pgs mai son cigaban littafin ya nemini da wannan lambar_* 08086207764 BOYAYYAR ALAƘA is 500 Account Details 0004157137 Jaiz bank Asma'u Buhari Aliyu Shaidar biya ta 08086207764 Katin wayar MTN ta 07043079282 shaidar biya ta 07065283730 #ASMY B ALIYU #BA(secret Relationship) #fu'ad #Amaah Dikko